Showing 231001 words to 234000 words out of 235422 words

Chapter 78 - GIDAN SARAUTA COMPLETE

Zeeneert   

06 Sep 2025

3495

ta'iya besides mezata je tayi tunda ita tagama nata karatun?.........

Daman Hamida ne mezaman Itama kuma aurenta da Na'im ansaka rana yanzuma sauran sati dayane yarage meaning immediately after bikin su Asma'u zasu tafi by then kuma Hamida will be at her husbands house so she'll be alone......

Ranar dasu Asma'u zasu tafi dasafe angama saka kayansu ah mota za ayi masu rakiya zuwa airport sede cikin yan rakiyan babu Almustapha dan Mai Maitarba yaturashi yayi representing dinshi awani taro daza ayi ah *Giwa* gashi goma za afara taron dole yatafi dawuri. Yana rikeda Sultan yadubeta sannan yace"take very good care of him and yourself please"....

Kaman zatayi kuka ta gyada mai kai sannan tace"you too ka kula dakanka don Allah banda wasa da abinci",dariya yayi sannan yace"nakoma little Boy yau Mommy Asma'u is lecturing me",dan bugun kirjinshi tayi playfully sannan tace"kai naga kamar bakadamu da tafiyar nan bama",sekuma ga hawaye suna zuba ah idanunta cikeda damuwa yace "Ya ilahi, Asma'u wayafada miki bandamu ba?"....
I'll miss you more than anyone inkuma baki yarda ba to zaki gani aikuwa tafiyarsu da sati segashi yazo Chicago yanata rawar jiki nan tagane sarauta ce kawai tahanashi nuna kewarta dazaiyi asanda zata taho din kokuma kilan alokacin bayason nuna mata damuwarsane don kada nata hankalin yatashi dakyar ta lallabashi yadawo gida Nigeria daganan kuma tamaida hankalinta sosai kan karatun ta don aganinta batada damar yin wasa tunda gata iya gata surukanta da mijinta sun nuna mata and the only thing she'll pay then with shine tamaida hankali tayi karatu tafita da result mekyau. batasha wahalar rainon Sultan ba donkuwa suntafi da Rukayya baiwarta wanda duk cikin bayi tafi aminta da ita sannan su Afiya ma ai department dinsu badaya ba so time din lecture dinsu yaban banbanta shiyasama wani sa'in take barmusu shi agida if suna free inkuma dukansu zasu tafi seta tafi da Rukayyan tayimata rainonshi. Kowani karshen wata Almustapha yake zuwa duba su yayinda in anyi hutu sukuma sesuje gida,hutun karshen shekara dasukaje ta takura mishi kan sujesu Chad aikuwa haka sukaje sukayi musu sati biyu bakaramin dadin zuwansu mutanen Chad din sukayiba kuma Ummi ma taji dadin hakan sosae kafin?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????? suka juyo gida Nigeria. Sanda suka gama year two zasu shiga three Almustapha yashiga neman admission shima waizaiyi furthering karatun shi seda yagama kammala komai sannan yasamu Mai Martaba da Dad yafada musu Mai Martaba yace"Imamu basai ka boyemin ba kafito kacemin zakabi matar kaman bazan hanaka ba"....

Cikeda kunya Almustapha ya sosa kanshi sannan yace"harda karatunma zanyi Abba",dariya Dad damai Martaba sukayi sannan sukace"Allah yataimaka wannan abune maikyau dazai anfane ka damu bakidaya",Dad yace "barema karatu azamanin yanzu is never a waste".....

