Showing 123001 words to 126000 words out of 235422 words

Chapter 42 - GIDAN SARAUTA COMPLETE

Zeeneert   

06 Sep 2025

3507

Mai Martaba yayi don tabbas he's yearning for the Masa in front of him sede bayason yaci yazo abun yadameshi as usual"batasan banaci ba shiyasa tayi inaga",cikeda rashin fahimta Hajiya Muniba tace "waye kuma?".....

Dauke kanshi yayi daga kan plate din kafin yace"Asma'u,itake kawomana abinci ai yanzu"....
Murmushi Hajiya Muniba tayi"Allah sarki yarinyar kirki ba inyi tasting tunda bakaci",tayi maganar tareda daukan daya daga cikin masan ta dangwali miya takai baki seda tacinye daya kafin ta'iya magana"wallahi Mai Martaba kataba Masan nan kaji I promise you won't regret eating it",takarashe maganar tareda daukan wani tanaci tanata santi ganin santin yayi yawane yasashi sa hannu suka shiga ci shidai yasan taste dinma is just so familiar sede yakasa tuna ah ina haka sukacinye Masan tas shida amaryarshi tana"Zanje gurin Daughter takoyamin yanda akeyi aikuwa".........

Dariya yayi mata yana"kinma fini santi nalura dole inyima Daughter kyauta".....
Murmushi kawai tayi kafin tasa aka zo akadauki kwanikan tunkan Bayin su fita Mai Martaba yace su ceda Gimbiya Asma'u yana kiranta.....
Cikeda ladabi sukace"To", ba'a jimaba kuwa sega Asma'u tazo fuskarta daukeda annuri tunkan takaraso parlourn Hajiya Muniba tace"Kai Daughter anya nataba cin Masa irin na yau kuwa,it's just the best Masa dana taba ci zo maza kikoyamin yanda akeyi ga Abban Kuma se santi yakeyi", Hajiya Muniba takarashe maganar tareda riko hannun Asma'un tazaunar da'ita gefenta......
Murmushi Asma'u tayi kafin tace "Inakwana Aunty Muniba",dan shafa kanta Hajiya Muniba tayi cikeda kulawa kafin tace "Lafiya Lau Daughter,Yasu Ummi da jiki".....
"Dasauki alhamdulillah"
To Allah yakara sauki cewar Hajiya Muniba din kafin Asma'u tajuya tagaida Mai Martaba ma cikeda ladabi..........
Murmushi yayi bayan ya amsa gaisuwar ta sannan yace...
"abincin ki yayi dadi Daughter muna matukar godiya ga kokarin dakikeyi mana Allah yayima rayuwarki albarka, we're very fortunate to have as our Daughter in-law"....
Sunkuyar dakai tayi cikeda kunya kafin tace"I'm very fortunate to Abba,nagode sosai"......

Murmushi yasakar mata irinna manya sannan yace two months back with you help I realized so many things,I couldn't thank you enough Daughter and today after so many years kindawomin da long lost taste na abincin dana jima banci ba and for that inason kifada min duk abunda kikeso i promise you indai baifi karfina ba I'll do it insha Allah.....

Kan Asma'u nakasa tace"Albarkar ka kawai nike so Abba, you've given me everything",don anata tunanin zama dasu datayi dakuma taimakon datayi ma Al umma da dama ma is indeed a great treasure mekuma zata sake nema gurin Abba dukda taso ace after eating this Masa yatuna da masoyiyarsa sede hakan beyiba.......
Abba ne yace"albarka Kam kullum cikin samuku mukeyi amatsayinku na ya'yan mu wannan Kuma alkawari ne nayi maki so kizabi duk abunda kikeso kinji,just feel free yayi maganar don bata kwarin gwiwa",amma ita tarasa abun cewa sekawai tace Masa"to shikenan Abba yanzu banida abunda nakeso amma duksanda nakeda bukata zanzo infada maka"....
"To shikenan Daughter nikuma namiki alkawarin yimiki invaifi karfina ba"
Haka tayi masu sallama tareda yin godiya takoma bangaren su tana sake sake wani alfarma zata nema gurin Abba yanzu bayan takusa barin gidan ma sede koma miyene before she.leaves she'll make sure that Abba and Ummi sunyi reuniting.......

