Showing 66001 words to 69000 words out of 235422 words

Chapter 23 - GIDAN SARAUTA COMPLETE

Zeeneert   

06 Sep 2025

3463

tadaina tauna kuma seta hakura tacanza mata da gwava din shima half taci taki cigaba da cidin,nan Asma'u tashiga ci itama bakaramin dadin tangerine din tajiba sabida tsabar zakinsa,seda ta gama sha sannan tadubi Ummin tana dan taba cikinta"nakoshi wallahi Ummi amma jinake kaman inkara, tangerine din zaki Masha Allah".......
Batadamu da rashin maganar Ummi ba all that she believes is Ummi najinta and tasan me take fada don haka tace"Ummi barinayi miki tarihin Annabawa,I don't know which one you'll like to here amma yaudai zanyi miki na annabi Sulaiman and next time semuyi na wani Annabin,dan shiru kuma tayi tunawa datayi gobe zata tafi gidama, murmushi kawai tayi tana shirin fara yimata tarihin taji ana kiran sallar maghrib,sakan baki tayi sannan tace ikon Allah, Allah babban sarki har lokacin sallah yayi......
Dauke dankwalinta tayi akasa sannan tawuce bakin tiyo din tayi alwala abunta kafin tadauko wani kettle data hango very clean tadibi wani ruwa aciki takarasa gurin Ummin tashiga yi mata alwalan.........
Almustapha da tun da yabar cikin gida yarasa inazaisa kanshi sekawai yayo cikin lambun yasamu guri yazauna yana tunanin duniya cikeda haushin Mai Martaba din na wato seyau yatuna dasu, seyau yasan su Ya'yansa ne,shiyasan he's not a toy daza aringa playing da,years back mahaifinsa yakoresu yakuma ciresu cikin life dinshi and now all of a sudden yace yadawo yanason su, this's impossible bazai yarda yafara believing his Dad is back ba wataran asake breaking heart dinshi,yana cikin wannan tunanin ne yadinga jin kaman motsin mutane acikin lambu bayan wasu dakiku kuma seyadinga jin magana jefi jefi anayi,sede bedamuba tunda yasan akanzo ayi bayin lambu dayanma don bazaice daya daga cikin Ya'yan Mai Martaba bane sukazo lambun don yasan sunacan suna shagalin biki don haka yacigaba da zamansa gurin idanunsa lumshe har aka kira sallar maghrib......
Tashi yayi don tafiya masallaci yana cikin tafiya ya hango kaman Umminsa donkuwa kayan dake jikinta kenan,cigaba da matsowa yayi gurin ya tabbatar itance yayinda Asma'u nayi mata alwala fuskarta daukeda murmushi........
Wani irin shock yaji ajikinshi atake kuma jikinshi yayi sanyi sabida yaga abunda su basu taba yima Ummin ba tunda kuwa rashin lafiyar ta tayi tsanani,kasa tafiya yayi yacigaba da kallon Asma'u din yanda takeyimata cikeda kwarewa harta gama taja wheel chair din sukayi cikin gida tana"muje muyi sallah Ummi".......
Binsu yayi abaya jiki ah sanyaye seda ya tabbatar tashige gida da Ummin sannan yawuce masallaci gabadaya abun naransa.......

"****
Nikam gaskiya Aisha baki kyautaminba tun dazu nike Kiran layin matarnan akashe,nidamuwanbewuce inji in yarinyar nan ta Isa gida lafiya ba, Aisha dayanzu tafito ah bandaki tace Anty kiyi hakuri don Allah in Sha Allah Asma'u ta isa gida lafiya"....
Allah yasa cewar Anty suwaiba kafin ta tashi don shigewa bayin Itama tana mita"ai gobe da yardar Allah zanje gidan nasu indubo dakaina"...
Itadai Aisha tada sallah tayi don ta gaji da mitar yayartata mistake dinta daya tamanta bata karbi number din Sulaiman dinba gashi Amira ba wayane dasuba.......