Haka suka tattara suka koma tare Asma'u nata tsokanarshi yace"Yarinya harda ke na taimaka fa wayasan how many sleepless nights kikayi thinking about me?"....
Dariya kawai tayi tana karajin sonshi na ratsata daman gidan dasuke part biyu ne dayana Almustapha wanda Sulaiman ne yayi wannan dabaran tunda zaina zuwa sannan daya kuma nasu Afiya din to anma dukansu anasu Afiyan suke zama harda Asma'un seyanzu dasuka dawo da Almustapha bakidaya yasa ta tattara takoma bangarensa itada danta. Dun karshen wata Almustapha seyaje Nigeria yaduba masarautar dama iyayensu baki daya and on the other hand Sulaiman nanan handling everything with his parents don yanzu yamaida hankalinshi kan masarautar bakidaya tunda iyayenshi sun nuna hakan suke so Sumayya ma nanan da Baby boy dinta mesunan Dad ana kiranshi *Asad* yayi wayau sosai abunshi,Hamida ma tasake samun wani cikin bayan Islam tananan haihuwa yau ko gobe adede wannan lokacin ne kuma *Amaaan* yadage shifa yanason ayi aurensu da Afiya kwana kusa don tuni su Mai Martaba sukasan dashi aikuwa nan yaturo iyayenshi akayi masu tarban mutunci aka bayar atake tareda saka ranar biki December me zuwa lokacin suna hutu sannan karshen shekara almost kowa yana hutu agida, Mai Martaba yace"naso hada auren Afiya da Amira amma Allah baiyi ba kowa da nashi lokacin don ita nata mijin baifito ba bazan tauye ma Yar uwarta hakkinta ba Allah yasa hakan shiyafi alkhairi"...
Su Dad da Mallam Hudu cewa sukayi"Amin",bangaren Amira kuwa ko akwalar rigan ta don already sunyi da masoyinta seta gama karatu barema da yanzu suka zo gangara shima kuma yana Masters dinsa daman yace"insun gama duka se ayi bikin anutse sabida shi bayason ya katse mata karatun ta and tabbas indai akayi auren to ba lallai bane iyayenshi subari ta karasa tunda *GIDAN SARAUTA* ne suma while on the other hand Amaan is a stable mutum yagama karatunsa harma yana aiki. Bikin Afiya anyi shagali sosai dakuma events kala kala sannan anyi walima ma inda aka gayyato babbar Malama tayi wa'azi sosae kan zaman takewar aure wanda ya ratsa zukatan mata da dama daganan akawuce da'ita Chad gidan surkananta kan inta kwana biyu se suwuce Egypt da mijinta tunda acan yake aiki yanzu dukdama yace yanason yadawo nan gida yayi aikin sa yafi anma seta karasa karatun ta inyaso sesu dawo bakidaya.......

*TWO YEARS LATER*

Katon hall ne ke makare da mutane da dama yayinda daya daga bangaren hall din dalibai ne kesanye da convocation gown dinsu gwanin ban sha'awa hakanan kallo daya zakayi musu kagane irin tsantsan farin cikin dasuke ciki,kan stage din kuwa dinbin malamansu wanda duk suma fuskokin su na daukeda annuri yayinda sauran sashin gurin kuma iyayene da yan uwa da abokan arziki dasukazo taya yan uwansu murna wanda ciki kuwa harda su Mai Martaba, Ummi, Mom,Dad da Hajiya Muniba,Amira sekuma Sulaiman da Sumayya dake zaune can gefe daya inda two little princes da kansu kusan daya sunata tumurmusa akan cinyar Sulaiman din yayinda Sumayya kuma kedauke da jaririya ah hannunta da alama ba ajima da haihuwarta ba................

Gani nayi daya daga cikin yara biyun yadubi Sulaiman tareda cewa"Daddy kaga Yaya Sultan yana mintsinina ko?"......
Sulaiman daya gaji da rigimarsu yadubi Sultan sannan yace"Sultan?".....
Kanma yarufe baki Sultan din tace"Allah Daddy shiyafara neman tsokana na",kama hannunsu Sulaiman din yayi yahada guri daya sannan yace"it's Okay Boys tsaya kuji"...
Little king ansanshi da fada ne?'.....
Dasauri Sultan yagirgiza kai, Sulaiman yace yauwa good Boy,"to shi little prince ansanshi da neman tsokanan nagaba dashi ne?".........
Nanma dasauri *Asad* yadaga kanshi alamar a'a, murmushi Sulaiman yayi sannan yadaga su duka yadaura akan cinyarshi kafin yace"Oya little Prince should apologize to the little king?"......

