Showing 57001 words to 60000 words out of 235422 words

Chapter 20 - GIDAN SARAUTA COMPLETE

Zeeneert   

06 Sep 2025

3525

sauri tacema mai napep din yatsaya dede gaban Asma'u din cikin sauri tasauka tana Asma'u,Ido jage jage Asma'u tadago tana kallon Aisha kafin Aishan takama hannunta suka shiga napep din sannan tacewa mai napep din sucigaba da tafiya cikin sauri Asma'u tace aa kadamuje gida please I'm from there.......
Babu musu Aisha tacema mai napep din sujuya zuwa unguwan daya daukota,har kofar gida yakaisu ya ajiyesu kama hannun Asma'u tayi suka shiga ciki Anty suwaiba batanan don daman nurse ce Kuma afternoon takeyi harta tafi..........

Seda tabar Asma'un tayi kukanta me isanta sannan tace kitashi kiyi sallah,jiki ah sanyaye tashiga bandaki tayo alwala kafin ta tada sallah seda ta idar sannan Aisha tace ga abinci kici, jijjiga mata kai tayi alamar aa,Aisha bata matsamata ba don tariga da tasan halin Asma'u kozatayi yaya baxataciba.........
Rufe abincin tayi kafin tace naji maiyafaru yau da safe Amira tafada mini dakika koma gida mai yafaru Kuma?.....
Take idanun Asma'u suka kuma cikowa da kwallah sannan tashiga bata labari seda takai aya sannan tayi shiru,Aisha ne tace Asma'u kinkyauta ma kanki abunda kikayi,kinmanta shwarar damuka baki nida Asiya,idanunki sun rufe bakya kallon komai se wannan yaron Almustapha,yaron da baya ganin darajarki,yaron dabai dauke ki abakin komaiba he's even claiming that besankiba wani irin rashin tunani ne wannan Asma'u?,nidai bahaka nasanki ba this's not the Asma'u that i knew, Asma'un danasani yarinyace me aji dasanin mutuncinta,yarinyace wanda tasan mutuncinta sannan tasan kiman iyayenta what you really did kinyi disappointing dina and babu abunda kikayi gaining illa rashin mutunci daga gurin wanda kikema wannan kokarin......you really disappoind me Asma'u Aisha takarashe maganar tana jijjiga kanta.....
Cikin kuka Asma'u tace I'm really sorry Aisha,nikaina bansan abunda nayi zan jama kaina wani abunba sai da na tsinci kaina ah irin wannan halin,nikaina bansan hauka nikeyiba seda Almustapha yafada min maganganu,nikaina bansan nazama daya daga irin matan da basusan mutuncin kansu ba se yau dana koma gida na iske kalaman Daddy akaina, nayi babban kuskure and I'm regretting it bansan ta ina zanfara gyara laifuffukana ba,bansan ta ina zan goge rashin fahimtar da iyayena sukayimin daga zukatansu ba,cikin kuka tadafe kanta tareda cewa dazan iya maida hannun agogo baya dana gyara laifuffukana sede bazai yuyuba,nariga na kwabsa yanzun mafita nike nema Aisha........
Goge mata kwallah Aisha tayi kafin tace kidaina kuka sometimes mukanyi mistakes and we learn from the mistakes damukayi besides nobody is perfect Asma'u, Allah yariga ya kaddara hakan zai faru sede mu kiyaye gaba and I hope you've learn from abunda yafaru dake bama ke kadai ba koni nakoyi wani abu daga wannan kaddarartaki,kinemi yafiyar ubangiji na saba ma iyayenki dakikayi sannan kirokeshi mafita don shikadai zai iya taimaka miki ah irin wannan situation din.....
Asma'u najan hanci tace in Sha Allah,damuwana su Ummi, murmushi Aisha tayi kafin tace Ummi munyi waya da ita i told her we're together gurina kikazo karkiga how worried she's amma tunda nace mata muna tare hankalinta yadan kwanta...........
Godiya Asma'u tashiga yima Aishan,shhhh babu godiya ah tsakaninmu cewar Aishan,yanzudai kici abinci kafin Anty suwaiba tadawo musan abunyi.........