*****
Tunda aka idar da sallar maghrib yashigo gida yayinda bayi biyu ke biye dashi ah baya hannunsu rikeda kaya,Amira, Asma'u da Sumayya na zaune ah parlour sunata haukansu duk suncika koina da surutu.......
Karasowa yayi cikin parlour yana toshe kunnenshi "Kai! Kai! wannan ai seku fasama mutum dodon kunne".....
Amira ne ta taso tana Yaya Sulaiman ango......
Cire hannun yayi ah kunnenshi sannan yace mekikace,yayi maganar yana satan kallon Sumayya don yau tayi shigar mutunci batasa kananan kayaba doguwar riga tasa har kasa,cewa nayi Yaya Sulaiman ango,hope za aje dauko amarya damu......
Jan kumatun Amiran yayi sannan yace,aidole aje dake lil Sis watanedai ko ah tayan mota baza ajeda itaba.......
Cikeda tsarguwa Sumayya tace "nidaman bance zanjeniba",dariya sukayi duka yayinda yace"kujimin tsarguwa,dadin abunma ni ban ambaci sunaba".....
Turo baki tayi kaman zatayi kuka sannan tazari wayarta zata bar parlourn cikin sauri yariko hannunta tafado jikinshi cikin muryar dabaisan yanada itaba yace"I'm sorry kanwata wasa nake miki fa,inbakije ba wazai je Sumayya?"......
Tureshi tayi da karfi sannan tace nidai bazanjeba daman koka fada ko baka fadaba, besides ina ruwana ma da bikin ka takarashe maganar murya akarye sannan tawuce cikin gida,binta yayi da kallo seda ta bacemai da gani sannan yakalli bayin yace kushiga dakincan kujirasu kunji abunda nafada muku ai......
Cikeda ladabi bayin sukace eh, yayinda ah zuciyarsu suna mamaki waza asa suyima shirin sarauta sude sunsan anbasu alkyabba uku.......
Kallonsu Afiya yayi sannan yace Abba yace kushirya kuje zasu shirya ku inmun fito ah sallah zandawo.....
Gyada masa kai sukayi,yayinda yace Yaya Almustapha fa?..
Amira ne tace bedawo daga sallah ba, okay sena dawo yakarashe maganar yana fita yayinda wayarsa tashiga ringing,tsaki yayi gabadaya yarasa Kashi nawa zeraba kansa friends dinsa dasukazo daga london se kiransa sukeyi he knows that yakamata yana taredasu dukda anyi musu providing komai ah masaukinsu sede dole yatabbatar everything is alright ananma,yana cikin tunanin nan ne yaji Dad yace go and attend to your friends I'll talk to him......
Dagowa yayi yakalli Dad din sannan yasaki lallausar murmushi kafin yadaga call din yanacema me wayar gashinan zuwa..........

Tunda ta ajiye wheel chair din Ummin yana kallon gabar tacema Ummin tagabatar da sallahnta,yayinda Itama tashimfida darduma ta tada tata sallar har ta idar seda tagama addu'o'inta sannan tadan jingina kanta da jikin gadon tana kallon Ummin tana dan motsi dakanta wanda hakan yayi mata dadi don gani tayi kamar sallahn Ummi keyi, murmushi tadan saki kafin afili tace"Allah yabaki lafiya Ummi".......
Komawa tayi tasake jingine kanta tareda lumshe idanunta haka kawai taji tanason tayi karatun alqur'ani sede bataga qur'ani akusaba kawai seta shiga rera suratul rahman cikin muryarta medan karen dadi cikin nutsuwa kuma bawai tadaga muryar sosai bane don inbakana kusa da dakin ba bazakaji karatun da takeyidin ba..........

