Showing 423001 words to 426000 words out of 557259 words
irin yaro ne wannan Allah ya baiwa mariya amma har yanxu batasan baiwar da Allah yayi mata ba?,tabbas ahmadu ya dace da kalar yaron da yake zamewa mutum sadaqatul jariya bayan ranshi.....Allah ya gama masa komai......baisan wanne irin qauna yaron yake gwada musu ba. Ajiyar zuciya ya sauke yana tashi
"Ubangiji yasa albarka albarkacin wajen......yasa kuma silar zuwan komai qarshe kenan a tsakaninsu".
Kansa tsaye ya wuce nashi dakin,so samu ace tana tare dashi a wannan lokacin.....to amma kuma yasan yanzu dole ne ya mata uzuri ya daga mata qafa,ya kuma bata dama sosai na ganawa da 'yan uwanta,don haka sai kawai ya rage kayan jikinsa ya shiga wanka. Tsaf ya shirya cikin jallabiyya,sai gashi ya juye sak balaraben madina. Wayarsa ya dauka ya kira saddiq bai sameshi ba,don haka ya kira musaddiq. Bugu daya ya dauka cikin girmamawa.
"Ka fadiwa saddiq ya shirya nan da thirty minutes mu wuce masjid.....banason wannan ragoncin naku"
"In sha Allah hamma......amma maamah tacemin idan ka shigo ka shiga tana son magana da kai". Agogo ya kalla,indai zai bata minti ashirin sauran lokacin zai ishesu tafiya,ya amsa masa da okay yana katse wayar.
Ya sani babu wani lokaci da kiranta ya zama na alkhairi,babu wani lokaci da kiranta ya zama me dadi,shi yasa ya yanke koma meye gwara yaje yanzu ya jishi ya tattara damuwarsa ya tafi masallacin ma'aiki da ita ya juyeta a can. Kafin ya fita ya duba number da abba ya tura masa,yayi kiran alhj muhyidden ya nema inda zasu hadu.
A girmame yace zai sameshi a masaukinsa,hakan ya yuwa fu'ad nauyi,don babba ubane a wajensa,don haka duk wanda ya jibanceshi yana masa kallon uba shima.
"Ka zabar mana guri,zan iskeka in sha Allah ko a ina ne". Nutsuwar fu'ad da hankalinsa ba wani baqon abu bane a wajensa,don haka cikin masallacin yace su hadu bayan sallah isha'i,ya duba lokaci sai ya yanke daga sallar la'asar din yayi zamansa har isha'i acan yayi jiransa,don yana da tarin addu'o'i daman da zaiyi.
"In sha Allah zan zauna ta babus salam". Ya fadawa alhj muhyidden.
A nutse ya dauki casbaharsa,ya sake feshi jikinsa da lallausan turarensa sannan ya saka wasu loafers masu taushi marasa nauyi ya fice a dakin.
Ita daya cikin dakin tunani kaman zai fasa kwanyarta,tana zaune daga gefan gadon,madarar almara'i ce a gabanta tana tsiyaya da kadan da kadan tana sha,don batajin abinci xai wuce ta cikinta. Kwata kwata jinta take kaman akan qaya,lissafin kwanakin da zasuyi a qasar takejin sun mata yawa sun mata kuma nisan da kamar ba zata iya jira ba.
Ganin yaran ya sake gigita tunaninta,tun sanda ta samu ta sabule yaran daga hannunta dama tana tare dasu?,ko wani gurin ta kaisu?,ya akayi suka kasance a nan gurin?.
Tunaninta ya katse sanda akayi knocking qofar dakin,idanunta ta daga ta kalli qofar,tasan ba kowa bane sai fu'ad din,murya a cunkushe tace
"Shigo" Qofar ya murda ya tura ya shigo,don bayan fitar musaddiq tace yabar masa qofar a bude.
Kallo daya yayi mata yasan dai kaman kullum ne,kaman yadda aka saba wani abu da ya shafi buqatar qashin kanta ya sanya ta kirashi,saman dressing mirror ya qaraso,ya dosana kadan ya zauna samansa yana dubanta.