******
Yana Isa kaduna jirginsu yasauka daukosu yayi daga airport se hira sukeyi cikin mota banda Dad dayayi shiru cikin motar ya lumshe idanunshi kawai he's just thinking of how to meet his family,his long lost family wanda yacire rai da ganinsu har abada,ana kiraye kirayen sallar maghrib suka shigo garin Zaria, straight Masarautar suka wuce da already
Sulaiman yasa agyara bangaren da aka warema Dad tun da jimawa wanda duk sanda aka tashi renovating gidan se an gyara da bangaren sannan ba a wuce wata ba ayi sanitation din gurinba dukda kuwa bakowa kezama acikin gidan ba wannan order ne daga Mai Martaba don akullum jiran dan uwanshi yakeyi shiyasa yasa sharadin gyara gurin,koda suka Isa Masarautar gaban bangaren Sulaiman yakaisu sannan yasa bayi suka shigar musu da kaya kafin yace su yi sallah tukunnan su huta, jijjiga kai Dad yayi sannan yace I'll not rest until I meet my Brother, murmushi Sulaiman yayi kafin yace to Dad amma muje muyi sallah ko,babu musu suka wuce masallaci Dad yanata karewa masarautar kallo anata kai kawo na shirye shiryen biki yayinda bayi na ayyukansu, everyone is so busy ahankali yafurta everything has changed.....
Seda sukayi sallah kafin suka rankaya bangaren Mai Martaba,dakinshi suka wuce direct yana kwance kan makeken royal bed dinshi yadan jingina kanshi da pillow yanzune tashin shi,tunda yatashi yake fadin anemo masa Sulaiman suna magana basu karasaba yatafi,aikuwa bekaiga rufe bakin nashiba yayi arba da idanun sulaiman din daga bakin kofa yana shirin yin magana yakuma arba da fuskar Almustapha,his very own Brother.......


*I'm very sorry fans for making you wait*.....

Vote
Comment
Share!
[3/23, 5:27 PM] >?p?: *GIDAN SARAUTA*

Written by *Zeeneert*

*Zeeneert*@wattpad...