Tunda yashigo gidan yawuce dakin Ummin don dubata,sede tunda ya iso kofar dakin yakejin kaman ana karatu,bude kofar dakin yayi batada kara wanda hakan yasa Asma'u bataji shigowanshiba,ajikin kofa yatsaya yana jin karatun nata harcikin ranshi,hakanan yaji yakasa karasawa cikin dakin hartakai karshen suran yananan tsaye,jira yake yaji kozata cigaba tadauko wata surar amma shiru daga kafanshi yayi yana shirin juyawa carab sukayi ido hudu dauke kanshi yayi cikin sauri sannan yakarasa cikin dakin.........
Gaban Ummin yaje yana karema wheel chair din kallo sannan yashiga shirin maidata ta kwanta........
Cikin sauri Asma'u tace dakabarta azaunen tafi jin dadi,wani harara yadaka mata batareda yace komaiba .......
Dan tabune baki tayi don bataji dadin abunda yayiba takuma cewa"Allah daka barta intayi sallahn isha se inmaidata kwanta"......
Bayan ya kwantar da Ummin ne yace kebakiga condition dinta bane dazaki zaunar da ita,bazata gaji dazama bane akace miki...........
Dan bata rai tayi sannan tace"is not as if I want to hurt your Mother Yaya Almustapha,I'm just trying to help and nothing else".......
Cikeda bacin rai Almustapha yace"what do you mean,did we ask for your help?".....
Shiru tayi nadan dakiku sannan tace"I'm sorry it's not your fault it's mine danashiga hurumin da banawaba amma we should talk outside karmu dameta,hararanta yayi batareda yadamu da maganar da takeyiba sannan yazauna gefen Ummin,fita tayi ah dakin tana dan share kwallarta ah corridor din dakin tazauna har yafito sannan tatashi tatsaya gabanshi takuma cewa "I'm sorry kawai naga she's all alone in the room ne,I know how it feels to be lonely shiyasa nazo mudaukema juna kewa sekuma batun sallah dana taimaka mata tayi naga tunda nazo gidan nan yau babu wanda yayi tunanin taimaka mata wurin yin alwala in lokacin sallah yayi bare azo ga batun sallah,I don't know kodan su Amira were busy inside the house ne shiyasa basu samu sunzo suntaimaka mata tayiba Kuma naga sallarna it's important for her as she's sick,koda mutum baida lafiya sallarnan dai tana kanshi it's obligatory sede Allah bai tsawallataba inmutum baida lafiya zai iya yinta ah kwance hakana zai iya yinta azaune kaman yanda Allah yafada acikin suratul An nisaa aya ta dari da Uku,inada tabbacin kanada masaniya da hakan Inkuma baka dashi kana iya zuwa ka duba Yaya Almustapha sabida samun karin ilimi...........dan numfasawa tayi sannan tace,komu no matter how busy we're we should never miss prayer because"A busy life makes prayer harder, but prayer makes a busy life easier", besides we never know when our last prayer would be bare Ummi dake kwance babu lafiya and we all want her to be healthy kuma hakan zaifaru ne only da rahamar ubangiji,mumata addu'a Itama muyi assuming tanayi anata ran,shaaa why am I even saying all this things I know it sounds weird but I'm sorry kawai nafadi abunda keraina ne tana karashe maganar tashige daki abunta,binta yayi da kallo ahankali kuma yaji antaba shi cikin sauri yajuya Dad ne fuskarsa daukeda murmushi yace"Zo Son"....
Babu musu yabi bayan Dad din harzuwa dakinshi nan Dad yace ga kayanan kasaka we're going somewhere I'll be waiting for you at the parlour........
Kallon kayan Almustapha yayi badan ranshi yasoba yagyada ma Dad din Kai,fita Dad yayi yayinda yashiga daga kayan yana kare musu kallo"arayuwanshi na yanzu he has only 4sets nakaya wanda suyake cuccudawa yacanza
dukda kuwa irin kodewan dasukayi tsabar sunci duniya,he don't want to wear those clothes sede yana ganin girman Dad he cannot just keep him waiting,batareda yadamu dayin wanka ba yadauki kayan yasaka sannan yasaka takalmin ma kallon mirror yayi lokaci daya yaga yacanza kaman bashiba,lokaci daya yaga yakoma his old little Almustapha (The prince),saurin dauke kanshi yayi daga madubin don bayason yacigaba da yaudaran kanshi,if he can see the old him through the mirror bazaisa yafara regaining old feelings dayake dashiba ada shiyasa yayi saurin dauke kanshi sannan yafito ah dakin yayi hanyar parlour nan yasamu Dad zaune,tashi Dad yayi yana karema Almustaphan kallo babu abunda yake furtawa inbanda Masha Allah.......