"Gani" Ya fada a nutse yana shirya jin komai da zai fita a bakinta.
"Muhammadu......wai nikam duniya na haifawa kai ne?,wanne irin wauta da hauka kakewa rayuwarka?,sam ba ruwanka da tattala rayuwarka?,ba ruwanka da sanin ya kamata?,ka zama baitul mali ka maida kanka bayin wasu?". Dukka maganganunta tana yinsu ne cikin fada zafi da kuma daga murya. A nutse ya lumshe idanunsa sannan ya budesu.
"Yanzun me akayi?,me ya faru?" Ya tambayeta a nutse yana qare mata kallo. Bayason ranshi ya baci ko kadan,yanayin abubuwan maamah suna neman fara ta'azzara,shi daya yasan me ya adana a zuciyarsa daya shafeta,sirrika masu nauyi da tsanani wanda ita kanta batasan da hakan ba.
Ido itama ta zuba masa,saidai nauyin nasa idanun yafi nata,dole ta janye idanun nata. Tanajin zallar rainin hankali da wayo a al'amarinsa......tanajin wani irin ciwo da yadda ya gagara zuwa hannunta tamkar ba ita ta haifeshi ba.
"Tuni na dade da sanin ni din marainiyar wayonka ne........wadannan yaran daka debo meye alaqarka dasu da har ka fara barnatar da dukiyarka a kansu?" Ta tambayeshi a zafafe. Idonsa ya dauke yana qoqarin jawo sabuwar iska zuwa hunhunsa,al'amarin maamah yana daure masa kai maqura......tana yin abubuwa da zummar ba wanda yasan kalarta ta badini a nata hangen?.
"Maamah......nayi tunanin kece me bawa wani labarin alaqar dake tsakanina dasu ko?,a wajenki na fara sanin dacewar kulawa da qannen matarka,na dauka idan nayi hakan nima wani abune me kyau nayi?" Yadda ya amsa matan ya mata wata bulala data ratsata matuqa,shuru ya gifta tsakaninsu na wani lokaci,wani sashe na zuciyarta yana gargadarta
"Ki kula da dukka amsar da zaki bashi.....akwai.magana cikin maganganunsa". Abinda wani sashen yake nanata mata kenan.
" Muhammadu.....ka saurara da kyau ka jini,qannen matarka ko wani abu makamancin haka ba damuwata bane......ba ruwana da alaqarka dasu,bana buqatar wata hidima tsakaninka dasu,wannan maganar da gaske nake gaya maka ita,tunda kai ka zama abinda ka zama,bazan sanya ido mata su sakamin yaro a tsakiya sai yadda sukaga damar yi dashi ba......bazan lamunta ba,tun wuri ka saki dui wata hidima tasu,banaso na sake ji ko na sake gani muddin kana neman albarka daga wajena". Wata qaramar dariya ta taso masa amma.ya kwantar da ita ta hanyar lumshe idanunsa,ya jinjina kanshi da kyau mamaki yana sake cikashi.
"Kana jina?" Ta fada da mugun zafin da takeji a ranta.
"Maamah.....cikin arziqin da Allah yayimin......ina iya daukan dawainiyarsu data danginsuma gaba daya ba tare da komai dana mallaka ya samu matsala ba......dukka mutumin da ka kawoshi nan wajen yayi ibada kana da lada na musamman,duk aikin alkhairin da kayi asalinsa kana da lada daidai da wanda yayi aikin ba tare da an tauye ladan kowa ba.......maamah......tabbas inda albarkar uwa ita ke sawa yaro ya rayu.....ba shakka da tuni mun jima da amsa sunan GAWA,so inaga ba matsala bane ka zama silar sanya farinciki a rayuwar wani......dukiyarmu da kason wasune dole a ciki da ubangiji ya sanyata cikin tamu.....ya zama dole ka raba ka bawa kowa don fita haqqinsu da ubangiji ya dora maka.....ina fatan ba wani magana a ciki daya bata miki" Ya qarasa fada yana miqewa.
Mutuwar zaune tayi kalamansa suna bata mamaki me tsanani,kasa ce masa komai tayi har ya fara takawa zuwa qofa.