*Page 17*


Lumshe idanunshi yayi yasake bude su but still arba yasakeyi da fuskar Yayanshi Almustapha,yakasa yarda da idanunshi still don haka yashiga murza su ahankali amma still fuskar Dan Uwan nanan abakin kofa dukda kuwa tsufa dayayi hakan bazai taba sashi manta fuskar tilon 'Dan uwanshiba.........
Ahankali Dad yashiga takawa zuwa bakin gadon idanun shi suncika fal da hawaye,daga hannu Mai Martaba yayi yana son taba dan uwannanshi,yanason sake tabbatarwa dagaske shidin yake gani ba illusion ba zama Dad yayi gefenshi tareda cewa Abdulrahman kaine haka,kaine agabana,ashe darabon zamu sake haduwa,kaine kagirma haka?......
Mai Martaba jin muryar Dad yasashi saurin janshi zuwa jikinshi se hawaye,kuka yake me tsuma zuciya yana miyasa kajune for this long,miyasa katafi kabar tilon kanin ka,baka taba tunanin halin dazan shiga bane Yaya?......
Cikin kuka Dad dinma yace, I'm really sorry Abdulrahman nayi kewarka sosai......
Dan bugun bayanshi Mai Martaba yayi kafin yace dakayi kewana dazaka dawo, murmushi Dad yayi kafin yadago ya kalli kanin nashi daya manyanta yazama babban mutum,aziciyarshi ya furta rayuwa kenan.......
Allah baiyi haduwarmu ba sai yau,dan ka nason ka da alkhairi tabbas Sulaiman yaron kirki ne shine sanadiyar sake haduwarmu in sha Allah bazan manta da hallaccinsa gareniba yakarashe maganar yana duban bangaren da Sulaiman din yake,Dad da jikinshi bawani kwari yace so this's the surprise?..........
Yar dariya Sulaiman yayi yana goge kwallarsa sannan yace "yes Abba,I hope you like it".....
alama Abba yayi masa da hannu kan yazo, ahankali Sulaiman yakaraso gaban mahaifin nashi ya tsuguna,kamo hannunshi Mai Martaba yayi kafin yayi kissing forehead dinshi, Sulaiman na iyacewa this's the very first time da mahaifinnasa yayi masa sumba ah goshi don haka besan sanda hawayen farin ciki yafara zuba ba"Allah yayi maka albarka Yarima, Allah ubangiji yabaka ya'ya nagari wanda zasuyi maka abunda yafi wanda kayimin yau,bazan iya fadamaka irin farin cikin danake cikiba yau kuma duk ta dalilin efforts dinka, murmushi yayi tareda shafa fuskar dan nashi sannan yace I feel blessed to have my Son,mutanen Zaria bazasu taba nadamar samunka amatsayin shugaba ba, this's how much I like your surprise Son......
Sulaiman kama hannun Abban yayi yana hawaye shikadai yasan irin farin cikin dayake ciki ayanzu,yaji dadi matuka da kalaman Abban how he wished his mother is like his Father,how he wish Itama mutumiyar kirkice wanda zatadinga samishi albarka kullum batareda ta kuntata ma wasuba babu abunda yake damunshi ah yanzu daya wuce dazu ganin Magajiya dayayi tareda Doctor dincan yayi mamaki matuka shiyasa yabi bayansu and that was when yaji shocking news of his life.............
