Showing 267001 words to 270000 words out of 325075 words
aka cika musu gaba da kayan ciye-ciye. Shi dai Omar nasa kallo ne da tayasu dariya. Dan yau ne karan farko daya shigo gidan. Anan baba malam ya samesu kuwa. Suka gaishesa da tsantsar girmamawa. yayinda shima da kulawa yake amsa musu da tambayar iyali. Da ga haka suka ?an zauna hira. Anan hajjo kejin Omar ma abokin Yoohan ?inne, kuma ya muslinta. Da?i sosai ya sake kama Hajjo. Lallai tarkonsu ya kama kurciya. Dan ga nasasorin auren Yoohan da ?iyarsu nan sun fara bayyana.
Daga Sashen Hajjo baba malam ya shiga da su dan su gaida Umm. Yasan dai ganin Yoohan ?in zaisa taji sanyi a ranta da raguwar kewar Nu'aymah. Aiko hasashen baba malam ?in yayi dai-dai. Dan sosai Umm taji ?unbin da?i, duk da kuwa akwai ?ar kunya a tsakaninsu. Dan daga ita har shi babu wanda ya iya saka idon juna. Da yake sun iske Addah a sashen itama suka gaisheta. Ta amsa musu da kulawa tanata tambayar ?iyarta Nu'aymah.
Suna ?an hira da Addah ne, wadda ta kasance duk akan Nu'aymah Afrah da Muhammad da suka dawo daga islamiyya suka shig falon da sallama. Kallonta duk su Yoohan sukayi. Itama fuska ?auke da nuna rashin sani a garesu, dan miskilace ta gaske, ga salon aiki. ta shiga gaidasu tana ?o?arin wucewa ?akin Aymah daya zama nata yanzu batare ta nuna alama tama ta?a ganin mai kama dasu ba a rayuwa. Su dai da kallo kawai suka bita. Yayinda Yoohan ya mi?ama Muhammad hannu alamar yazo garesa.
Muhammad akwai wayo, dan haka tsaf ya gane Yoohan. Hannu ya bashi sukai musabaha. Yoohan ya shafa kansa yana murmushi, yace, "Oh my dear Friend ka ?ara girma fa". Cike da jin da?i Muhammad ya zauna kusa da shi yace, "Thanks Uncle. Ina Aunty N ?ina?" Yay maganar yana waige-waigen neman Nu'aymah.
Murmushi Yoohan yayi yana ?an rungumo Muhammad ?in jikinsa. Yayinda Omar ke bashi amsa yana dariya. "Ta maka wayo tana U.S abinta". Da ?ar damuwa Muhammad yace, "To Uncle yaushe zatazo itama?".
Yoohan yace, "Soon insha ALLAH Darling. Amma karka damu idan kunyi hutu zan kaika ka ganta".
Da?i sosai ya kama Muhammad, nafa ya shiga tsallen murna su Addah na masa dariya.
Sai bayan isha'i su Yoohan suka bar gidan da kayan Nu'aymah ghana must go guda. Baba malam baicema Yoohan komaiba game da wayar da sukayi da papa. ya da masa nasiha cikin hikima shi da Omar ?in akan muhimmanci iyaye. Ta hakane Yoohan ya ?an tsargi akwai abinda ya faru kenan. Amma sai shima baice komaiba.
?arfe goma na dare suka wuce Lagos. Inda zasu kwana uku yay aikin daya kawosa 9ja ?in.
¡ï¡ï¡ï
Tunda suka shigo lagos Yoohan bai samu kansa ba. Aiki yake tu?uru tamkar yanda ya saba hidima ga al'umma. Ya ?anyi wasu ziyarce-ziyarce dake ransa. Batare daya sake bi takan su papa ba suka wuce U.S shi da Umar.
*_U.S_*
Kasancewar su Nu'aymah sunsan da dawowar mazajen nasu a ranar da safe Juliet ta maida Nu'aymah gidanta. Ya?anyi ?ura ka?an kuwa saboda rashin mutane. Dan haka Juliet ta taimaka mata suka gyara duk da Aymah na hanata. To itama dai ?arfin haline dan a jigace take komai. Bayan sun kammala Juliet tai mata sallama ta koma nata gidan.