Asad na hararan Sultan yace"I'm Sorry Yaya Sultan".....
Gyada mishi kai Sultan din yayi alamar ya hakura kafin Sulaiman yasake cewa "to the little king should also apologize ko?".....
Murmushi Sultan yayi sannan yamika ma dan uwannashi hannu yana fadin"I'm sorry Asad", Asad dinma wannan karan sakar fuskarsa yayi, murmushi Sulaiman yayi yana kallonsu so lovingly shikanshi yasan Sultan baida rigima kamar Danshi Asad, Sultan nada hakuri da saukin kai even at his young age gakuma rashin magana da miskilanshi, ahankali Sulaiman yashafa lallausan suman kanshi kafin yace"he's just like his Father"......

Jiyayi anfara magana tacikin microphone don haka yamaida attention dinshi bakidaya kan podium nan aka fara program din wanda shine main purpose na taron duk dumbin jama'an dake gurin,anyi welcoming guests ankumayi speech sosai gameda graduating students din yayinda wasu daga cikin daliban da basu gamaba sukayi presentation game da bangararruka da dama kafin akayi congratulating new Doctors wanda they went through alot of struggles kafin suka kawo matsayin dasuke ayau ciki kuwa harda Asma'u Muhammad inda aka bata best graduating student sabida irin kwazo da kokarinta sanda aka kirata stage dakyar ta'iya tashi sabida irin nauyin da cikinta yayimata dakyar ma take iya takawa tana sanye da convocation gown dinta gwanin ban sha'awa don kowa yaganta seyaji ta burgeshi despite she being married hakan behana ta yin abunda yakawo ta makaranta ba sannan hakan baihanata achieving goal dintaba, Almustapha da baya yarda yayi nesa da ita yataso daga seat dinshi dake kusa da graduating students din yazo yakama hannunta yana taimaka mata harsuka isa kan stage din yayinda yake sanye da hadaddiyar suit datayi matukar karbar shi donkuwa babu Macen dazata ganshi agun tace be burgeta ba hakanan duk wanda yaganshi tareda Asma'un seyaji sun matukar burgeshi wasuma daukar su hoto suka dingayi because one look zakayi masu kagane irin tsantsan kaunar da sukeyima juna. Envelope vice Chancellor din yamika mata tareda yimata congratulations sannan yakarada"she's indeed an examplary woman to all the women in the world".....
"I Salute you Asma'u",cewar Vice Chancellor din tareda daga mata hannu alamar girmamawa murmushi tasaki feeling as if she's the luckiest woman on earth sabida tasan ba effort da dedication dinta bane ba kadai harda support din mijinta, family dinta dakuma Allah which is ahead of everything, without prayers and determination tabbas tasan bazata ma ganta anan ba ahankali tafurta"Alhamdulillah"....
Murmushi Almustapha yayi sannan shima yace"Alhamdulillah Ummu Sultan".....
Se suka saki dariya dukansu biyun wanda yayi melting hearts din mutane da dama dake agurin. Sunyi hotuna sosai da yan uwa da abokan arziki kafin suka kwasa suka koma gida don suhuta sabida dukansu sungaji anyini ana didima...........

Kwanansu biyu ah Chicago suka tattara suka koma NIGERIA daman Almustapha yariga Asma'u kammala nashi karatun su Afiya ma tuni suka gama tunda sudin normal courses sukayi, Afiya kam harta koma Chad tareda Amaan tsohon cikinta nema yahanata zuwa convocation dinsu Asma'u din,auren Amira ma ansaka date nanda watanni biyu insha Allah se shirye shirye sukeyi don ko kafin su Ummi sukaraso Chicago seda sukabi Dubai sukayi sayayya tukunnan.........

