Showing 186001 words to 189000 words out of 235422 words

Chapter 63 - GIDAN SARAUTA COMPLETE

Zeeneert   

06 Sep 2025

3524

anbude famfo mehakan ke nufi?..
What's all this,kasa bama kanta ansa tayi sema arba datayi da dates dake bayan daya daga cikin hotunan dake shi ah juye yake sakamakon jefardashi datayi cikin kidumuwa..........

Dasauri tadauko hoton nan taga 12 December sekuma time ah saman ansa 10:00pm,it means 4days back kenan cikin sauri tashiga juya bayan sauran hotunan suma duk ansamu musu time and date na kwanaki goma from now and harda nayau ma wanda taga shima time din 10:00pm ne. ah iya fahimtarta dai kenan wannan hotunan na indicating kowacce rana da wacce meshi zai dauka don takasa yardar ma kanta mijinta Almustapha ne......

Kuka take sosai hakanan tarasa matakin dazata dauka lokaci daya tashiga tuno lokacin da Almustapha yayi hira da yan jarida da masu gidan Tv, she's very sure by that time tayi magana da wanda sukace yayi masu fyade and sunyi dasu cewa zasu tona asiri,then why?....
Miyasa aka hanasu magana awancan lokacin,miyasa baswa cikin wanda sukabada shaida,she wanted to ask that time amma farin cikin mijinta yafita daga zargin mutane yahanata furta kalaman dake bakinta wanda har hakan yasa tamanta da al amuran nan baki daya............

Still tana rikeda hoton baturiyar da akasaka mata date yau dakuma time ahankali kuma tadaga kanta zuwa ga wall clock din dake jikin bangon dakin already har goma ta gota da mintuna kusan ashirin gashi Almustaphan bezoba haryanzu wanda hakan shiyafi tada mata hankali lumshe idanunta tayi tana furta Innalillahi wainna ilaihir rajiun because batason zuciyar ta tashiga zargin shi ah irin wannan lokacin daga wayarta tayi don kiranshi amma kuma seta kasa don wata zuciyar cemata takeyi tatafi organo hotels din taga meke faruwa da idanunta kilan zaifi mata alkhairi wannan dalilin yasata tashi cikin sauri tafice daga dakin adede lokacin kuma Ummi tafito daga dakinta daniyar daukan abu ah fridge din parlour bakaramin mamaki tayiba ganin yanda Asma'un ke kuka hakanan tafice aguje kiranta tashiga yi amma ina ko alamar tajita ma bata ganiba bare tasa ran samun ansa,kallon dakin dan nata tayi da mamaki azuciyarta tana raya kode sunsamu matsala da Almustapha dinne wannan dalilin yasata shiga dakin don duk ah tunaninta yana ciki sede da mamakinta taga dakin agyare tsaf kaman na amare and no one is in there hango takarda tayi akan gado tadayan side din wannan dalilin yasata karasawa gurin sede da mamakin ta taga wasu zube ah kasa cikin sauri tadaga tana kallonsu bakaramin faduwa gabanta yayi ba sakamakon ganin abunda ke gurin baki daya hakanan lokaci guda taji jikinta yayi sanyi...

"me hakan ke nufi?".......
Kenan bayan shaye shaye datasan Almustapha nayi ah baya yana kuma bin Mata?....
Dafe goshinta tayi tareda furta kalmar innalillahi wainna ilaihir rajiun tana kuma fadin"Son what have you gotten yourself into,ka cucemu,kacuci kanka kakuma cuci baiwar Allah Asma'u"......

Batasan sanda hawaye sukafara bin cheeks dinta ba ita kanta takasa comprehending komai,babu abunda tafiji ayanzu irin tausayin yarinyar toma data fita ah gujen inatajeta?......

Lokaci daya kuma Ummin tatashi tsaye tareda ficewa da sauri gabadaya haraban gidan taduba amma babu alamar Asma'u batason zuwa bangaren su Afiya kuma don kuwa tasan kallo daya zasuyimata sugane cewa akwai matsala wannan dalilin yasatashiga kiransu ah waya trying as much possible as she can to hide her pains sabida kada su gane sede gabadayansu cewa suke bata bangarensu har Hamida da Zaliha takira amma suma same answer sukabata.........

