Showing 132001 words to 135000 words out of 235422 words

Chapter 45 - GIDAN SARAUTA COMPLETE

Zeeneert   

06 Sep 2025

3482

keep you company and I hope he's a very good person".......
"He's nice and genial Abba",shine abunda Almustapha yace din yayinda Mai Martaba ya ce tobarina koma fada nikam........
Gyada ma Mai Martaban kai yayi kafin suka fice tare shiyayi nasu bangaren Mai Martaba yayi fada abunsa don yabarsu Dad acan ne.......

****
Tana komawa bangarensu dakinta tawuce tadauki wayarta don kiran Zahra amma switch off wannan dalilin yasata kwanciya hartadan fara gyangyadawa setaji kaman period dinta yazo wannan dalilin yasata tashi tashige bandaki aikuwa shidinne dan tsaki tayi tareda cire kayan jikinta donyin wanka don ita mutumce me shegen kyankyami shiyasa ma intana period tadinga wanka akai akai kenan batafi minti ishirin ba tafito daga wanka jikinta daure da towel seda ta goge jikinta tas sannan tawuce wardrobe dinta tadauko pant dinta da pad tana kokarin saka pad din jikin pant dinta jitayi anbude kofa hakan yasa tayi tunanin kosu Afiya ne har aranta tana mamakin ya akayi bata rufe kofarba kafin shiga wankan, dayake kofar akwai dan katanga daya tare side din da wardrobe dinnata yake sekadan shigo dakin sosai sannan zakaganshi............

Karasowa yayi cikin dakin cikin takunshi na kasaita ba tareda yayi sallama ba Asma'u da is busy trying to fix her pant tace"inban da hali irinna yaran zamani tayaya zaku shigo dakin sister in-law dinku guda batareda kunyi sallama ba"......
Almustapha da yanzu yayi arba da ita dake kusa da wardrobe ya tsaya yana karema figure dinta kallo ga towel din dan ficici dashi dako cinyarta bekai ba gakuma duk jikinta akwai ruwa kadan kadan wanda hakan yasata looking so sexy.........
Hadiye yawun bakin shi yayi dakyar still yana kallonta don dukyanda yaso dauke idanunshi daga kanta kasawa yayi Asma'u jinsu Amiran basuce komai ba yasata juyowa da mamaki don tasansu da magana kanacewa A zasuce ma B amma setayi arba da Almustapha dake tsaye yana kallonta da lumsassun idanunshi cikin sauri tajuya mai baya zuciyar ta na beating so very fast, she's just out of words tama rasa mezata cemasa ga abunda ke hannunta da tanada tabbacin yariga da yagani gashi sotake tasaka amma bazata iyaba agabanshi, kawae saita tunbuke pad din daga jikin pant din tashiga sake mannawa batareda tasan mema takeyiba fatan ta daya kada jikinta yabaci ayanzu because wani kayan kunyan hakan zaisake jamata........
Almustapha dahar yanzu kallonta yakeyi seyaji zuciyarshi da gangar jikinshi suna ingiza shi da yakarasa inda take,aikuwa karasawa yayi gareta wanda ko footsteps dinshi batajiba tsabar rikida sejin numfashin shi datayi ah wuyanta dan dora kanshi yayi ah gefe daya na kafadunta wani irin shivering jikinta yashigayi haka hannunta ma yashiga trembling, abangaren shi kuwa lumshe idanunshi yayi tareda budesu sannan yadaura kan pant din dake hannunta gabadayan ta dukunkune pad din cikin muryar dabaisan yanada ita ba yace"wayace miki haka akesawa?", yakarashe maganar tareda sa hannunshi ta cikinta yakarbi pant din da pad din daga hannunta itadai rasa nacewa tayi daga pad din yyi da dayan hannunshi kamar kashi sannan yace"kinbata wannan ai mikomin wani to" .....
Dakyar ta'iya samun courage din motsi da jikinta tana kokarin kwace kanta"l..et me goo please", murmushi yasaki mischievously"koya miki zanyifa but you're being rude to me", turo baki tayi still tana kokarin kwatan kannata"Banaso,nikabarni",tayi maganar cikeda kunyarshi yar dariya yayi ahankali sannan yasa hannunshi daya yadauko jakan virony daya hango cikin wardrobe din kafin yabude zip din tareda ciro kwaya daya sannan yamayar mata da sauran cikin wardrobe din still yana rikeda ita cikin lumana yashiga sawa aciki yana yimata bayani itakam kasa cewa komai tayi tsabar mamakin ya akayi yasan wa'yannan abubuwan,seda yagama sannan yamika mata kin karba tayi murmushi kawai yayi sannan ya ajiyemata abaki bakin wardrobe din dake bude kafin yayi whispering cikin kunnenta"I want to talk to you,kishirya kisameni ah dakina",daganan yafice yabar mata dakin itakam tananan tsaye kamar gunki don yaukam Almustapha ya gama kureta, tashigesu wato shi baida kunyama ko kadan harma wani bayani yake yi mata buga kafanta tayi ah kasa tareda dan bugun kanta ita kadai tana"Ya Allah I'm so nervous and Shy dawani ido zan kalleshi fisabilillahi",haka tayita kunkuni ita kadai duk motsin datayi setakejin kaman zatasake jinshi ajikinta ne.......