Sanda suka iso gida Sultan yaga ana sauko da kayyayakinsu masu yawa yadubi Almustapha din sannan yace"Abeey bazamu sake komawa Chicago bane?" .....
Murmushi Almustapha yayi sannan yashafa kanshi playfully ahankali yace"zamu sake komawa anma sede in hutu kawai yanzu zaka dawonan da makaranta" ...
Turo baki Sultan din yayi yanada maganar fada amma miskilanci tahanashi shima kuma Baban yagane yaron nada magana ah bakinsa amma shima miskilancin bazai barshi yatambaya ba..............

Satinsu biyu da dawowa Almustapha yahada mata walimar zama full Medical doctor wanda antaru sosai dan harsu Asiya seda sukazo daga kaduna Itama tasake haihuwa har yara biyu abunta,Aliyu ma da amaryarsa yazo duk sun manyanta kowa da family dinshi bata tashi mamakiba seda taga Zahra da tajima basu haduba don sunyi loosing contact din juna kuma akwai zuwan datayi last year tace bari tagwada zuwa gidansu anma se akacemata ai tayi aure ah Gombe cewa tayi Allah yasanya alkhairi kawae sannan tadawo gida abunta without collecting her digits don aganinta koba komai Zahra na'iya kaiwa invitation gida tunda tasan gidansu and she's sure za akira afada mata amma batayi hakan ba setayi tunanin to maybe batason friendship da'ita ne, murmushi tasakar ma Zahra yanzu suka gaisa cikin aminci batareda ta nuna mata komaiba don ance bakon ka annabinka ananne Zahran ke fada mata auren anyishi unexpected ne don Itama bawai tanaso bane,tace auren dole akayimin shiyasa banfada mikiba..

Murmushi Asma'u tayi sannan tace"bakomai Zahra, amma zanbaki shawarar indai mijinki baida matsala kiyi zamanki kiyi hakuri may be this's your destiny".....
Feeling guilty Zahra tace"bawai baiyimin baneba bakuma banason shi baneba sede nidin banason inzamanto cikin kawaye masu cin amana Asma'u",sai kawai tasaki kuka tuni Asma'u tarikide tana bata hakuri"Zahra meyayi zafi haka,sokike kitaramana jama'a aje ana gulma anacewa gantsareruwar likita dake kina kuka, it's unlike you please kidaina", Asma'u tayi maganar cikeda damuwa cikin sheshekar kuka Zahra tace kinsan wa aka aura min kike wannan maganar?...

Kai tsaye Asma'u tace"bansaniba wallahi sekin fada"....
Cikin kuka Zahra tace"Mukhtar,Dr. Mukhtar dinkifa Asma'u"........

Take kan Asma'u ya kulle tace wani Mukhtar kuma,cikeda takaici Zahra tace"your first boyfriend",se lokacin Asma'u tafara tuno rayuwarta nada waifa ashe tataba yin wani saurayi mai suna Mukhtar lallai rayuwa kenan soyayyar Mijinta yasa tamanta da duk wani namiji daya taba shigowa rayuwarta. Murmushi Asma'u tasaki sannan tace dagaske shi kika aura?....

Kallon yanda take murmushi Zahra tayi cikeda mamaki sannan tace"eh shifa ashe Babanshi abokin mahaifina ne so bamutaba sanin hakaba se bayan rabuwarku ranar Abbanshi ya aikeshi wurin Baba nan yaganni daganan kuma yadinke dazuwa gidan mu haryafara nuna interest akaina nibanta ba bashi chance ba sabida gani nake kamar yazama yaudara, I'm a true friend to you kuma bazan taba son inyaudarekiba shikuma yanace don yalura ina sonshi I'm just backing off sabida kene ahaka dai haryanuna ma iyayen mu yana sona sukuma suka hada auren dukda raina bayaso, bawanda nafada ma Asma'u,I felt guilty and I'm still feeling thesame way haryau nakasa bama mijina rights dinshi as a husband anma ahaka Mukhtar yake hakuri dani kullum maganarshi Allah yanuna mishi randa zaku hadi yakawo karata gurinki nikuma babu abunda nake tsoro irin yakawo karantawa because ni aganina I'll loose a great friend like you shikuma gani yakeyi you'll bring me back into my senses bayan bahaka baneba,I don't want to loose you Asma'u shiyasa nazo dakaina don infada miki because Yarima yatura min invitation na walimarki ta email Ina and I saw it shine nafada ma Mukhtar din shikuma dagudu ya amince muzo din"......