Wannan dalilin yasa tafara zargin to kodai hotel din Asma'u tatafi,but why will she go there tatambayi kanta inda wata zuciyar kuma tabata ansa da ko kece you've to clerify,you have to be sure of what you're doubting bare Asma'u datake ganin tayi trusting mijinta completely hakanan tana matukar sonshi don kallo daya zakayima ta insuna tare kagane hakan. cikin sauri Ummi tayi dakinta tareda daukar hijabinta da kudi sannan tafice Allah yataimaketa su Hindatu suntafi dakinsu dan tasan zasu dameta da tambayoyine babu gaira babu dalili.....

Bangaren Zaliha tunda Ummi takirata ta tabbatar cewa plans dinta are going according to plans and not after long bayan kiran Ummi dan hannun damanta datasa ah bakin gate din masarautar yakirata yana fada mata Asma'u tafice yanzu fatan ta daya Allah yasa receptionist din yasamu baturiyar tashiga dakin da Almustapha yake ciki wannan dalilin yasa tashiga kiran layin shi baijima yana ringing ba yadaga cikin sauri tace"Taje ne yarinyar?"...........
Daga daya bangaren receptionist din yace"Batajeba she's on her way here wai tanada other schedules shiyasa batazo da wuri ba", cikeda bacin rai Zaliha tace mekake nufi,kudin danace zanbaku be isa yasa tayi cancelling other schedules dinta bane tayi nawa kokuma ita kadai ce baturiya ah gabadaya fadin Zaria,kasan kuwa hakan da kuke niyan yi kuna kokarin batamin plans dina?......
Yatsina fuska receptionist din yayi ganin yanda Zaliha tatada hankalinta dakyar yashiga bata hakuri seda ta tsaida masifar sannan yace"tana hanya zatazo ai Hajiya kuma kinmanta ita muka daura ah hoton inmukace zamucanza da wani asirinmu zai iya tonuwa".......

Tsaki tayi sannan tace koma miyene nikam tayi ta isa dakin don Asma'u na hanya and I want Asma'u to meet her in the room with the prince so kasan dukyanda zakayi.. ....

To kawai yace mata kafin ta katse call din rai ah matukar bace,tunda Sulaiman yashigo sashin yakejin kamar Zaliha nata masifa da wani wannan dalilin yasashi karasowa dakinta sede koda ya'iso tagama making phone call din wannan dalilin yasa baiji kodaya daga cikin kalaman da tayi???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?ba,yananan tsaye ah bakin kofar dakin nata yayinda itakuma tajuyo rai bace arba tayi da shi abakin kofa bakaramin bugawa kirjinta yayiba hakanan hankalinta yatashi lokaci guda tana addu'ar Allah yasa baiji maganganun datayi dinba shikuma ganin reaction na fuskarta yasashi takowa daga inda yake har zuwa gabanta ahankali ya riko hannunta yana tambayar ta ko Lafiya........
Girgiza mishi kai tayi muryarta na stammering tace"lafiya Lau Sulaiman"........
Cikeda tuhuma yace "Dawa kike waya har kike masifa haka?",fadawa tayi jikinshi cikin sauri tareda fashewa da kukan munafurci don gani takeyi in yacigaba da kallon fuskar ta zai gane batada gaskiya, rarrashin ta yashigayi dukda zuciyar shi na zargin something is fishy.....

Ahankali yace"Miyena kukan to Zaliha,fadamin what's the matter?".......
Cikin sheshekar kuka tace yan gidan mu ne mana wai bazasu samu zuwa bikin sarautan Yaya Almustapha ba sabida kasan za ayi bikin ikllima cousin dita,by Allah itakanta batasan ya akayi idea din karyan nan yaxo mata lokaci guda ba shikuwa Sulaiman kara rungumeta yayi cikin jikinshi yana"wannan shine abun kuka Zaliha,stop crying biki bayau aka farashi ba akwai nasu Afiya ma agaba insha Allah besides muma ai bazamu samu halartar na iklima dinba tunda muna namu bikin so karkiga laifinsu kinji"......
Gyadamai kai tayi tana shesheka haryanzu kafin takarada "Amma ai kowani sesu turo ko"....

Murmushi yayi sannan yace"basai sun turoba kedai kidaina kuka kinji".....
Haka yacigaba da rarrashinta daga baya aka koma aikin Allah kuma itadai takaici kaman tayi yaya don bataso hakan ba taso tadinga Jin update wurin receptionist din .......