Riko kafadun Almustapha yayi sannan yace"yanzu naga Yarima",Dad din yakarashe maganar yana murmushi lokacinne kuma su Amira ma suka shigo sanye cikin kayan sarauta bakaramin kyau yamusuba sannan lokaci daya suka canza kama, Sumayya ma na sanye da kayan ajikinta,dan fakan idanunsu tayi sannan dakin Ummi....
Asma'u dake zaune bakin gado takamo ta dasauri tana kekam kinfison zaman daki friend,to kizo kiga Yaya Almustapha yanda yakoma"oh my god Sumayya tayi maganar tana sa both hands dinta ah both side of her cheek sannan tace dabadan kinrigani ba wallahi se ince ina crushing gayen nan,tayi maganar dreamingly",buge hannunta Asma'u tayi sannan tace Sumayya you're impossible wayace miki haka,yar dariya Sumayya tayi sannan tace"I already know basai kinmin boye boyeba,don Allah muje kiganshi".....
Nibazanje ba Asma'un tayi magana stobbornly tana shirin komawa tazauna.....
Fuskar tausayi Sumayya tayi sannan tace tomuje kigasu Twins suma tunda ni ko compliment bakiyi nayi kyauba takarashe maganar tana hararan Asma'un wanda hakan yasa Asma'u dariya sosai kafin taja kumatun Sumayya,inama kika bani chance din complimenting naki Sumayya, believe you really look gorgeous.......
Cikeda jin dadi Sumayya tace"thank you",sannan taja hannunta suka fita tana kizo muje kigansu babu yanda taiya haka suka tafi........
Sanda suka Isa parlourn duk suna zazzaune yayinda Almustapha ke sallar isha akan wata darduma kuma direction din datake tsaye nan ne gabar wannan yabata access din kare mishi kallo, bakaramin kyau yayi bakam setaga kuma yacanza mata hartafara tunanin anya wannan"Mr Taciturn dinta ne kuwa",karasawa tayi gurin su Amira tace kunmin kyau da wayana na nan dana muku hoto ......
Sumayya ne tace I've my phone gashi kiyimana, murmushi kawai tayi sannan takarbi wayar nan tashiga yimasu hotuna .......
Daga karshe sukace ayi selfie da'ita....
Dad de yana gefe yanata kallonsu yana dariya,sanda Almustapha ya idar Dad yaduba time yace mutafi........
Seda suka fita sannan takoma ciki fuskarta daukeda annuri.......
****
Tarone akayi ah filin Masarautar sosai wanda duk tarone na bayi, dogaraye dakuma duk wasu daga ciki ahalin masarautar yayinda kowa da portion din inda suka tsaya, Mai Martaba na sama gefenshi yan fada ne wanda suka fi kusanci dashi duk da kuwa badukansu bane ke gari sabida halartar daurin auren Sulaiman da Zaliha dasuka tafi ah Maiduguri.........
Bude taron akayi da addu'a yayinda Mai Martaba yafara magana cikin nutsuwa"nasan kuna mamakin taraku danayi ah cikin daren nan dukda kuwa bikin da ake gudanarwa acikin gidan nan wanda I must say almost all of us are busy with the preparations,sede inason kusani cewa shi wannan taron danasa ayi yanada matukar mahimmanci gareni damaku baki daya sabida inason ingabatar muku dawasu daga cikin ahalina dana jima Ina begensu nakuma Jima inanemansu wanda inada tabbacin wasu daga cikin ku sunsan da hakan,to alhamdulillah Allah yayi dawowansu alokacin dana fidda rai daganinsu shiyasa nahada wannan taron don insanar daku, ahankali yadubi Sulaiman dake gefensa alamun yashigo dasu,fita Sulaiman yayi sannan ba ajimaba saigashi yadawo tareda su............
Kallonsu Abba yayi sannan yariko hannun Abba dana Sumayya yayinda Mom kegefensu yace wannan shine Yayana Almustapha wanda yajima baya tareda mu ayanzu yadawo gida alhamdulillah tareda iyalinsa.......
Zubewa dogaraye da bayin suka shigayi suna mika gaisuwa murmushi kawai Dad yakeyi musu yana daga musu hannu,kafin Abba yakamo hannun Almustapha yasakashi gabanshi yana kallonshi still bai saki hannun ba"This my very own Son, Almustapha tareda my two princesses Afiya and Amira da recently nagane cewa su jininane kuma Ya'yana da Allah yamani baiwa yabani su..........
Nanma bayin da dogaraye suka shiga zubewa suna mika gaisuwa yayinda kowannensu zuciyarsu na bugun uku uku da abunda suke gani barinma wayanda abuyataba shiga tsakaninsu da Amira ko Afiya da Almustapha din don sunsan yanzu kam kashin su ya bushe..
Abba ne yanuna strictly they need to be respected kaman yanda akema sauran yayanshi sannan duk wanda yabata musu koyayi musu abunda bashibane zehadu da consequences,bayan dogon bayanai dayayi sannan aka rufe taron seda suka bar filin sannan kowa yashiga watsewa.....
Amira da Afiya harda hawayen farin ciki........