Tundaga bakin kofa takejin surutun su Amira ah parlourn da alama kuma murna sukeyi karasawa tayi cikin parlourn tana"murnar me akeyi bana nan?"....
Aeda gudu Afiya da Amira sukazo suka rungumeta wanda harhakan yasa tayi kusan losing balance dinta tana"nashigesu zaku karyani ai"....

Dariya Amira tayi tana"Bazamu karyakiba Sister Inlaw,we want to show you our appreciation shiyasa"......
Da mamaki ta kallesu"appreciationkuma,na menene?"....

Dukansu nunamata direction din laptops dinsu sukayi dakuma phones dinsu dake kan daya daga cikin royal chairs dake parlourn,sakan Baki tayi cikeda mamaki"yabaku?"....

Gyada mata Kai sukayi suna murna yayinda Afiya tasake rungume ta tana...
"thank you,thank you, thank you,mungode sosai Sis,nidaman nasan dakinyi mishi magana zaibaki"...

Itadai murmushi kawai tayi cikeda confusion don koda wasa tasan bata dalilinta baneba yabayar din bayan ga maganganun daya fada mata jiya da daddare aranta tana kilan ma Ummi ne tasa yabasu badai itabakam seda ta tayasu murna sannan tace"Ina Yaya Imam din?"....
Amira da Afiya atare sukace yana bamu yafice zuwa bangarensu Dad daganan zeje fada nasani.......
Gyada musu kai kawai tayi kafin tawuce dakinta don Kiran Aisha tunda tace mata yau zatazo tafasa bari se Friday din kuma.....
Aikuwa har three missed calls tagani from her kiranta tayi immediately tana dagawa taji Aisha na"Ina kika ajiye wayarki inata kira bakya dauka".......
Cewa tayi
"Naje gun Abba ne kekam namanta wayar ah daki, kinfito daga gidan Aunty Suwaiban ne?"....
Aisha tace"inama layin gidanki yanzu zam sauka ah napep",cikeda Jin dadi Asma'u tace sekin shigo kafin takatse wayar tana mita kuma"wai kina ma layin gidan amma kike neman karar min da Kati"....

Dariya kawai Aisha tayi takatse wayar aikuwa ba afi minti ishirin ba segata ah bangaren su Asma'u din ba Asma'u kadai ba harda su Afiya suka taro Aishan cikeda jin dadi suka baje ah parlour.......
Ummi dake dakine taji hayaniya yayi yawa tafito tana....
"wannan hayaniyar na miyene Habibties?"......

Murmushi Aisha tayi tareda tasowa tazo zata tsuguna tagaida Ummin cikin sauri Ummi tarikota tareda rungume ta tana"Aisha ce ko?".....
Cikeda kunya Aisha tace"Ina kwana Ummi".....
Lafiya lau Dear, Allah dai yayi yau kinzo da gobe sede kiganmu Daughter tun shekaranjiya taketa" Aisha zatazo Aisha zatazo"....
"Gashi nazo ae Ummi",Aisha tayi maganar cikeda kunyar Ummin gawani kyau da matar tayi mata lokaci guda.....

Murmushi Ummi tayi sannan tasaki Aishan tana"kin kyauta Kam, Allah yabada ladan zumunci enjoy yourself kinji?"...
Gyada kai Aisha tayi yayinda Ummi tayi komawarta daki haka sukayita hira ah parlour abunsu har aka kira azahar daganan Aisha da Asma'u sukayi dakinta don yin sallah su Amira kuwa sukayi nasu dakin don yin sallah su shirya sunada lesson dayanma tunda yau babu islamiya makarantar ma anbada midterm break.........