****
Tunda tasamu tafice ah masarautar take zuba uban sauri don gabadaya babu alamar taxxi ko napep ah wurin Allah yataimaketa ma akwai security light wanda hakan yarage mata tsoro ga uwa uba halin da take ciki ma bazai barta taji tsoron gurin ba. Seda tayi tafiya mai nisa kafin tasamu taxxi tsaida shi tayi sannan tace yakaita Organo hotels and suites seda suka isa hotel din tama tuna cewa batada kudi ah hannunta rasa mai zatacema taxxi driver din tayi don haryanzu kuka takeyi sosai,ciro zoben gold din hannunta tayi wanda batacire ba tun bayan kamu din tareda mika mishi tana"kayi hakuri Baba ah firgice nafito daga gida namanta bandauko kudiba",cikeda tausayinta yace"kirike abunki bazan karba ba nayafe miki",don gani yakeyi inyakarba ma kaman imanin shi bai cikaba dubada halin daya ganta aciki goge yar kwallarta tayi batareda tamaida hannunta bayaba daga mika mishi zoben da takeyi din sannan tace"sadaka nayi maka Baba don Allah kakarba sannan katayani addu'a Allah yakawomin sassauci ah al amurana"..........

Gyada matakai yayi tareda karban zoben sannan tafice yanafadin Allah yakawo miki dauki yarinya, Allah yabaki ikon cin wannan jarabawar dukda bansan miye damuwarki ba Amin tace mishi sannan tashige hotel din straight wurin receptionist din takarasa yana ganinta yaganeta don Zaliha tatura mishi hoton ta gaidar dashi tayi sannan tace"room 89 zanje,i even have keys to the room"......
Wani kallo yayimata sannan yace to amma ai bakece wanda Yarima yace zaigani ba yau, bakaramin faduwa gabanta yayiba jin kalaman saurayin dayan dake gefenshi ne yace"yanama harka da Matanmu na arewa ne inbanda maita irin nata intajema dizgi zatasha tadawo kyaleta"........
Kuka takeyi sosai yayinda tayi folding hannunta sannan tace"nidai nace kubarni ko da banda appointment dashi bazaku ganni da keys din dakin ah hannun na ba", hararanta receptionist din yayi sannan yace sekije ai,batajira yarufe bakinshi bama tajuya aguje tahaura stairs din datake tunanin zai sadata da dakin da take nema din seda ta bace sannan suka kwashe da dariya tareda tafa hannu receptionist din nayima abokin shi godiya na taimakon da yayi mashi ah yanzun tareda cewa thank God ma wancan din tarigata haura da Hajiya Zalihan nan takusan cinye ni danya....
Nan suka sake kwashewa da dariya abokin na fadin kaima Allah yahada ka da jarababbiya......

Lol to yazanyi setayita jarabarta nidai damuwana insamu kudina......
Abunda receptionist din baisani ba shine baturiyar data haura sama seta wuce bathroom din floor din da niyar kallon mirror agurin tadan gyaggyara fuskarta don tanason tayi looking good agaban prince itakanta tasan bakaramin kamu tayiba yaudin.....

Bin room numbers din tadingayi accordingly harta iso room 89 din tsayawa tayi abakin kofar bugun zuciyarta nacigaba da karuwa don tabbas tana tsoron mezata iske aciki,takun takalmi taji wanda hakan yasata kallon direction din wata baturiya ce that looks so very familiar take tahowa kayan jikinta ma kadai ya'isa fada maka tantiriya ce don babu abunda bainuna ba ah illahirin jikinta jitayi baturiyar na "who the hell are you, I suppose to be in this room with the Prince".......
Lumshe idanu Asma'u tayi inda taji hawaye nacigaba da zuba ah kuncinta tabbas wannan itace yarinyar datagani ah hoton yau din to kenan batama shiga dakin ba komi?.......
Ganin baturiyar takusa isowa gunta itakuma batason su tsaya jainja bare har su tara jamaa yasata saurin bude kofar tashige tareda rufowa taciki tanajin yanda baturiyar takaraso gurin aguje tana"hey stop,stop! What do you mean by that?"........
Hakanan koda ta'iso bakin kofar bubbugata tashiga yi tana kurma zagi da turanci kafin daga karshe tabar gurin tanafadin zatayi reporting ma receptionist din itadai Asma'u tana nan jikin kofar ta jingunu tana kuka me tsuma zuciya............