Dakyar tayi karfin halin komawa bandaki tasake gyara jikinta sannan tashirya cikin wani tsadadden lace dukdama batayi kwalliya ba amma bakaramin kyau tayi abunta ba seda tagama komai sannan tasamu bakin gado tazauna tanata sake sake aranta itakadai, Allah yagani bazata iya zuwa tasamoshi yanzu ba watoma shi don baida ta ido harma cewa yake taje tasameshi zasuyi magana kowani magana ne rai oho,itafa dabadan tasan waye Almustapha ba cewa zatayi dagangan yayimata abunda yayi inbahaka ba yaza ayi mace kamarta yace bata iya using ?????
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
Pad ba fisabilillahi,anan tayita zama batareda tasan lokaci nata kurewa bama..........

Around 3:00pm yagama shirinshi cikin kayan sarauta don yanzu Dr Na'im yakirashi yana fada mishi by 4:30pm zasuzo nan gida cewa yayi"kaima kakoma aiiki ah gidan talabijin ne?".....
Dariya Dr Na'im yayi kafin yace....
"Dr rowaar gidanku kakeyiman?"......
Dan shafa kai Almustapha yayi sannan yace"that's not what I mean".....
Ah ah kaidai just go straight to the point kace"Na'im banason kazo gidanmu you're too low for my liking Ina Dan gidan sarauta kana pure talaka ta'ina ma tamu tazo daya", Na'im din yafada mockingly Almustapha baijidadin kalaman Na'im dinba dukda yasan cikin wasa yayi masa but definitely ze iya yuyuwa akwae wannan tunanin aranshi don haka seyace"I'm sorry inkazo zamuyi maganar".....

Dariya Dr Na'im yayi sannan yace"ni wasa ma nikemaka Yarima,semunzo din daman Saifullah ne yace inyi masa rakiya bemasan nasankaba seda nafada mishi"......
Gyada kai kawai Almustapha yayi kafin ya katse call din duban time yakumayi tareda tashi yafita ah dakinshi yana mamakin meyahana Asma'u zuwa bayan yace mata"has has something to tell her",dakinta yawuce tana zaune bakin gadonta tana dan danne danne cikin wayarta yashigo ganin shine yasata saurin kwanciya tareda rufe idanunta kamar me bacci abunda batasani ba shine yariga daya ganta batareda yakaraso inda takeba yace....
"bance miki Ina nemanki ba?",shiru tayimai yayinda zuciyarta ke beating so very fast karasowa yayi ya tsaya kanta cikin cool voice dinshi yace"open your eyes"..........
Sake damke idanun tayi wanda hakan yasake tona mata asiri murmushi yayi aranshi yana"lallaima yarinyar nan taga gadon baccin na",kafin yasa hannayenshi ya dagota ae babu shiri tabude idanunta jin yataba ta tafara magiya"kasakeni to natashi".....
Kallon fuskar ta yayi yana lura dayanda taketa avoiding su hada idanu ahankali yace"look at me Asma'u".....
Mutsu mutsu tafarayi tareda kame kame still kanta nakasa sake kasa da murya yayi"ki kalleni nace"......
Makemai kafada tayi alamar ita a'a kamar zatayi kuka sake matso da fuskar shi yayi kusa da tata yana sake kasa da murya"Asma'u!"....
Yanda yakira sunanta seda taji gabadaya tsikar jikinta sun tashi amma dukda haka taki daga idanunta shikuwa sake matsar da fuskar shi yayi wanda har sunajin numfashin juna yanzu ga hancin su har gogan na juna yakeyi"uhmm,bazaki kalleni ba?",yayi maganar kamar wanda akasashi dole itakuwa babu abunda yadameta ah yanzu irin kamshin strawberry dake fita daga bakinshi dayake sata feeling wani iri ga closeness din is too much harda kyar take iya numfashi itakam me Almustapha keson zamane kwanan nan?........