"Muna kusa da masjid nabawi,dukka sallolinku zaku iya qarasawa kuyi a ciki.....ni na wuce sai zuwa dare" Ya qarasa fadi yana ficewa cike da fatan kada ta sake cewa komai din bare ya tsaidashi.
A bakin elevator ya samu su musaddiq,sai kawai suka wuce zuwa masallacin. Suna tattaki a qafa yana sauraren hirarrakinsu,yayin da nashi Hankalin yayi nisa zuwa wani guri na daban.
β
Sau uku tana juyawa tana qare musu kallo cikin daren,idanunta duka suna tsakanin huda nadra da haneefa da kuma momma bahijja dake kwance saman nata gadon.
Tashi tayi ta zauna sosai,zazzabi takeji yana sake qaruwar mata,ko amai din sai data sakeyi dazu amma bata bari kowa a cikinsu ya gani ba,saboda wannan farincikin da wannan walwalar take so taci gaba da gani saman fuskarsu,batason ganin komai da zai bata wannan yanayin.
Hadewa jikinta tayi waje daya tana jin sanyi,yayin da can qasan ranta ya cika da ambatonsa. Tana ji ya gama yi mata komai na rayuwa.......tanaji ya gama mallakar komai nata.....gangar jiki da kuma zuciya,tana jin ya sayi wani babban gurbi a rayuwarta da rufe babinsa ba abu bane me yuwuwa. A yanzun daya qarasa cika mata burinta.....
Sun gaya mata abubuwa masu yawa da ya yiwa rayuwar su wanda bata taba kawowa mafarkinta hakan zai kasance ba. Wani irin gini da ya yiwa rayuwarsu har ya zarta nata mafarkin a kansu.....ko yanzu ta fadi ta mutu ta godewa Allah......tana da dukkan tabbas da yaqini akan rayuwarsu.
Haka kawai takejin kaman yayi tsaho ace ta jirayi gobe kafin tayi masa godiya.....sai takeji ya cancanci ta abokanceshi a wannan daren. Tafi kowa sanin yadda waje yake masa qunci idan ta matsa......tafi kowa sanin yadda yake qulafucinta da son kasancewarsu tare. Tun saukarsu bai nemeta ba ko a waya,tasan kara kawai yayi mata bawai don hakan yakeso ya kasance ba.
Zazzabinta da komai da takeji ta hadiye,ta shiga bandaki ta sake wanka,ta dawo cikin dabara tana tunanin inda zataga luggage dinta. Ba luggage amma akwai wani bag daban data shigo dashi,kusan duka sabbin kaya ne a ciki,saita samu kanta da neman rigar da tasan zata dace da yanayin. Tsaf ta gyara sumarta cikin hair mist dinta,ta kuma tajeta ta saketa a gadon bayanta. Yadda farar tattausar rigar maras tsaho ta zauna mata a jikinta ita kanta ya burgeta,komai ya fito das das a jikinta da wani irin salo me daukan hankali,saita nema dogon hijabin daya rufe mata jikinta ruf ta aza saman rigar,ta dauki wayarta ta taka a hankali tana fita a dakin.
*_DUNIYATA LITTAFIN KUDI NE(PAID BOOK),KAI TSAYE KI TUNTUBI WANNAN NUMBER_*
08187255862
π π π π π π π π
_Zafafabiyar_
ΜΆBΜΆOΜΆOΜΆK ΜΆ2
β±§Ιβ²Ιβ₯β³
ππΌππ 113
113
Waiwaye ta dinga yi don ta tabbatar da kowa bai ganta ba,ta qarasa qofar dakin a nutse tana fatan samunta a bude. Taci sa'a kuwa,don tana murdata ta bude din,sai ta tura ta shige a hankali. Abinda bata sani ba tayi shuka idanun makwarwa,daidai sanda maamah ke fitowa daga dakinta da zummar sauka floor din qasa ta rage zaman kadaici koda cikin reception ne.