Seda sukayi sallah sannan Aisha tace"ammadai Matarnan itace mahaifiyar su Amira ko?.....
Murmushi Asma'u tayi kafin tace"eh itace",wallahi kinyi dacen suruka Asma'u, she's so nice and kind-hearted kiga nidama batasanni ba irin tarbar datayi mani bare ke dakike surukarta I'm very happy for you sede kaman da batada lafiya ai ah iya sanina don har kwana nayi ah gidansu.......
"She's okay now Aisha,tasamu sauki sosai wanda hakan kuma ikone na ubangiji"......
Masha Allah, Allah yakara mata lafiya cewar Aishan kafin tasake duban Asma'u din"Ina Yaya Almustapha,hope everything is fine between you two now don bazan tambayeki batun al umma ba tunda nagani da idanuna wannan Kam"......
Murmushin dayafi kuka ciwo Asma'u tayi kafin tace"to alhamdulillahi za ace"....
Ganin yanda tayin yasa Aisha cewa"kifada min meyake faruwa please?".....
"Are you two having some problems,ko haryanzu bayasonki me?", Aisha tayi maganar cikeda damuwa Asma'u dago idanunta dasuka canza lokaci guda tayi kafin tace"to nimadai bansani ba Aisha,bansan inda relationship dinmu ke tafiyaba to tell you the truth besides there no need to talk about it tunda ma komai yakusa zuwa karshe"......
Aisha datadamu taji asalin zancen tace"stop beating around the bush, kimin bayani yanda Zan gane"....
Asma'u tayarda da Aisha dari bisa dari don haka tashiga bata labarin komai harzuwa karshe wani harara Asma'u tayi mata kafin tace"kinason kicemin you're given up on him?"......
Asma'u dayanzu hawayenta nazuba tace"to yazanyi Aisha,kinsan dai bazaka taba forcing mutum yasoka bako,Yaya Almustapha basona yakeyiba kome nayi masa he never seems to appreciate it infact ninakasa gane kansa ma wallahi,yana behaving so strange danikaina bansan tayaya zan fassafara mikiba,he always turn me down akullum Kuma seya sosa min rai dukda wani sa'in inyayi wani abun se inga kaman yadamu dani but believe me he never cares haka 99%na zuciyata ke raya mini So, it's better I just let him go.......

Dora hannu Aisha tayi abakin Asma'u sannan tace"you shouldn't do that,so kike kizama bazawara at your tender age koso kike Hajja tasake samun bakin magana gurin bakantawa Ummi mumabar wannan zancen mutuncin ki shine zaman ki gidan Almustapha, he's the best guy for you and believe me ko Almustapha baifara son ki yanzu ba he'll surely fall in love with you in the future,shi ai ba zuciyar dutsi gareshi ba hakanan zuciya nason mai kyautata mata muddin kika cigaba da kyautata masa he'll never let you go bare namiji da bakomai bane indai yashigo hannun mace kecedai baki san yanda zaki tarairayeshiba cire kunya zakiyi ki tashi tsaye please, don't give up Asma'u mutuncinki shine zaman ki ah gidan aurenki barema keda kikayi sa'an surukanai haka Almustapha ma mutum ne mai sanyin hali kekanki kifini sanin hakan bugu da kari wasu matan baswa gabanshi kwata kwata, he's just a simple person and he's a better husband for you.......