Dakyar ta'iya kallon cikin idanunshi kamar yanda yabukata sake kasa yayi da murya wanda dabadan tana kallon movement din bakinshi ba tana iya rantsewa bazataji mezaice daidaiba"miyasa kike avoiding idanu na?",yajefamata tambayar da itakanta batada ansaba cikin sauri tadan tureshi tana....
"Yaya Imam!"...
Murmushi yasakar mata"tambayarki nayi bacewa nayi kikira sunanaba"......
"Why were you avoiding my eyes since morning, I've been noticing you".....
Cikeda shagwaba tace"Kaine ai"....
Nuna kanshi yayi ahankali yana"nikuma?".....

Gyadamai kai tayi ahankali,shikanshi yarasa miyasa yake biyema Asma'u kwanan nan he just want her to know that he appreciates all that she has done for him and his family yanason tasan shiba butulu baneba dukda haryanzu yakasa making decision akan yayi exposing secret ne koko aa because yanada tabbacin once everything is out that will be the end of their relationship kamar yanda tafada din...............

Jin yayi shiru kaman yana tunanine yasata cewa"zansauka".......
Cikin sauri yariko hannunta"bamu gama magana ba ai,nace kizo kisameni bakizo ba and yanzu kina blaming dina for everything"......
Cikeda takaicin yanda yake acting as if nothing happens dazun tace"Eh mana kai kake sawa Ina avoiding dinka ae, you're acting so strange this days Yaya imam,kanamin abunda yakesani jin kunyarka",yanda tayi maganar ah shagwabe seda ta bashi dariya kafin yace"waye yace i should be nice to him harmu rabu?"..........
Turo baki tayi tana"nine amma ai bahaka nike nufi ba"......
Ware hannu yayi in an I don't care manner yace"as far as I know banyimiki komai ba I was just trying to help".......
Wannan Karan idanunta ne suka cikada kwallah tana"haka ma zakace?"......
Gyada mata kai yayi kafin yace"I kissed your forehead as a friend and friends do that right?".....
"And secondly don nayi helping naki as a Doctor and friend aswell wurin koya miki yanda ake using sanitary pad shine wani abu, besides what are Friends for?".......
Kallonshi tayi tana mamakin yanda ko shame kadan bayaji, he's really saying what's on his mind harara tabuga mai sannan tace....
"don kana friend dina aini mace ne kai namiji ne so we're all matured".....
Ware idanu yayi cikeda mamakinta kafin cikin sauri yajanyota zuwa jikinshi ba tareda ta ankara ba taji bakinshi cikin nata wani irin soft and gentle kiss yayimata wanda hakan yasata wara idanunta cikeda mamaki hakanan takasa koda motsi ne seda yayi mai isarsa sannan yasa ke ta still yana rikeda kyakyawar fuskar dayake so bright and fresh cikin cool voice dinshi yace...
"I'm your Husband first Asma'u,then your friend"......
Wasu irin hawayene suka zubo mata batareda ta shiryaba shikuwa tashi yayi ahankali cikeda mamakin kanshi hakanan yana mamakinta don ah iya saninshi dai Asma'u mutum ce me addini bama sanin alqur'ani kadai ba tasan litattafai da dama tunda yana ganin wasu lokutan inya bama su Amira assignment ita suke samu tayi masu bayani sosae so,inma ta manta he has to remind her dukda kiss din was not just intentional shima urge din yazomishi out of blue ne kawai. haryakai bakin kofa yajuya yana kallonta sannan yace"I'm going to the mosque right now by 4:30 za ayi wancan program din i need you there",ficewa yayi batareda ya jira jin amsarta ba...............