Dif wuta ta dauke mata,wata qaqqarfar guduma ta saukar mata. Lalubawa tayi ta nema kujerun da suke ajewa jifa jifa ta cikin hallways din ta zauna ganin duhu yana nemam giftawa idanunta tana maida numfashi,maganar da sukayi da ita ta qarshe ta dawo mata.
"BANA SONSHI....BAZAN KUMA TABA SONSHI BA.....BANMA SHIRYA ZAMA DASHI BA.....AKWAI LOKACIN DA XAN TAFI.....AMMA ZAN TAFI NE KAWAI SANDA NI NA TSARA NA TAFIN,BAWAI SANDA KE KIKA SHIRYA FARUWAR HAKAN BA". kai ta jijjiga tana sake dilmiyewa cikin mamaki. Wato ita yarinyar take rainawa hankali kenan?,ita takewa wasa da hankali?,wai ya akayi kaman ita mariya yarinya 'yar cikinta wadda inda fuad mace ne yaci ace jikarta ce amma take wasan kura da hankalinta haka?. Dukan kujerar tayi ta miqe tana komawa cikin dakin,zata kasa ta tsare taga iya awannin da zata dauka kafin ta fito a dakin.
Matsakaicin haske ne a dakin,da alama ya kashe kowanne qwai banda side lamp din dake gefen Kujerar data hangoshi kwance samanta.
Yana kwance sosai ya miqe dukka wannan tsahon nasa,hasken fitilar ya haske fuskarsa sosai. Qur'ani ne a bude kife a qirjinsa,da alama yana tsaka da karantawa bacci ya daukeshi. Baqar sumar nan dake habarsa da qasan hancinsa girarsa da zara zaran eyelashes dinsa sun sake qawata fuskarsa da wani irin annuri. Ita kanta saita samu kanta da qare masa kallo,har zuwa sanda ta isa gabansa cikin sanda.
A hankali ta tsugunna a gabansa tana sake matsawa dab dashi,qamshinsa ya taso ya daki hancinta,abinda ya sakata lumshe idanunta ba tare data shirya ba saboda dadi da nutsuwa da qamshin ya saukar mata.
Cikin takatsantsan ta miqa hannunta tana zare alqur'anin da yake rungume dashi,ta daga tana duba wacce surar yake.
Alama ce saman ayar muhammadur rasulullah bisa dukkan alamu nan yake karantawa,ta motsa bakinta a hankali ta furta.
"Sallalahu alaihi wa sallam" Ta sanya bakinta kan ayar a nutse tayi kissing nata sannan ta rufe qur'anin ta adanashi.
Sake dawowa tayi ta tsugunna saitin fuskarsa tana qare masa kallo. Karon farko data karanci ainihin sassanyan kyau da Allah ya masa baiwa dashi. Ba banza ba yake da wani irin kwarjini da ba kowa ke iya saka idanunsa kan fuskarsa zuwa cikin idanunsa haka kai tsaye ba,labbansa sukayi mata kyau sosai,ta miqa hannu tana taba dogayen eyelashes dinsa sannan ta sauko zuwa labbansa masu kalan red tadan taba. Motsawar da taga yayi sai ta janye hannunta da sauri zuciyarta tana bugawa,dan gyara kwanciyarsa yayi kadan zuwa hannun damansa,abinda ya bashi daman fuskantarta sosai itama ya bata daman ganin fuskarsa sosai.
Hannunta ta sake miqawa ta kama yatsunsa,a hankali ta motsa labbanta.
"Ka dage sai da ka farauci wannan sabuwar zuciyar......ka dage da qarfin zuciya dana damtse sai daka fanshi wannan ruhin da baisan soyayyar kowa ba saita 'yan uwansa......ka nuna sadaukantaka da jarumta har sai daka yaudari zuciyar marainiya ameenatu......wallahi na sallama......sabreen ta sallama maka,ta mallaka maka......ta kuma miqa wuya.........na baka dukkanin soyayyata dari bisa dari......ka cinye yaqin.....kayi nasara......na karbi faduwar ta wannan bangaren muddin wannan shine faduwar......ka mamaye DUNIYATA ka sabuntata da irin DUNIYAR kowanne mutum.....nima kaine DUNIYA TA" ta qarasa fada tana kallon zara zaran yatsunsa masu farare qal din farce kaman baya taba komai dasu.