Asma'u da kallon Aisha takeyi babu ko kiftawa tace ...
"naji dadin kalaman ki sede da if you're in my shoes I know you'll do thesame thing, Asma'u da idanunta kedauke da hawaye tanuna kanta tana"....
Shidakanshifa Aisha,shidakanshi yacemin dakomai yazama normal zai rabu dani, he'll let me go not once but twice yafada aidai duk zaman mu yakamata yasan halaccin danayi mishi hakanan duk zaman mu yakamata yasan how much I love him kuma bekamata yamanta cewa akwai abunda inya fada zai taba min zuciyata, I'm so fragile you know that, I'm so weak da innafara son mutum bazan iya dainawa ba hakanan in inason mutum no matter what bazan iya fushi da wannan mutumin ba barin ma Almustapha danakeyimasa son da nikaina bansan irinsa konayi fushi dashi banasanin sanda nike saukowa,sonshi ah jinina yake Aisha inna cigaba da zama dashi I'll always show him care bazan taba kyaleshi yagane importance dina ba it's better I let him go and please karki hana ni don komai zakice nariga nagama magana dashi and no one can change my mind...........
Aisha cikeda tausayin kawartata tarungume ta tana rarrashinta tasan Asma'u nada hakuri hakanan kamar yanda tafada ita mutumce datake son nuna damuwarta akan wanda takeso tun suna secondary school tasan da haka sede koma miyene she'll never let Asma'u be hurt again insha Allah she'll try her possible best gurin ganin ta mayar dakomai normal inzata iya dakyar ta lallashi Asma'un kafin suka dawo normal suka cigaba da hiransu se bayan la'asar sannan tatashi tafiya Sulaiman ne yace zai maidashi dakansa dukda Aisha tace yabari amma yaki haka Ummi tacikata da turarraruka ah leda tatafi dasu...........

Harkofan gidansu Sulaiman yakaita zata sauka ah motar yace....
"I heard everything"....
Cikeda mamaki tajuyo tace"mekaji Yaya Sulaiman"...
Murmushi yayi sannan yace...
"the conversation between you and Sister Inlaw"....
Maido da kafarta daya data fidda wajen motan tayi ciki sannan takalleshi gyada mata kai yayi ahankali sannan yace"Sumayya tayita Kiran wayan Asma'u bayashiga shine tace inkai mata wayar su gaisa sun kwana biyu basuyi magana ba I was trying to knock on the door tafito senaji maganarku, I'm reallly natsaya jin abunda ba'akani aciki ba sede inason kisani ni Sulaiman bazan taba bari Yayana Almustapha ya rasa mata irin Asma'u ba,I promise you I'll make everything right karki damu please and don't tell anyone about it......

Cikeda Jin dadi Aisha tace...
"nagode sosai Yaya Sulaiman,wallahi har inatunanin wani mataki zan dauka donni kaina banason abunda zai raba Asma'u da gidan aurenta ah yanzu".....
Murmushi yayi mata sannan yace"it's my fault namanta who my Brother is, bantaba tunanin duba ya zaman su yake tafiya ba but now that I know everything I'll handle it".....
Aisha godiya tayi tayima Sulaiman din kafin sukayi sallama yakama hanyar gida already har ana kiran sallar maghrib shiyasama dayasamu masallaci nearby yatsaya yayi sallarshi sannan yakoma gida.....

*Around 10:30pm*....
Tun bayan Isha suke zaune ah inda Sulaiman yasaba zama when he's lonely hira sukeyi duk akan batun masu gidan talabijin dasuka zo dazun kan sunason hira da Almustapha din shikuma harga Allah bayaso sede su Abba sunnuna sunason hakan shiyasa ma baiyi korafiba seyanzu yaketayima Sulaiman din don haka Sulaiman daya gaji yace...
"Waini Kam daka fadama su Abban ai bakaso, I'm sure bazasu takuraka ba",don harga Allah ayanzu he's against abun indai hakan zaikawo rabuwan Asma'u da Almustapha he wants everything to be alright between them kafin hakan tafaru.......
Almustapha duban Sulaiman yayi sannan yace..
"banason hira da mutanen nan amma tunda Abba da Dad sun nuna sunaso bazan taba iya juya musu bayaba and besides someone wants it to happen for some genuine reason and if that will make all the three of them Happy I'll surely do it shiyasa kaga bangi going against it ba".....
Gyara zama Sulaiman yayi sannan yace...
"who's that third party?'.......
Murmushi kawai Almustapha yayi sannan yaja hancin Sulaiman din"Ina ruwanka".....
Dariya Sulaiman yayi sannan yace"Nasan Sis Asma'u ce ba wataba,apart from us waye yakeson farin cikin ka inba itaba?".....