Itakuwa cikin sauri tatashi dukda kuwa babu wani karfi sosai ah jikinta,kenan yau ne komai zai faru to miyasa befada mata dawuri ba dasunyi preparing komai ae ga Talatu ma bata dawo ba,right now tasa zuciyar ta is divided into two the other part na tunanin rabuwa da Almustapha dazatayi while the other one is happy sabida finally goal dinsu will be fulfilled.............
Daure zuciyarta tayi tafita zuwan bangaren Hajiya Muniba batawani tsaya gaidata sosai ba tace"Aunty zaki bada shaidanba?".......
Cikeda mamaki Hajiya Muniba tace"wani shaida?"......
Wanda mukayi magana ranar masu daukar labaran sunkusa isowa da anyi sallar la'asar.....
Oh seyanzu nagane mekike nufi to ita Talatun tadawo ne?......
Aa Aunty basaita dawo ba banason muyi losing wannan chance dinne,we've you ga Laure gakuma Mallam Audu mai kaji and nayima su Iya Hindatu magana kan sunemo min yaran dasuka bada shaida kan Yaya Imam yayi musu fyade,I want them to tell the world that it was all a lie,I want them to Clear all the alligations against My Husband in fyadene bayau akasaba yinta ba amasarautar nan and ah tsakaninsu ne su slaves din and I'm very sure sunsan the right person dayayi masu wannan aika aikan, they'll tell the world who that person is and he'll surely be punished for cutan young girls dayayi koma wanene Kinga sunsamu Justice and Yaya imam ma yasamu justice and you too inkinyi exposing komai gaskiya zata bayyana with all this witnesses Magajiya will be punished for all her Deeds and believe me this time nothing will go wrong insha Allah,cikeda gamsuwa Hajiya Muniba tace toshikenan Dear I'm with you.....
Murmushi Asma'u tasakar ma Hajiya Muniba din kafin tace"To Aunty kikira Mallam Audu din yazo gida nan nikuma zanje inyima Bayin nan magana and Laure should be around too.......
Shafa kanta Hajiya Muniba tayi cikeda son Asma'un sannan tace"you're indeed a blessing to this family Dear", murmushi kawai tayi mata kafin tafice cikin sauri don zuwa tasamu su Hindatu cikin minti talatin Asma'u tatara duk wani evidence da take bukata sannan tace sujira zuwan Yarima ........
Almustapha kuwa yana idar da sallah ya koma bangarensu sede da mamakinshi yaga wani dattijo da he look very familiar dukda yakasa tuna Ina yataba ganin fuskarshi amma saibaice komai ba yayi wucewarsa ciki to ah parlourn ma Bayi sunkai shida ah yayinda Hajiya Muniba da Ummi suna zaune kan three seater suna hira abunsu gaisheda Hajiya Muniban yayi dukdama shibawani son matar yakeyiba sosai ansamai tayi fuska cikeda annuri kafin Bayin ma suka shiga gaidashi yawuce ciki abunsa abakin kofar dakinsa sukayi kicibis da Asma'u murmushi tasakar mai sannan tace"I've been waiting for you".......
da mamaki yace"to gani ae nazo"......
Kamo hannunshi tayi sadly don lokaci daya tatuna rabuwarda zasuyi after today kallon hannunsu dake sarke dana juna yayi kafin yadubeta faking smile tayi ahankali yayinda tadaga dayan hannunta tanuna mishi Bayin dake zaune sannan tace"they're here for you Yaya Imam,sune wanda suka bada shaida kan ka keta musu mutuncinsu but now they've regret it and they're willing to speak out,sunyi nadama Yaya,zasu fadi wanda yayi musu hakan yau and you'll be free from all those alligations"takarashe maganar idanunta cikeda kwalla at thesame time tana murmushi kafin tasake daga hannunta tanuna direction dinda Hajiya Muniba take"And Aunt, she's here to stand for the truth too, she's here to take revenge akan abunda akayima family dinta,tazone ta tona dadadden sirrin da babu wanda yasan dashi akan tsohon Galadima da Allah yayimashi rasuwa tareda iyalinshi, she's his very own Daughter batacikin gidan sanda gobaran yatashi and it was not an accident intentionally akayi, Magajiya was responsible for their death cikeda shock Almustapha yadubeta yana mamaki don gabadaya yarasa gane metake fada shidai ah iyasaninshi ancemasu tsohon Galadima da iyalinshi baki daya sun rasu sakamakon gobara dayatashi ah gidan cikin dare and babu wanda aka iya akayi saving, ahankali Asma'u na hawaye ta gyada mishi kai irin she's saying the truth dinnan sannan tashiga mammatsa hannunshi cikin nata ahankali tace"kaga wani Dattijo awaje?"........
Gyada mata kai yayi ahankali, murmushi tayi still hawayen nazuba"doesn't he look familiar?"......
Ahankali yace"yea,kaman nasan fuskarshi".......

Murmushi tayi tareda dan goge hawayenta sannan tace"Mallam Audu ne wanda aka hada bakidashi akayimaka sharri kan kasaci kaji he's also here to clear everything Yaya Imam,today you'll be save, you'll be free from all those alligations against you and I",tayi maganar tareda kallon cikin idanunshi muryarta na cracking tacigaba"I'll be free from this relationship and my family will never think of you as a bad person daga yau"... ...........