Gani yayi Magajiya taciro kudi tabama Doctor din, godiya likitan yashigayi yayinda Magajiya tace"nine da godiya likita kamin taimako na dukkanin shekarun nan hakana yau ma ka taimakeni da Sulaiman yafada ma Mai Martaba komai,daya rusa min duka plans dina,sede abu daya daban ganeba shine sumar da Mai Martaba yayi menene dalilinshi?".....
Murmushi likitan yayi kafin yace he was shocked by the news wanda yakaishi ga suma kuma bahakan yana nufin yatuna Almustapha bane da mahaifiyarsa kawai labarin ne yazomai ah bazata, indai you have faith in your Boka dakuma aikin dayayi miki kikwantarda hankalinki don bana tunanin Mai Martaba zai iya tuna Matarsa da Ya'yansa bayan wayannan shekarun da suka shude inbadai wani bane ya tada masa da zancen shima din he might just believe it inya yarda dasu bawai don ya yarda har zuciyarsa bane.......
Murmushi Magajiya tayi sannan tace nagode likita,zuwa anjima seka koma ka dubashi ko,insha Allah ranki shi dade ayi biki lafiya......
Nan yatafi,lumshe idanu Sulaiman yayi yana fadin innalillahi wainna ilaihir rajiun,so wannan duk yin Mahaifiyarsa ne,shimadai abun yabashi mamaki ace wai specifically Ummi kawai dasu Almustapha Mai Martaba yamanta, indeed something is fishy daman,yana ganin mahaifiyarsa ta wuce takoma cikin gida shikuma dedenan Dad yafito ah massallaci don haka yasamo shi suka wuce bangaren Abban....
Rungume Abban yayi, murmushi Abba yayi yana dan tapping bayanshi yayi yana miyena kukan kuma Yarima?......
Dagowa Sulaiman yayi sannan yace Abba I don't deserve the throne, Yaya Almustapha yakamata abama baniba........
Cikin sauri Mai Martaba yadubi Sulaiman din sannan yace "yauwa dazu muna magana bamu karasa ba Son, you were saying something about Almustapha".....
Gyada kai Sulaiman yayi kafin yace eh Abba hakane.....
Dad dake gefene yace ma Sulaiman,Son inaganin abar maganar nan se gobe zamuyita he should get some rest now........
Girgiza kai Mai Martaba yayi kafin yace inason sani Yaya,don Allah kufadamin meyake faruwa,riko hannunshi Dad yayi kafin yace"you've another family wanda kayi loosing memory dinka ka manta dasu and that time likita yace kada afada maka sabida ze iya putting life dinka in danger Abdulrahman shiyasa ba afada makaba,cikeda confusion Abba yace my family?...
You mean I've another wife and children?........
Gyada masa kai Dad yayi ahankali cikeda damuwa yace ya akayi bansan suba,shiru yayi nayan dakiku trying to remember something amma babu abunda yake iya tunawa abudaya yasani matarshi daya Magajiya se Yayanshi mata uku da Sulaiman.......
Dafashi Dad yayi kafin yace"kakasa tunasu ko?".....
Gyada masa kai yayi, ahankali Dad yace just keep praying and you'll remember them in Sha Allah.......
Duban Dad Mai Martaba yayi kafin yace"I'm confused Brother, explain it in details yaza acemin inada iyalin daban sandasuba?.......