Dan shiru Almustapha yayi yana wasa da fingers dinsa kamar bazaiyi magana ba cankuma yace"ya akayi kasan itace?".....
Yar dariya Sulaiman yakumayi tareda dan dafa Almustapha din"Yaya as i said earlier bayan mu babu maison farin cikin ka sai ita sannan nasan da ba ita bace you'll mention the name",dan furzar da iska yayi sannan yace"kayi dacen Mata Yaya,aduniyar nan ba kasafai akesamun irin Asma'u ba she's just so simple and unique,mutumce da abun duniya baidameta ba hakanan mutumce da bata biye maganar mutane she always do what she thinks is right kowa agidan nan yabonta yakeyi sabida haleyenta nagari akullum Abba da Dad in aka Kai musu abincin da ta girka sesun sanya mata albarka tareda yi mata fatan alkhairi bazan mantaba sau biyu inaji da kunne na Dad nacewa...
"Almustapha yayi dacen Mata,yayi dacen uwa tagari ma yayansa hakanan yayi dacen Mata wanda zata rinka taimaka mishi akullum gurin farantawa subjects dinsa she's indeed a blessing to the family and our nation as well"........
Kallon Almustapha Sulaiman yayi sannan yace...
"Dad yayi gaskiya,never let her go Yaya no matter the situation please!"....
Almustapha dakanshi yadaure lokaci guda yace"what if ita tabukaci hakan?".......
Kallonsa Sulaiman yayi sannan yace"ita tace mahaka?"......
Hararansa Almustapha yayi sannan yace"natambayeka kana Kuma tambayata bayan bakabani ansana".......
Murmushi Sulaiman yakumayi"to ai Yaya inbaka bani ansa ba tayaya zansan ansar dazan baka",cikeda rarrashi Sulaiman din yace"kunyi magana mekamar hakane da'ita?"........

Cikin sanyi Almustapha ya gyada masa kai, Sulaiman na kallonsa yace waye yafara?....
"I was the one Almustapha yabashi amsa atakaice but yesterday she requested it also and I think it's d best aurenmu was base on compromise may be ma tanada wanda takeso kaga inna barta she'll be reunited with her love",yanda yayi maganar zaka gane bawai yanason hakan baneba ......

Cikeda damuwa Sulaiman yace"kotana son wani she's your wife now so it's left for you to decide if you want her to go or not".......
"You can make her stay if you want to,donnidai in nine bazan taba barinta tatafi barema yanzu danasan how much important she'd to your life as a wife, bazaka taba samun kamanta ba Yaya sabida ita tazauna dakai ah talaucin ka ma hakanan bata taba kyaman halayen ka ba", Sulaiman nagama fadin haka yatashi yana"sanyi nikeji nikam seda safe Yaya Musty".........

Almustapha daya fada duniyan tunani ko kallon Sulaiman din baiyiba hakanan ya jingina da kujerar tareda lumshe idanunshi lokaci guda farkon haduwarsu da'ita yadinga dawo mishi ah idanunshi sabo fil,how she stand for him acikin dubbannin mutane without any fear,dayanda tadinga shishige mishi each and every time dasuka hadu dukda yana mata hali hakan baitaba sawa tayi fushi dashiba the way she always cares harzuwa yanzu bayan aurensu dede da rana daya baitaba ganin bad side dinta ba,she's always good to him and from all indication she's madly in love with him infact she said it once dawannan tunanin ne wani bangare na zuciyarshi tacemasa....
"Anya kayima yarinyarnan adalci inka rabu da'ita,anya kayima family members dinka da nata adalci inka rabuda ita dubada yanda suka shaku da juna don ayanzu Sulaiman wani irin zumunci suke da yayunta shima sukan gaisa da Mubaraq sosai hakanan insukaje gidan nan nan akeyi dasu kamar mi".......