Zungurinta Asma'u tayi sannan tace"Amma fa bakida hankali Zahra,tukunnan intambayeki ma?"...

Shiru Zahra tayi ganin yanda Asma'un ke reacting unlike yanda tayi zato,tace kinason "Yaya Mukhtar?"
Shiru Zahra tayi,zungurinta Asma'u takumayi playfully sannan tace"kifadamin mana don Allah"....

Saukar dakanta kasa tayi cikeda kunyarta sannan tace"inason shi,so mai tsanani"......
Janta Asma'u tayi tarungume sannan tace"then you can have your husband, he's all yours Zahra I've mine too sannan bana wasa da harkokin sa sabida Ina tsananin sonsa,tunda can bason Mukhtar nakeyiba inxaki iya tunawa besides auren hadi akayi muku Allah yariga da ya kadarta ke matarshi ce,kidaina yima Yaya na hali don Allah and moreover banason kina kwasan zunibi gurin Allah sabida duk mace data guji mijinta Allah yana fushi da'ita,kikoma gareshi kinemi yafiyarshi kuzauna lafiya abunku....
Murmushi Zahra tayi sannan tace"Are you sure",zungurinta Asma'u takumayi tana dariya"no I'm not".......

Aikuwa harcikin gida Mukhtar din yazo suka gaisa yanata fadin *Ranki shi dade* dariya tayi sannan tace"Don Allah Yaya Mukhtar kadaina sani jin kunya",shima murmushin yayi sannan yashiga tambayarta ya bayan rabuwa kafin daga karshe yace"nakawo karar Matata gurinki,tundaga Gombe nayi tattaki nazo".......

Murmushi Asma'u tayi sannan tace"karkada mu matarka tagane laifinta dan dakanta takawo karan kanta so,mun warware komai insha Allah kuma bazata karaba"....
Yace"dagaske kike?",yayi maganar with so much excitement on his face tace"gatanan ai kunfi kusa".....

Kallonshi Zahra tayi sannan tasakar mai murmushi babu shiri yatashi tsaye"tashi mutafi masaukinmu"....

Dariya sosae Asma'u tayi sannan tace"aidai kabarta zuwa anjima ko"...
Yace"to da anyi maghrib zanzo indauki abata".....

"Allah yakaimu Asma'un tabashi ansa"...
Yace Amin kafin yafice yabasu guri fuskarshi cikeda annuri......

Aisha ma tazota ranar Asma'u dai murna kaman tayi yaya don taga mutane da dama datajima bata gansu ba don wasu ma harta fidda ran sake ganinsu. Ashe bayan tafiyarsu anyi renovating clinic din masarautar angyarata sosai tareda expanding dinta inda akasake introducing sabbin wards sannan ankaro kwararrun likitoci wanda ayau akayi launching hospital din sannan ayau aka fito da prisoners din masarautar wanda sunjima suna serving punishment dinsu ciki kuwa harda *Talatu* takara girma takara tsufa gakuma wahala da tayi mata yawa Asma'u data ganta seda tayi hawaye sannan tajata jikinta tarungume tareda cewa"Iya Talatu kizauna taredani please,inason kizama daya daga cikin yan Amana na"........
Kuka Talatu keyi sannan tace"ke yarnan akullum rama mugunta kikeda alkhairi, Allah dai ya albarkaci rayuwarki da Ya'yanki".....

Cewa tayi Amin tana goge nata kwallar Itama........