Almustapha da tun bayan dayasha fresh milk dinnan yaji yashiga wani irin hali me wuyar fassarawa ga mararshi wani irin mahaukacin ciwo yakeyi mashi,yayi juye juye akan gadon yakasa samun sukuni hakanan ya yi safa da marwa ah dakin duk yakasa jin nutsuwa wannan dalilin yasashi shiga bandaki batareda yasan mema zaiyi acikiba gashi yayita kiran layin Asma'u bata daukaba he wanted to ask her on why she took so long abunda baisaniba ba shine Asma'u tabar wayarta agida hakanan tana cikin rudanin dabazai barta tama tuna halin da wayarta ke cikiba..........
Yana tsaye cikin bandakin yashiga dafa mararshi Jin wani irin murdawa datayi hakanan yanajin tsayuwarma gagararshi tayi ayanzu gashi gabadaya yanajin yafara fita hayyacinshi wannan dalilin yasashi tunanin komawa gida kawai dukda yana ganin dakyar inzai iya bude kofar bandakin yayi yafito tareda rufota kuma arba yayi da figure din Asma'u dake jingine jikin kofa tana kuka me shiga rai............

Wani irin farin ciki ne yaziyarceshi sakamakon kallon ta da yayi awannan lokaci dukda kuwa kukan tama bakaramin taba mai zuciya yakeyiba,hakanan dukda dim light din dake dakin hakan bai hanashi hango figure dinta ba ahankali yadinga takawa sabida ciwon da cikinshi yakeyi mashi harzuwa gabanta sa hannu yayi yazagaye waist dinta wanda hakan yasata zabura tareda bude idanunta tadaurasu kan nashi cikin raunanniyar murya ya matso da fuskarshi kusa da tata kafin yace"why did you take so long?".........
Wani bakin ciki ne yakamata ganitake kamanma be ganeta ba because he seems not to be himself,kenan yadauka baturiyar nanne komi?...

Kanta ankara taji yadaura fuskarshi kan nata tareda kissing karan hancinta softly wani irin yanayi yakeji me wuyan misaltuwa ga kuma kamshin jikinta dayakeji gabakidaya ya kusa rudar dashi,tana shirin magana yayi saurin saka bakinshi cikin nata kissing nata yashigayi slowly,he miss this,he has been yearning to kiss her,tun yanayi slowly haryafarayi hungrily inda tana kuka tana tuttureshi amma bemasan tanayi ba seda yayi mai isarshi sannan yadago yana kallon rinannun idanunta masu sashi Jin wani iri saurin juyamai baya tayi ahankali tana kuka me tsuma rai ita damuwarta bewuce irin yanda yakeyi mata ah yanzun da haka zaiyi wa wancan tsinanniyar komi?.........

Jitayi ya hadeta da jikinshi tareda sa hannu yacire hijab dinnata calmly guduwa take shirinyi amma yayi saurin rike cikinta tareda dora kanshi akan wuyarta ahankali yace"where are you going to?"......
Cikin kuka tace "kasakeni Yaya Imam I'm going home",yanda tamai maganar cikin tsawa seda ta taba mai rai amma seya kawar because yanda yakeji dinnan inyabi son ranshi zai iya yimata komai but he wants to be gentle bayason abunda zaiyi hurting Asma'u ko kadan don haka seya shiga shafa jikinta ahankali yanayimata wasanni wanda hakan kesata fita ahankalinta batareda ta shiryaba dakyar tayi karfin halin fara kwatan kanta amma ina shikam yayi nisa daga karshe ma dagata yayi in a bridal style sannan yayi gado da ita nan yadaura akan makeken bed din tanata turje turje tana mishi ihun mommy,Ummi, Abba kuzo ku taimakeni,don Allah Yaya Imam karka min haka......

Yayi mamakin kalamanta amma seya hauro gadon yanabinta da runannun idanunshi dasuka canza launi tundazu, itakuwa ganin hakan ne yasa tasake tsoruta hakanan rawan da jikinta keyi yakaru cikin muryar tausayi tashiga mai magiya "I'm not ready,I cannot get intimate with you! You're a monster bazan iya baka pride dina ba,kaji tausayina don Allah!"..........

Mamaita kalmar monster yayi aranshi tareda sake dubanta....
"she's not talking like the Asma'u he used to know, what's happening",kafin yayi wani yunkuri yaji cikinshi yakuma murda mai ga hankalinshi yafara gushe wa,itada kadai kawai yake gani dakuma goal din dayasaka ah gaba ayanzu din wannan yasa yayi kanta........
Ihu tadinga mai tana rokonshi amma
duk kalaman datakeyi bemasan tanayi ba sabida yashiga wata duniyar dabai taba jinshi ciki ba hakanan the more yana kara shiga jikinta the more yanajin hankalinshi na kara gushewa haka ya rabata da kayan jikinta sannan yacigaba da sarrafata Asma'u tun tana kuka muryarta nafitowa harya daina fitowa haka Almustapha yarabata da budurcinta awannan daren kaman mashayi kuma after everything is done seya kama bacci itakuwa haryanzu kukan takeyi wanda ayanzu tarasa shin kukan bakin cikin abunda yayi matane kokuma kukan zafin da takeji ah jikinta ne, Almustapha yacuceta yagama da'ita yakuma kwaci hakkinshi takarfin hali batareda tashirya ba and she'll never forget this day in her life because tana iya cewa this's one of the worst days of her life.............