Talatu tunda tabar filin takecin uban gudu don zuwa samun Magajiya ta isarmata da wannan mummunan labari,fatanta daya Allah yasa ta saurareta tabata chance tayi magana don koda akazo maganar kiran Mai Martaba ma kinzuwa tayi daga ita har ya'yanta waisu suna har kar biki wani tarone me anfani haka dabaza a bari bayan bikiba..........
Sanda ta Isa sashin Magajiya kutsawa tadingayi harta shiga dakin Magajiya dakyar.........
Can tahango ta zaune bakin gado sunata shewa,cikeda damuwa tana haki takarasa gabanta"Uwargijiyata inason muyi magana".....
Harara Magajiya takai mata kafin tace baki ganin ina magana da bakine,kifada anan mana ....
Cikeda damuwa Talatu tashiga mata bayani don takai makurar da bazata iya barin zancen arantaba Uwargijiyata Yayan Mai Martaba yadawo da iyalanshi,cikin sauri Magajiya tatashi tana mekikace,wani Yayan nashi?.....
Gyada mata kai Talatu tayi tana Yayanshi Almustapha daya Jima yana nemansa sannan takarada su Almustapha ma Mai Martaba yagane su Ya'yansa ne harya gabatardasu gamu dalilin yin taron kenan....
Magajiya dake tsaye wani irin hajijiya tafaraji yayinda tafara ganin dishi dishi sekuma tafadi luuuu tasume,ihu Talatu tasaki yayinda akayi kan Magajiya din...........