Zuwa dare kowa ya watse Asma'u tayi lilis tagaji ga cikinta medan karen bata wahala dakyar ta'iya tayi sallar isha'i kafin tashiga tayi wanka tasaka katuwar rigar bacci kasancewar cikin dake jikinta,Sultan already yayi bacci ah bangaren su Sumayya daman haka sukeda Asad kamar tip da tire inwannan nanan to zaka samu dan uwanshima agurin...........

Hijabinta tasaka sannan tawuce dakin mijinta samutayi yanata rubuce rubuce cikin wani takardu........

Jin footsteps din mutum ne yasashi dagowa yadubeta sannan yace"Yauwa Dear zo kiga yanzu nake shirin kiranki daman".......
Zuwa tayi tazauna kusa dashi tana"yaudinma bazaka huta ba Yaya Imam?"......
Kamo hannunta yayi yasaka pen cikin hannun nata sannan yamika mata wasu takardu yace"your signature".....
Dasauri tace"na menene?".....
Yace"bakiyi trusting dina bane?",kallonshi tayi sannan tasaki murmushi"I trust you, infact more than I trust myself"......
Yace"then kiyi signing",babu musu tasaka hannu tayi signing ah inda ake bukatar signature dinnata sannan tasake mikamai littafin yace....
"no keep it with you na asibitin ki ne"......
Wara idanu tayi"asibiti nafa kace".....
Gyada mata kai yayi sannan yace"this's my gift for you, congratulations Doctor Asma'u",tsayawa tayi kawai tana kallonshi da mamaki don she's just out of words gani takeyi words basu isa su nunamishi how much grateful she's to have him as a husband ba",ganin tayi shiru and she's starring at him seyace"go through the documents".......
Sekuma tafara budewan kamar wata wawiya aikuwa sunanta tagani barau barau akai,sunan asibitin ma sunanta ne murya na stammering tace"I don't even know how to thank you Yaya Imam,don Allah kafada min dawani baki zanyi maka godiya"......
Dariya yayi ganin yanda tadauki abun seriously sannan yace"just one kiss is enough"......
Bugun kirjinshi tayi playfully sannan tashige jikin nashi tana fadin"kaiba".....
Rungumeta yayi yana fadin wai yaushe twins dinnan zasu fitone nikam?...

Kin kulashi tayi sema cewa da tayi"thank you, Allah yakara budi, Allah kuma yabiya maka bukatunka naduniya dana lahira"...
Yace"Amin Matata,bakice Allah yabarmu tareba"......
Tace"insha Allah only death will do us apart",yace Amin ya rabbi.........

Dago da'ita yayi sannan yace"kinason asibitin yazama private ne kokuma free?"......
Tace"duk decision din da kayi daidai ne",jan karan hancinta yayi sannan yace"asibitin kine banawa ba Asma'u".....
"Aa namudai,nidakai duk abu dayane",dariya yayi sannan Playfully yace"Kuma fa hakane anmadai dukda haka kifadi raayinki"..........
Sake kwanciya jikinshi tayi sannan tace"nidai anawa shawaran mubarshi ah private hospital tunda kayi free har guda biyu ga na cikin masarautar nanmma free ne to why not mugwada business dawannan din inyaso in munsamu ribar damukeso semu fara wasu business din apart from hospital work kaga yanzu duniyar nan you can't just be seating without being independent tunda sarautar ma da da takeda guarantee yanzu batada shi,gashidai right dinka ne amma se ah tauye maka shi. Sunusi lamido is a very good example Yaya imam yataba tunanin zai wayi gari bayakan throne?.....
Betaba but in the end that's what happened we're in a world where kowa yanda yaga dama yakeyi shiyasa we should always be ready for what is to come dukdama bamwa fatan hakan ta faru but Incase tafarun we should prepare for it. Bafata nakeyi ba kuma bawai inaso hakan tafaru baneba anma yau in akace anyi dethroning din Abba kenanfa sarauta ta Kare ah hannun mu?....
Where will we go?
Zamu kwashi property din masarautar mutafi da itane dukda ma wasu abubuwan mu mukayi?..

Ya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login