Motsin da ya dan sakeyi ya sanya gabanta faduwa
"Idan yana jin duk abinda kika fada fa?" Wata zuciyar ta gaya Mata,saita fidda idanunta dukka waje tana miqewa da hanzari a ranta tana cewa.
"Da na gama jin kunya".
"Ina zaki tafi kibar zuciyar da kika gama lugiguitawa?" Muryarsa ta daki kunnenta me dauke da alamun bacci yatsunta na cikin wanda yaci nasarar cafkesu sanda take juyawa zata fice.
Zare idanunta dukka tayi gabanta na harbawa,kada dai ace yana jinta?.
"Zan iya cewa kunnuwana sun manta dajin wata kalma me dadi a rayuwarsu irin na yau......karki tafi ki barni cikin wayen wadannan kalaman" Yayi maganar yana saukowa daga kujerar sannan ya sakar mata hannum yana takowa bayanta.
Kane kane yayi a bayanta yana rungumota ta baya ta hanyar aza hannuwansa saman ruwan cikin ta. Ya cusa hancinsa ta wuyanta yana zuqo daddadan qamshinta daya soma aike saqo sassan jikinsa da wani irin hanzari
(Karki raina turare,kada ki rabu da turare amatsayinki na matar aure,duk yadda zan gaya miki rawa da muhimmancinsa a wajen matar aure ba zaki gane ba......amma hatta da sha'awa turare yana tayar da ita,musamman irin masu sanyi da laushin qamshin nan,amma ki lura,akwai inda za'ace ki kama kalar qamshi guda da mijinki xai ganeki dashi,tom wani.namijin ba haka yake ba,wani yafison kullum da kalar da zaiji a jikinki,bayason kala dayar nan,saiki fahimci mijinki wanne iri ne).
"Sabrrrrr" Ya kirata a rikice yana jin wannam feeling din da yakeji a kanta yana taso masa.
"Hamma" Ta amsa masa itama idanunta a lumshe tana jin yadda saukar hannunsa a jikinta yake haifar mata da wani irin yanayi me wahalar fassara.
Magana yakeson sakeyi mata amma ya kasa,sai kawai ya fara tattara hijabin zai rabata dashi. Hannunsa ta riqe sannan a hankali taja baya,ta tattare hijabin da kanta ta zameshi daga jikinta ta wurgar dashi gefe daya.
"Ya subhanallah" Ya furta bakinsa yana rawa. Zai iya cewa bai taba ganin sanda tayi masa kyau irin yau ba,tayi ado sosai da gashinta irin yadda yakeso ya gani. Kowacce boyayyar sura ta jikinta ta bayyana yadda yake da muradin ya gani,kafin ya qara kowanne motsi ta qara sanda bashi mamaki ta hanyar balle hannuwan rigarta suka zame ta saka hannunta da kanta ta zare rigar zuwa qasa sannan ta fara takowa har inda yake ta iskeshi.
Wani irin mahaukacin tarba yayi mata cikin tsananin yunwarta,yana jin kamar yau ne rana ta farko daya fara sanyata cikin idanunsa,martanin data soma maida masa ya sanya yaji bashi da wata jarumta sam,yana gudun suci gaba da tsaiwa tsaf zasu iya zubewa,sai ya sauqaqa musu ya dauke abarsa ya qarasa da ita inda sukafi wayo.
Kirif ya rufe musu fuskokinsu da mayalwacin gashinta dake fesar da qamshin hair mist dinta. Gaba daya ya shiga wani rudani da bai taba shiga irinsa ba tsahon kasancewarsu tare. Komai yayi mata saita maida masa martani,duk inda ya nufa kafin ya qarasa tayi masa jagora,sai yaji kaman ya kurma ihu ko xai samu sassaucin dimuwar dame yawo cikin kwanyarsa.
Yanaso ya gaya mata ta sassauta saboda kada ta jashi yayi mata babban aiki,don yana iya jin dumin dake jikinta,amma inaaa ta qarasa dimauta kowanne tunani nasa,ba abinda