Cike da ?arfin hali Aymah taima Yoohan girki. Da ?yar kuwa ta kammala tai wanka. Batare da tabi takan wani kwalliya ba tai shiri cikin Bomshort jeans bleu da pink top kawai tazo falo ta kwanta a ?asan tiles kamar yanda takeyi a yanzun. Duk da kuwa da farko taci alwashin masa kwalliyar tarba amma hakan ya gagareta. Cike da rashin jin da?in jiki kuwa barci yay awon gaba da ita a wajen. Ga zazza?i mai zafi daya fara saukar mata na yamma.
A ?agare Yoohan yake da son ganinta. Hakan yasa ya?i yarda su hau cab ?aya shi da Omar. Duk da kuwa kusan anguwa ?aya suke. Sai ma an fara sauke Omar ?in a gida kafin a ?araso nasu.
Tsabar zumu?i a barandar gidan yabar kayan da yazo dasu ya shige ciki. Sassanyan ?amshin daya doki masa hancine ya sakashi lumshe idanu. Kafin ya bu?esu a hankali kan Aymah dake kwance a ?asan tiles barcin wahala yay gaba da ita. Kallonta yake da matsanancin shau?i da kewa. Ya taka a hankali zuwa inda take. Tsugunnawa yay a gabanta ya ?aura tattausan hannunsa saman fuskarta dake shining na masu ciki ya shafa yana sauke ajiyar zuciya. Ko motsi batayiba kuwa. Sai ma numfashi da take saukewa a hankali. Zamewa yay ya zauna. ganin baya ganinta da ?yau sai kawai ya kwanta shima ya ?ora kansa saman filon datake kwance yana kallonta da ?yau. Sai dai kwanciyar tasu ta kasance tamkar kai da ?afa bawai a jere ba. Hakan yasa goshinsa na saitin ha?arta ne. Itama nata goshin na saitin tasa ha?ar. Yanda take busa masa numfashinne shima yana busa mata nasa ya sakashi sauke ajiyar zuciya idonsa ?yam akan ?an bakin tsiwarta. Matsar da kansa yayi a hankali ya daidaita bakinsu. Tare da ?ora hannunsa ya ringumo kanta jikinsa ya fara kissing nata cike da zalama da kewa.
Cikin barci Nu'aymah taji salon da duk duniya na mutum ?aya ne a gareta. Batare data bu?e idanuntaba cikin kasala itama takai hannu bisa kansa ta ringumosa tana mai bashi ha?in kai yanda tasan yana bu?ata. Sunfi minti shida a haka sannan ya barta yana sauke numfashi da sauri-sauri. Dan harga ALLAH harya hau network.
Shanyayun idanunta ta bu?e a hankali tana kallonsa. Dan har yanzu yana akan filon bai tashi ba. Murmushi yay mata mai sanyi, ya maida hannunsa akan fuskarta suna kallon juna cikin ido.
"Welcome my boo".
Tai maganar a hankali kamar mai tsoron ajisu.
Lumshe idanunsa yayi ya sake bu?ewa a kanta. Cikin ?an sake matsar da kansa jikin fuskarta yace, "Sweet girl mike damunki?".
Maimakon ta bashi amsa sai hawaye shar. Saurin tashi yayi zaune har jikinsa na rawa..........?
ZAFAFA BIYAR 2021
Hafsat miss xoxo??
KIBIYAR AJALI......!
(Sulke baya tareta saita gitta).????
Mamu gee??
MIN ?ALB!!????
Hafsat rano??
ABINDA KE CIKIN ZUCIYA...!!????
Safiyya huguma?? SIRA?IN RAYUWA????
Bilyn Abdull??
SARAN ?OYE????
Duka akan farashi mai rahusar gaske.
Kamar haka????????
?aya___300
Biyu____400
Uku_____450
Hu?u____500
Biyar_____700
Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki????
ACCOUNT NO 0812652655
ACCOUNT NAME- HAFSAT LAWAN GAMBO
BANK NAME: ACCESS BANK.
saiku turawa wannnan numban shedan biyanku(evidence of payment)????
0903 234 5899
IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU????
09033181070
????????????????????
TEAM----ZAFAFA BIYAR????????
ALLAH ka gafartama iyayenmu??????.
[7/2, 1:39 PM] +234 901 860 0202: *_LITTAFIN nan na ku?i ne. Dan girman ALLAH ki daure ki biya kafin ki karanta, idan kuma bazaki iya biya ba ki ha?ura domin ALLAH karki karanta. Idan kuma kin saya dan girman ALLAH karki ya?a mana????_*.