Lokaci guda yaji jikinshi yayi sanyi yayinda ahankali yacire hannunshi cikin nata yadan jinginu da ginin dake bayanshi tareda lumshe idanunshi"today is a very special day may be because with all this evidences Magajiya will be behind boss and shima zargin da mutane keyi mishi zaitafi and on top of that yau relationship din da is base on compromise will come to an end,yes from the very beginning yayi mata alkawari zai rabuda ita with full of confidence but as of now shikanshi besan miye decision dinshi ba,if he wins today,then he'll loose two great people that plays a very important roll to his life that's "Sulaiman and Asma'u",sabida yanasane da cewa Sulaiman was the one that raped those girls,he was very aware sabida alokacin yana wucewa yaji wasu dogaraye na maganar and beji aranshi they were lying tunda sarai yasan kowaye Sulaiman indai akan Mata ne he never said something that time sabida bayason hayaniya hakanan alokacin yariga yayi giving up ma happiness aruwarshi gabadaya but yanzu he has a 100% reason to live if not for his subjects but for his family members sede will be be able to leave without this two people? ......
Wannan shine tambayar dayayima kanshi batareda shikanshi yanada kwakwaran amsa ba,yana cikin wannan tunanin ne yaji wayarshi tayi kara ahankali yadubi screen din wayar number Dr Na'im ne yayi appearing jiki ah sanyaye yadaga, daga bakin kofa kuma su Asma'u sukaji anyi sallama juyawa Asma'u tayi ahankali arba tayi da figure din Talatu dake tsaye bakin kofa wani irin ajiyar zuciya Asmau tasaki kafin tashiga takawa don zuwa ga Talatun
............



Poor Sulaiman and Asma'u....
The more comments I get today,the sooner I type...

*Nayi alkawarin Two pages bansamu nacikaba*

Vote
Comment
Share!......
[3/23, 5:55 PM] >?p?: *GIDAN SARAUTA*


Written by *Zeeneert*

*Zeeneert*@wattpad...

*I dedicate this page to my Watpadians,thank you so much for all your supports*

*Not Edited so, avoid any typing errors please*....

*And your other page will be on the way insha Allah So,start with this*.....

*Page 50*....


Murmushi Talatu tasakar mata kafin tace"Ina wuni Gimbiya?"......
Batareda Asma'u ta amsa gaisuwar taba tashiga tattaba jikinta tana"Talatu are you alright,yakike,how was you journey nayi tunanin wani abu yafaru dake ne ganin baki dawo dawuri ba"........

Talatu Kara fadada murmushinta tayi kafin tace"Gimbiya nariga nadaukar Miki alkawari tun wancan lokacin kan cewa bazan taba dawowa ba harsainayi abunda yafitar dani daga masarautar nan Kuma alhamdulillah komi yatafi daidai",tsabar dadi Asma'u batasan sanda tarungumi Talatu ba aranta tana"ikon Allah kenan gashidai Talatu tadawo at the right time,dede lokacin da suke tsananin bukatarta",babu wata wata tafada mata halin da ake ciki itakuwa tace"Ina taredaku Gimbiya yau se inda karfi na yakare gurin fadan gaskiya koda kuwa hakan zai zamemin rugujewar farin ciki ah rayuwarta,kafin takaraso cikin parlourn ta tsuguna tareda gaida su Ummi kanta akasa ansawa sukayi fuskarshi blankly wanda itakanta takasa gane expression na fuskarsu............

Asma'u dake kallonsu duka tayi hanyar inda Almustaphan ke tsaye haryanzu ganin ya sauke wayar daga kunnenshi alama yagama making phone call din murmushi tasakar mishi kafin tace"alhamdulillah ma Talatu is back Yaya imam,she knows everything ita tana daya daga cikin masu yima Magajiya aiki and ita tahannun damanta ne,i've alot to tell you about her amma bayanzu ba tunda inada tabbacin suna jiranka by now",gyada mata Kai kawai yayi don shi gabadaya ma kanshi wani irin zafi yadauka lokaci guda,yarasa abunyi,yarasa wani mataki zai dauka ah yanzun gashi Dr Na'im yakirashi yace mishi suna ma Fada shi suke jira ...........
Ahankali yadubi Asma'u sannan yace I want to talk to Talatu and those slaves in private.......
Dukda tayi mamaki amma sebata cemashi komai ba cikin lumana tayimasu Talatu da bayin dake zaune magana kan Yarima nason zantawa dasu cikin sauri suka tashi sukayi inda

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login