Murmushi Dad yayi kafin yace bawai bakasan dasuba kamanta dasu ne,you can't remember them,you can't remember the moments you shared with them but zanmabaka labari may be you'll remember something.........
Shiru yayi yana kallon Yayannashi nan Dad yashiga bashi labari kaman yanda Sulaiman yafada mishi shima yanda yaji labarin Abba da Khairiya,seda yakai karshe sannan yadubi Mai Martaba sannan yace baka iya tuna komai har yanzu?......
Murmushin dayafi kuka ciwo Mai Martaba yayi don sometimes yakanyi tunanin shima yataba aure, sometimes yakanyi mafarkin wata mata tana kuka asking for his help sede betaba ganin fuskarta ba shiyasa sometimes inyaji feelings din kaman yataba rayuwa da wata mata bayan Magajiya seya ke daukan abun kaman tsabar yawan mafarkin dayakeyi ne,seyanzu dayaji labarin da Dad kefada mishine yasa shi jin ashe ba mafarki bane,ashe yafaru agaske kallon Dad din yayi kafin yace yea natuna sede I've nothing to do with her she betrayed me remember?...... .
Jijjiga kai Dad yayi sannan yace don't say that tunda you actually don't know the truth......
Cikeda bacin rai antuno mishi da abunda yariga ya gushe ah kwakwalwar shi,antuno mishi da abunda yayi believing befarubama,beji dadiba because now it'll disturb him, it'll affect him cewa yanada wanda tataba cutanshi,da ace wani ne yafada mishi bazai yarda da maganarba ze cigaba da dauka amatsayin mafarkin ne kawai sede of all people yasan Yayanshi bazai taba yimai karyaba,he can't remember anything about their life,he can't remember how suka hadu kawai dai yasan yataba aure da ita don haka yace,you said it yourself tayaudareni Yaya inaganin mubar magananta please........
Cikeda damuwa Dad yace"inmunbar maganarta Ya'yanta fa,hakkinsu dayake kanka amatsayinka na ubansufa?"......
Cikin idon Yayan nashi ya kalla sannan yace bana tunanin inada wasu Ya'ya tare da ita,they are not my children taje tasamo su awaje please kada tazo talakabin Ya'yan data rasa yanda zatayi dasu ......
Tashi daga zaune Dad yayi kafin yace"dakana cikin hankalinka kayi wannan maganar zanga laifinka but banyi blaming dinkaba but believe me one day you'll realize everything in Sha Allah, I'm here I'll help you remember everything sede bazai yuyu mucigaba da ganin namu ah waje suna wulakanta ba, it's high time you accept them as your children sabida Khairiya tatafi da ciki daman and Allah yabata Yan biyu,sun girma yanzu they need you and their family"......
Shidai shiru Abba yayi batareda yace komai don maganar Dad ko kadan baishigeshiba.......
Duban Sulaiman Dad yayi kafin yace kaje gida kadauko su Almustapha sudawo cikin masarauta yau dinnan sannan gobe dasafe without anyone knowing inason azo ayi musu DNA TEST inaga only then mahaifin ku zai cire zargin dake ranshi and only then zeyarda yakarbesu amatsayin Ya'yan shi yakuma basu equal right agidan nan.......
Gyada kai Sulaiman yayi sannan yafita cikeda jin dadi because he's fully sure Abba bazai taba going against Yayan shiba koda kuwa ranshi bayaso and bazaiyi wasa da opportunity dinnan ba straight gidansu Amira yawuce don daukosu.......
Bangaren Abba da Dad kuwa bayan fitar Sulaiman Dad yayi niyar bin bayanshi dasauri Mai Martaba yariko hannunshi, I'm really sorry Yaya Almustapha karka tafi"......
Dawowa Dad yayi yazauna sannan yace bafushi nayiba,gyada kai Mai Martaba yayi sannan yace to amma still kazauna i don't want you to leave my side se inga kaman tafiya zakayi kabarni and maganarsu yaran bawai banyarda dakai bane kawai inason kasan cewa i witnessed everything with my own eyes shiyasa nakasa yarda sudinma ya'ya na ne anma indai akayi DNA din duk abunda result yace I'll accept it......
Shhhhh it's okay have some rest now, Allah yakaimu goben......
Amin ya amsa kafin suka fara hiran yaushe rabo cikeda kewar juna inda yake bashi labarin bayan barin shi gida Indonesia yayi direct sabida yasan ba lallai ataba tunanin can din yayiba and beyi wahalar samun aiki ba sabida akwai Baban abokinshi alokacin yana da company babba acan wanda asalinsu yan can ne kuma musulmai bakaramin rikeshi sukayi kaman nasuba har Allah yasa soyayya yashiga tsakaninsu da kanwar abokin nashi nan yanuna yanasonta akayi masu aure,sunyi kusan shakara goma shadaya Allah baibasu haihuwa ba hakan kuma betaba sa Dad ya guji Mom ba don aganinshi haihuwa na Allah ne,insuna da rabo zasu samu dukda kuwa sunyi yawace yawacen asibity daga karshe suka hakura,segashi sanda suka fidda rai har suna shirin abducting yarinya Allah yaba ma Mom ciki,murna kaman zasuyi yaya nan aka shiga renon ciki har Allah yasauketa lafiya suka samu mace"Sumayya", bakaramin gata suke nuna mataba sabida she's their only happiness duk wani abuda takeso anayimata shi hakanan iyayen baswason g???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?aninta cikin damuwa shiyasa ta taso shahwababbiya, murmushi Abba yayi sannan yace I'll like to meet her now?...
Dariya Dad yayi sannan yace indai Sumayya ce harsai ka gaji da ganinta, she'll surely come by herself akwai wanda yakaita zumudin son ganinka ne.....
Murmushi Mai Martaba yayi sannan yace, inason in sanar da zuwanku masarautar nan ah daren yau,aa Abdulrahman kabari se gobe ko bayan biki.....
Murmushi Mai Martaba yayi sannan yace nida inatunanin daga bikin ma tsabar farin ciki, murmushi Dad yayi sannan yace niko dabazan taba yafema kaina ba bazanso yanke farin cikin ya'ya na ba, I'll be part of the wedding kuma za ayishi jibi dayardar ubangiji ....
As you say cewar Mai Martaba din sannan yace amma bikin na'da Sulaiman as the crown prince zandaga shi zuwa wani watan se ah hada dana tarban ku wannan Karan Dad beyi musuba sabida aganinshi wannan opportunity ne na convincing Abba kan maganar Almustapha.......