No. 69
______________
INA MASOYA MA'ABOTA SON 'KAAWATA KITCHENS DINSU DAMA DECORATION NA GIDAJEN SU? TOH KU MATSO, DOMIN NESA TAZO KUSA..._
_KAYA NE INGATTATU DA AKE KAWO MUKU SU TUN DAGA KASAR ???? GERMANY..! KOWA YASAN GERMANY AKWAI KAYA MASU INGANCI, SEKA SHEKARA DA SHEKARU KANA AMFANI DA KAYAYYAKIN SU BASA LALACEWA. ANYI SU CIKIN TSANTSAR INGANCI DA KUMA RAHUSA... WADANNAN KAYA *MAAB LUXURY HOME* DAKE GERMANY TA KAWO MANA SU NIGERIA. RIGIJI GABJI FA KENAN.. BABU RUWAN KU DA WANI PRE-ORDER KO SHIPPING FEE, KAYAN *MAAB LUXURY HOME* SUNA NAN A KASAR MU NIGERIA, SAI DAI KAWAI KU HANZARTA KU GARZAYA KU BIYA KUDI KU KARBA..._
_MAAB LUXURY HOME, MAAB LUXURY HOME, MAAB LUXURY HOME..._
_SUNE A KAN SAHUN GABA INDE WAJEN SIYAN KAYAN KITCHEN NE DA NA KAWATA GIDA, WATO A TURANCE KITCHEN UTENSIL's& HOME DECOR..._
_INA UWARGIDA? AMARYA? YAMMATA DAKE SHIRIN SHIGA DAGA CIKI? ZAWARA MASU SHIGA DAGA CIKI? IYAYE MASU NEMAN INDA ZASU SAYAWA 'YAYAN SU KAYAN GIDA? YAYYE MAZA, MIJIN MATAR SA??? SAURAYI DAKE SON BURGE BUDURWAR SA WAJEN GWANGWAJE KYAUTA? TOH *MAAB LUXURY HOME* TA TANADAR MUKU DUKKANIN ABUBUWAN AMFANI NA KITCHEN, DANA KAWATA GIDA, YAITA WALWALI YANA HASKAKAWA.._
_AKWAI KAYAN KITCHEN MAI KAWATA KITCHEN, WANDA ZAI SA KISHIYA KWAFA, YASA DANGIN MIJI SU FARA HABA HABA DAKE, DUK INDA AKA SHIGO CIKIN GIDAN KI ASAN EH TABBAS KEMA KINA AMFANI DA KAYAN *MAAB LUXURY HOME*, KAYAN KAWAATA GIDAJE MASU HASKA KO'INA NA GIDAN KI, KAGA GIDA A NIGERIA AMMA TAMKAR A NAHIYAR 'KETARE.._
_MAAB LUXURY HOME, TANA SAIDA KAYAYYAKI MASU INGANCI DA KYAWUN GASKE, AKWAI RAHUSA WANDA KOMAI KANKANTAR KUDI KANA IYA SIYAN WANI ABUN AWAJENTA, KAYANTA BA SAI MASU KUDI BA, KOWA YANA IYA GARZAYAWA YA SIYO NASA, ABUBUWAN DA YAWA, KAYAN DAGA CIKI AKWAI IRIN SU:_
_DINNER SETS, SERVING TRAYS, CUTLERY SETS, JUGS, FOOD FLAKS, THERMO FLASKS. DA SAURAN SU ABUBUWAN HOME DECOR._
_DOMIN NEMAN/TUNTUBAR KAYAYYAKIN *MAAB LUXURY HOME*, GA DETAILS DIN KAMAR HAKA: _
_INSTAGRAM: MaabLuxury home._
_WhatsApp number: +491521 4642007_
_Facebook: Maab Luxury Home_
_Adireshin su na yanar gizo: maabluxury.com_
_suna garin KANO. Amman suna tura kayayyakin su ko ina a fad'in nigeria. _
_KYAU, INGANCI, RAHUSA... SAI MAAB LUXURY HOME_
______________
No. 69
............"Oh God baby". Ya fa?a da kamota ya tayar zaune. Sakata yayi cikin jikinsa ya rungumeta. A tare suka sauke ajiyar zuciya kowa kewar ?an uwansa na ratsashi.
Sake lafewa tai a jikin nasa tana mai sha?ar ?amshinsa da ke mata da?i sosai. Yayinda shi kuma ?umin jikinta ke ratsashi, tare da tausayinta har ?asan zuciyarsa. Harga ALLAH yana matu?ar son yara. Musamman a yanzu da yayi aure. Badan hakaba daya cire mata cikin nan dan tayi ?an?anta yake gani. Duk da kuwa shi likitane daya zaga cikin duniya. Yayi gamo da mutane iri-iri harma wa?anda basu kaita a shekaruba ya gansu da cikin kuma sun haihu lafiya.