bangaren Ummi kuwa tunda ta'iso hotel din taji receptionist na sa'insa da wata baturiya inda taji yana cemata tama dawo mishi da kudinshi tunda ita jakace batayi aikin da aka sakata ba,shitama barshi da bakin cikin mezaice ma Hajiya tazo tana wani blaming dinshi....

Cikeda takaici baturiyar tace"are you sure that room is the room number?".....
Hararanta yayi sannan yace bansani ba,Itama tsaki tayi tana kara jaddada masa dayaje yafitar da yarinyar nan ah dakin in yanada tabbacin nanne dakin da crown prince yake ciki....

Nunata yayi da yatsa sannan yace"sekisani infitar da Matar tashi ai,ke tukunan maki fitar min anan inbasokike inbaki kashi ba wallahi tallahi,iskancin banza dana wofi kawai kincinye ma mutane kudi bakiyi aikiba kinzo kina babatu itada tafiki bukatarsa ai taje gareshi akan lokaci"........

Daganan receptionist yajuya yacigaba da ayyukansa itama baturiyar ganin yajuyamata baya yasata fita rai bace waidanma ahakan batasan meye yafada ba tunda bajin hausa takeyiba,Ummi nakallonta harta wuce tabbas yarinyar na daya daga cikin hotunan can kenan Almustapha da Asma'u suke magana akai komi?.....
Lumshe idanu Asma'u Ummi tayi tana addu'ar Allah yasa komai is going normal up there ahankali tasaci hanya tahaura sama don batamanta number din dakin datagani ah jikin takardarcan ba har jikin kofar dakin tajeta alokacin ne takejin kukan Asma'u tana fadan wayannan kalaman innalillahi wainna ilaihir rajiun shine abunda tashiga furtawa haka tayi yunkurin knocking kofar amma kuma seta fasa sakamakon wani tunani datayi,batasan ya suke ah ciki ba and as suruka bekamata ace tashigan musu ah irin wannan lokacin ba cikeda tausayin Asma'u da Dan nata tajuya tafice daniyar komawa gida amma koda tafita harabar hotel din seta kasa barin gurin baki daya gabadaya ranta ya cunkushe tarasa kuma wani irin mataki zata dauka, Almustapha is trying to rape Asma'u and she's sure he's not in his right senses may be ya shawune but miyasa ita bata taba ganin this side of him ba, miyasa bata taba sanin Almustapha nabin mataba lallai indai dagaskene she's not a punctual Mother, I'm not a good Mother takarashe maganar tareda fashewa da kuka dakyar ta'iya karasawa kan wani fancy chair tazauna don tsayuwar ma jitayi ya gagareta.....

*
Tana kwance gefenshi hakanan haryanzu batadaina kukan ba dakyar ta'iya karfin hali tashi zaune kafin takalli side din da yake he's sleeping peacefully hankalinshi kwance ahankali tace"I've to go away from you, I've to go far away bazan iya rayuwa dakai ba innacigaba da zama dakai I'll become stupid Yaya Imam don bazan iya tsanar ka ba,zan kuma iya manta abubuwan da kayimin inyi acting as if nothing happens dukda zuciyata zatacigaba damin zafi akan hakan, I've loved you with all my heart,I still love you and I'll forever be in love with you. May be this's my destiny", takarashe maganar tana goge kwallar dake kwarara ah fuskarta ta bayan hannunta dakyar ta'iya sauka akan gadon dukda radadin datake ji ah daddafe takarasa wurin rigarta dake jefe ah kasa tadauka daniyar sawa setaga ashema ya yagata daga sama wani kukane ya kubcemata amma still need to wear it tunda batada wani kayan ahankali tasaka rigan sannan tadauki hijab dinta tasaka tana kuka mai tsuma zuciya hartakai bakin kofa sekuma tajuyo tana kallonshi kwance kan gado ahankali tace"And may be this's the end of our love story Yaya Imam"..............
Daganan tafice ah dakin........

Tafiya takeyi ahankali kamar wnda bazata taka kasa ba tsabar tsananin ciwon datakeji ah kasanta. Ahaka har tafita ah cikin hotel din tana dingisa kafa receptionists nakallon

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login