Vote
Comment
Share!
[3/23, 5:29 PM] >?p?: *GIDAN SARAUTA*

Written by *Zeeneert*

*Zeeneert*@wattpad

*Page 20*....


Jijjiga ta Talatu tashigayi gabadaya ta rude yayinda wasu daga cikin bakin ke aikin yi mata fifita cewa akayi akawo ruwa cikin sauri jiki na bari Talatu tafita da gudu batajimaba tadawo da ruwa ah kofin silver mikawa Hajiya Salima ruwan tayi yayinda matar tasa ruwan ah hannunta sannan tashiga shafa ma Magajiya ah fuskarta..........
Motsi tafara yi ahankali sannan tabude idanunta yayinda lokaci daya abunda yafaru yashiga dawo mata,dasauri tatashi a rikice sannan ta makuro Talatu"don ubanki me kikace?".....
Mekika fadamin, cikeda tashin hankali Talatu tafara kuka tana kokarin kwatan kanta,ganin Magajiya nashirin yima Talatun rauni yasa Hajiya Salima data fi kusanci da ita ta riko Magajiyan sannan tayi mata rada cikin kunne,mutane na ganinki Magajiya zaki tonama kanki asiri kikwantar da hankalinki kicikata tukunnan.......
Se lokacin Magajiya tama tuna biki akeyi ah gidan kuma da jama'a ah dakin nata, ahankali tasaki Talatu dake shesheka kuka kaman ranta zai fita donta lura yau agarin neman kyauta me tsoka ankusa aikata lahira,zaunar da Magajiya Hajiya Salima tayi yayinda hakurinta yakasa tsayawa nan don haka tatashi tafice tana huci,bangaren Mai Martaba tayi direct yau ko jiran dogaraye su sanar dashi isowanta batayiba ta banka cikin dakinnashi...............
Yana tsaye yayinda hannunshi sarke ah bayanshi yana tunane tunane shikadai,cakumo rigarshi tabaya tayi yayinda yayi saurin juyowa idanunta dasukayi jazir tadubeshi da su kafin tafara bugun kirjinshi"meyesa zaka cuceni,mahimmanci na kenan agurinka, Abdulrahman ka kyautamin kenan abunda kayi takareshi maganar tana kuka still tana bugunshi akirji,cikin sauri yadan tureta yana"meyene kuma Magajiya,yakina behaving kamar yarinya laifin me nayi yayi mata tambayar innocently don shikanshi yarasa meyayi".......
Sake cakumo rigarshi tayi tana zazzare idanu"au bakamasan mekayiba,cikin tsawa tace kanason kacemin bakamasan mekayiba?"......
Maimartaba dai dakyar yake numfashi tsabar cakumar da Magajiya tayi mishi........
Dad dayanzu shigowarshi dakin yazo yima Abban saida safe yaga Magajiyan ta makure Mai Martaba tura kofan yayi dasauri sannan yaje yajanyota ta baya,yana baki da hankaline,miye hakan cikin sauri Itama tajuyo tana kallonshi "Babu ruwanka,meyezaisa kashiga abunda ba nakaba,kafita kabar dakinnan yanzu tayi maganar tana nuna mishi kofa"......
Cikeda bacin rai Dad yace"kode ke kifita ba jahila kawai wanda batasan mutuncin kantaba barena dan Adam,daga hannu tayi cikeda bacin rai zata kaima Dad mari yayinda cikin sauri Mai Martaba yariko hannunta sannan yadaga hannu yakai mata wani wawan marin,bakida hankali ne "he's my very own Brother and kina tunanin daga hannu kimare shi,wai Magajiya miye yake damunki ne wai?".........
What's all this for goodness sake, Mai Martaba yayi maganar rai bace har jijiyoyin wuyanshi natashi, Magajiya daharyanzu bata dawo daga shock din Marin ba hannunta kan kuncinta tatsaya tana kallon Mai Martaba, kafin tafara kuka"ka mareni Abdulrahman sabida Yayanka yadawo,ka mareni sabida kasamu Ya'yanka,ka mareni sabida kasamu wanda sukafi maka mahimmanci ah rayuwarka mudama option ne agareka nasan dahaka shiyasa baka damu da sanar dani komaiba sede inji ah bakin wasu"........
Cikeda da bacin rai Mai Martaba yace"oh abunda yasa kikazo kina haukar nan kenan,don banfada miki dawowarsu ba, yaushe ma kikazo gurina Magajiya,Ina kinsan banida lafiya amma tunda kikazo sau daya bakisake neman inda nake ba inma mutuwa nayi baki damuba you only care about the wedding and yourself,ta inazan ganki har infada miki nasa ayi taro shima bakizoba yakikeso inyi miki yakarashe maganar yana nunata da yatsa,I don't want any disturbance now kifita kibarmin daki tunkafin raina yasake baci".........
Cikin kuka Magajiya tace aidaman nasani ta inda zaka bullo kenan,samun guri Mai Martaba yayi yazauna yana huci sannan yace Allah tunda mutuncin ki kifita inbahakaba zansa guards suzo su fiddamin ke banida time din all your nonsense..............
Jiki ah sanyaye tana hawaye ta harari Dad tafice tana huci.......
Ahankali Dad yazo gefenshi yazauna tareda tapping shoulder dinshi"are you alright?"......
Gyada masa kai Mai Martaba yayi sannan yace I'm sorry on Magajiyas behalf nasan rantane yabaci daban gaya mataba shiyasa tayi behaving

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login