Jin tana neman fara barci ya shafa mata fuska. Idanun ta bu?e a hankali da ?agowa ta kallesa. Sai kuma ta bi jikinsa da kallon mamaki. Sanye yake cikin wata ?anyar shadda ash color mai duhu. Tasha ?inkin da yay dai-dai da samarin wannan zamanin. Hardasu hula ?ube. A bazata murmushi ya su?uce mata. Ta sake kwantawa a jikinsa da zagayesa da hannayenta tana murmushi.
"Hausa man". Ta fa?a cike da shau?i.
Murmushi yayi mai fa?i ganin taji da?in ganinsa da shigar yarenta. Ya mi?e ?auke da ita yana ?ar dariya da fa?in, "Hausa man mijin hausa girl". Dariya suka ?yal?yale da shi a tare, dan yanda yay maganar dole ya baka dariya. Ta kai hannu kan tattausan sajensa dai-dai yana zama da ita a kujerar. Tace, "Mun ha?u fa da yawa. Dan irinmu a tarihi ka?anne".
Murmushi ya sakeyi mai fa?i yana lumshe ido da bu?ewa a kanta. Zai bata amsa kira ya shigo wayarsa. Karkatawa yay ka?an ya ciro wayar a aljihun gefensa. Hakanne ya bama Aymah damar sauka dan ta tuna ko ruwa bata bashi ba. Da kallo ya bita yana sauke wani nannauyan numfashi da har ya kai Osin jinsa da ga can.
Cikin son ?arfafa kanta ta ha?a masa ruwa da kofi a ?aramin tire. Duk da ta fahimci bai cika damuwa da kayan lemo-lemon nan ba ta ?auka masa shima. Falon ta dawo inda ta barsa har yanzu yana waya. Ta ajiye tiren a table ta?an kallesa. Shima idanunsa ?yam akanta. Lemo ta fara nuna masa, ya girgiza mata kai alamar a'a. Hakan yasa ta bu?e ruwa. Koda ta mi?o masa sai ya ha?a da hannunta ya maidata saman cinyarsa. Jin numfashin daya furzar ya saka Osin fa?in, "Mr X anya kuwa kana cikin nutsuwarka?. Nikam sai anjima. Ina magana kanata min uhm, ah, a'a".
Murmushi Yoohan yayi mai sanyi yana kai hancinsa bisa dokin wuyan Nu'aymah. Osin bai jira amsarsa ba ya yanke wayar cike da jin haushi dan magana dama yake masa akan su papa. Shi kuma harga ALLAH Yoohan hankalinsa gaba ?aya Aymah ta tattareshi kojin Osin ?inma bayayi da ?yau.
"Yah Yoohan zakasa na ji?amu fa". Ta fa?a cike da shagwa?a". Tai maganar tana ?an ture masa kai Jin yana neman ru?ar mata da jiki. Bai iya cemata komaiba. Dan a kallo ?aya zaka fahimci ta gama narkar da shi. Ya kamo hannunta da ruwan ke ciki ya kai bakinsa kozai samu sassauci. Dama gashi ?ishin yakeji. Tas kuwa ya shanye shi.
"A ?aro?".
Kai ya girgiza mata da lumshe idanu yana jingina kansa da kujera.
Gaba ?aya ?o?arin Nu'aymah neman gazawa yakeyi, cike da son danne halin da take ciki tace, "Muje kayi wanka ga abinci ma".
Idanun ya bu?e ya zuba mata su. Dan ya fahimci tanayin komai da ?arfin haline. Yanzu haka har cikin jikinsa jin zafin nata jikin ya keyi. Baice komaiba ya kamata ya mi?ar yana fa?in, "Fara bani abincin naci yu nwa nakeji".
Koda suka zauna a dining ?in duk sai taji batason ganin abincin kuma duk da itace ta girkashi. Fahimtar hakan da Yoohan yayi ya sashi cemata taje ta kwanta zai zuba. Da sauri kuwa tabar wajen. Binta yay da kallon tausayi, tana ?o?arin kwanciya a ?asa yay saurin fa?in, "No ba ?asaba. Koma saman kujera ko kije ?aki".