*****
Mommy nata damuwa da rashin ji daga Asma'u,sanda su Mubaraq, Aliyu da Musa suka shigo tace wai haryanzu babu labarin yarinyar nan fisabilillahi.......
Musa ne yace Mommy kuncika damuwa akan abunda bai shafekuba,ita data tashi tafiya ta tuna halin dazaku shigane tukunnan, Asiya dake gefene tace amma dai koma miyene yakamata kuje kunemota.....
Wani harara yadaka mata yayinda Aliyu yace"kedin har yaushe kikayi hankalin da zakibama wasu shawara?"..
Tsaki Mommy tayi sannan tace kufitar min ah gida in bakar magana ce tattareda bakinku marasa kunya kawai,kuma wallahi inbakuje kun nemo Asma'u ba kafin dare babu wanda zanbama abincin dare,cikeda damuwa Musa yace haba Mommy mukuma miye laifin mu komun samota ma Daddy yace bazata shigo gidan nan ba to babu anfanima shiyasa dazu dana ganta nace takoma daga inda tafito,ba Mommy ba gabadaya su Aliyu da Mubaraq suka saki baki suna kallonshi.....
Mommy ne tace ah Ina kaganta Musa?....
Cikeda rashin damuwa yace tazo bakin gate mai gadi yahanata shigowa shine nima nace bazata shigoba...
Wani wawan mari Mubaraq ya wanka ma Musa kafin yace amma seyau nasan bakada hankali Musa, dafe kuncinshi yayi cikeda bacin rai yace"menayi dazaka mareni ba order din Daddy nabiba",wannan karan Mommy ne takuma makanshi tana Innalillahi wainna ilaihir rajiun amma dai Musa sai yau nasan bakada hankali kanwartaka zaka kora akuma kofar gidansu fisabilillahi......
Ranshi bace yace Mommy kinamin fada kaman nikadai ne bandamu da al amurantaba,inace suma duk ransu bace yake da'ita yakarashe maganar yana nuna yayun nashi, Mubaraq ne yace kayimin shiru shashasha kawai don muna fushi da'ita bazamu ganta tazo kofar gida mukoretaba,don muna fushi da'ita tayi laifi bazamu barta takoma inda tafito ba in Daddy hankalinshi ya gushe yakasayin meya kamata mu miye amfanin mu Musa?,agreed Daddy yace kada azo da ita gida couldn't you atleast come and inform Mommy ko Ummi su zasusan yanda zasuyi tunda bawai mutanen arziki suka rasa agarin nan ba wanda zasu iya ajiyeta gidansu for few days kafin bacin ran Daddy ya lafa, gaskiya kabani mamaki Musa cewar Mubaraq din sannan yafice rai bace because he cannot stand it,yana fushi da'ita amma that does not mean ze juya mata baya ah irin wannan situation din, Aliyu dai baice komaiba yabi bayan Yayan shi yafita, Mommy ne tace sekaje kanemeta ai,fita yayi zuciyarshi namai zafi donshi haryanzu baiga laifinsaba.......
Fitarsu be jimaba sega Ummi dakanta tazo tana fadama Mommyn ansamu labarin Asma'u ashe gidansu Aisha ma tajeta bawani guba.......
Allah sarki baiwar Allah may be tagaji dazaman gida and tagaji da juya mata baya da kowa yayi shiyasa tayi hakan,tunda tana gidan nasu bana tamtama yanzu cewar Ummi din, Asiya ne tace tabbas Ummi don Aisha akwai hankali ga sanin yakamata, murmushi Ummi tayi bawai haryakai zuciyaba kafin tace yanzu matsalar mahaifin kune gashi yace gobe zaije *Batagarawa* ganin su kawu da Yan Uwa daganan zasu dawo da Hajja jibi in Allah ya yarda...........
Allah yakaimu jibin kafin nan za asan abunyi tacigaba da zama acan din kuyi magana da ita Antyn nata cewar Mommy.....
Munyi magana da'ita dazun......
To yayi kyau, Allah yakawo mana mafita....
Amin cewar Ummin......

****
Tunda Talatu taga ana gyaran bangaren su uncle Almustapha tashiga tambayar bayin waya sasu kuma miyasa,sede

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login