inya sakar musu 'Ya dawani idanun zai kallesu bayan halaccin dasukayi ma Dad nadaukar yarsu dasukayi suka bashi don yanada tabbacin bawai don Dad bayason Asma'u baneba a'a harda karin yana ganin mutuncin Dad ne wanda shima wannan albarkacin yaci,to yau inyasaki Asma'u dawani idani Dad zai dubi Alhaji Muhammad wayannan tunane tunanen ne suka dinga yimasa yawo ah kwanyarsa yanata sakawa yana warwarewa shi kadai daga kashe yatashi ahankali yakoma cikin gida wutan koina ah kashe which tells him that kowa yayi bacci kunna Torchlight din wayarsa yayi ahankali kafin yafara taka lallausar kafet din dake parlourn hangowa yayi kaman mutum kwance kan three seater haskawa yayi sosai Asma'u ce kwance tana baccinta peacefully hannunta rikeda wayarta da alama baccin yadauketa ne batareda tasani ba ......
Yafi 30seconds tsaye kanta kafin yadan tsuguna ahankali yakarbi wayar ah hannunta dannawa yayi tuni takawo haske and babu password awayar wanda hakan yabashi daman ganin abunda takeyi inbox ne tana rubuta massage wanda batakai ga turawa ba karantawa yayi ahankali....
"Yaya Imam inakaje ne tundazu,i've been waiting for you zamuyi magana and it's so late in the night come back s"......bata karasa rubutaa soon dinba ma bare tatura mai daga idanunshi yayi yaga sunan datayi mashi saving ah contact dinsa...
"Mr Taciturn",besan sanda yasaki murmushi ba don bai manta randa tafara kiranshi da wannan sunan ba,that day he was very angry amma bainuna mataba ko alokacin donshi mutim ne meyawa boye fushinsa..... yayinda yafita ah massage din yashiga calls dinta ashe tayita kiranshi ma sede shibai gani ba probably tayi tryin betafi bane shiyasa ta so turamai text din......
Sa dayan wayar yayi ah aljihu sannan yadan Kira sunanta ahankali amma bata ansa ba don haka kawai se zuciyar shi tabashi yadauketa yakaita dakinta tunda she's deeply sleeping.......
Dagata yayi kamar Baby yayi dakinta da'ita akan royal bed dinta ya kwantar da'ita sannan ya kunna wutan dakin dawowa yayi ya ware katon blanket din ya lulluba mata zuwa kirjinta harya juya seyaga hijab ne akanta don haka yadawo yazauna tareda taimakawa yacire mata hijab din ahankali yana mamakin ya akayi yau baccinta yayi nauyi har haka,kallon lallausan gashinta yayi dayasha kitson dayaki nuna mata yayi kyau ajiyan sannan yadan tabasu ahankali besan ya akayi ba kawai samun kanshi yayi yana kissing forehead dinta very softly which is the first time dayayima wani hakan arayuwanshi shikanshi he was very stunned and surprised gyara mata lullubin yayi sannan yakunna AC yakashe wutan kafin yafice ah dakin abunshi cikeda tunani kala kala..........





Vote
Comment
Share!
[3/23, 5:53 PM] >?p?: *GIDAN SARAUTA*

Written by *Zeeneert*

*Zeeneert*@wattpad

*Page 47*

*Not edited*

Wuraren karfe hudun asuba tafarka sede bakaramin mamaki tayi ba ganinta datayi kan gado don bata manta ba ah parlour bacci yadauke ta tana jiran Almustapha yadawo tamishi godiyar bamasu Amira laptop dayayi dukdama tasan ba albarkacin ta sukaci ba"to ya akai taganta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login