Sosai ta ?ata fuska zatai kuka. "Please Yah Yoohan, wlhy banason ko ina sai nan. Yafi min da?i".
"Bazai yuwuba Sweet girl, wannan sanyin illane a gareku ai. Indai kika kwanta a wajen nan tofa na fasa baki maganin zazza?i kawai zan ha?a da allura...."
Kafinma ya rufe baki ta haye saman kujera tana hawaye. Murmushi ya ?anyi ganin yanda ta kwanta da juya masa baya. Bai sake yin maganaba ya hau cin abincinsa yana yabama ?o?arin ta, dan shikam yanzu ya sallama mata akan iya girki kuma.
Juye-juye Aymah ta dingayi a kujerar tana ?un?unin, sam kwanciyar batai mata da?i ba, ita tafi son ?asan saboda sanyin tiles. Yoohan dai na kallonta amma baice komaiba. Sai da ya kammala cin abincinsa hankali kwance sannan ya mi?e. Dan yama tuna kaya na waje. Zuwa yay ya shigo da su duka. Duk da Nu'aymah na jinsa bata juyo ta kallesaba. Cike take da haushin an hanata kwanciya a ?asa. Babban akwatin kayanta da yazo da shi ya kai ciki, ghana must go ?in kuwa ya barta anan falon dan baisan mine a ciki ba. Amma yanda yakeji ?amshi-?amshin abubuwa yasan dai ba kaya bane. sannan akwai nauyi ma.
Cak ya ?auki Aymah daga kujerar ya nufi bedroom da ita. ?in motsawa tai, sai ma fuska data kumbure na fushi. Shi dai baice komaiba ya kwantar da ita a gado yana sumbatar goshinta. Daga haka ya cire kayansa ya wuce toilet yin wanka.
Koda ya fito ya sameta a gadon bata sauka ba yaji da?i. Dan baiyi zaton zata ha?ura ba. Boxer kawai ya saka ya haye gadon, yanason ya?an huta daga uwar gajiyar daya kwaso a sati biyun nan.. Sai yanzu ne ya fahinci ashe barci ?ar rigimar tasa tayi, yay murmushi mai ?ayatarwa da sumbatar la??anta da idanu. 'My Trouble maker an kusa zama mah-mah' yay maganar yana ?aga rigarta da ?ara fa?a?a murmushinsa. Sunkuyawa yay ya sumbaci cikin da babu alamar akwai wata hallita a ciki. Sannan ya fara magana tamkar jinsa ya keyi, "Little boss how are you?. ALLAH ya kareki. ya fiddoki duniya lafiya, yasa kizam mahaddaciyar Al-qur'ani kaman Mie-mien ki. Ki kumayo kamanninta". ya ?arasa fa?a da ?aga kai yana kallon fuskar Aymah dake barci batasan yanayi ba. Kwanciyarsa ya gyara da rungumeta. Kamar kuwa jira take sai ta sake lafewa dan sanyin jikinsa.
Barci sukasha sosai. Sai dai Alhmdllh lokacin da suka tashi zazza?in Aymah ya sauka. Tare sukayi wanka bayan Yoohan ya mata gwajin fitsarin da batasan na minene ba. Tsabar wauta kuma bata tsaya tambayarsaba. Ta zata dai ko complain ?in maganar rashin ganin jinin da sukayi da Umm ne ta sanar masa tunda shi Doctor ne. (Umm ba irinki bace madam??).
Ta rigashi fitowa. Dan sai da ya jira result sannan ya fito. Duk da ya jima da zargin ?an tayinsa hakan bai hanashi farin cikiba. Ya ?agata yanata juyi da ita. Tun tana tambayarsa lafiya harta koma tuntsura dariya kamar yanda yakeyi. Da ?yar ta samu ya sauketa a godo suna faman hakki.
Yasha murnarsa batare da Aymah tasan dalilinta ba. Dan ya ?i sanar mata. Acewarsa ba yanzunba. Duk da taso tajin saita share kawai. Musamman da ganin ?inkinan daya yo mata cike da akwati. Lesss, shadda, atamfa. Dan a cewarsa yana son ganinta a kayan hausawa sosai. Tayi mamakin ganin ?inkin dai-dai jikinta kuma. Koda ta tambayesa yaya akai yasan seize ?inta haka? Sai cewa yayi abun sirri ne. Ta fahimci yau jan rai yake mata akan magana. Nanma sai ta share ta shiga jera masa godiya da addu'oi.
Ya