Showing 201001 words to 204000 words out of 235422 words

Chapter 68 - GIDAN SARAUTA COMPLETE

Zeeneert   

06 Sep 2025

3476

baiboyemai komai ba cikeda mamaki Mai Martaba yace"Asma'un bata kwana ah gida ba kenan komi?".....
Gyadamai kai Sulaiman yayi,duban Almustapha yayi sannan yace kai batazo tasame ka ah hotel ba kenan?........
Kan Almustapha ah kasa yace"tazo Abba amma nida natashi dasafen nan banganta ba" .....

Ajiyar zuciya Mai Martaba yayi yana aiyana yaushe zasuji farin ciki ah rayuwarsu ne shida iyalinshi,da angama wannan problem din sewani ya bullo kuma,kafin yakarada I'll look for you all sede kunyi wauta dakukaje gidansu nemanta wanda dole hakan yatada hankalin iyayenta so anjima zankira su dakudin dakuma ita Zaliha din kowa inji daga bakinshi akumayi maganar ah gabansu suji inyaso se asan matakin daza ah daukan don wannan labarin naku bai isheni hujja ba harsai na hada danan dakuma can kafin musan matakin dazamu dauka ..........

To kawai suka ce mashi kafin suka tashi suka fice baki dayansu......
Kan kaceme batan Asma'u yagama karada masarautar bakidayanta har su Asiya dasukazo sunsamu labari don lokacin dasu Almustapha suka je gida tana bacci ita shiyasa ma batasan meya faruba hakanan Mommy ma bata fada mataba,gabadaya kowa ranshi ah jagule yake gakuma tashin hankali daya mamayesu nason sanin exact abunda yafaru dahar zaikai ga sa Asma'u barin gida batareda kowa yasani ba,wasuma cewa suke sace ta Zaliha tasa akayi shiyasa Yarima yasa aka kamata,kunsandai gutsuri tsoma irinna manyan gidaje haka..........

Almustapha kuwa tunda yashiga daki yakulle kanshi baisake fitowa ba seda yanma da Mai Martaba yasa ayi kiransa. kowa ya taru ah parlourn Mai Martaba,kama daga kan Ummi,Mom, Hajiya Muniba,Dad,sesu hamidatuuuuuuuuuuuu,Sumayya,Afiya da Amira duk sunanan haka bangaren gidansu Asma'un ma seda Mai Martaba yasa suka zosu duka with exception of yara kanana kawai........

Sekuma can gefe Zaliha ce ke zaune duktayi jina jina yau kadai sakamakon bugun datasha ah gidan horo,bude taron da addu'a akayi kafin Mai Martaba yayi gyaran murya sannan yadubi duka ahalin gurin yafara magana.......
"Nasan wannan taro da akayi yazo mana abazata gabakidayan mu donkuwa nikaina injiya iwarhaka akacemin zantara ku gabadaya kamar haka bazan yarda ba sabida hidindimun dasuka sha gabanmu,sede wani abun yazama dole sannan kuma abunda yafaru ayau din dukkannin wanda suke nan yashafesu wanda inada tabbacin daga safe zuwa yanzu wasunmu sunsamu labarin abunda yafaru da Asma'u to which kowa yadamu.......

Gyada kai dukkannin su sukayi kafin ya cigaba da magana kuma"bansan meya hada Zaliha da mijinta ba hakanan bansan meya hada Yarima da Asma'u ba se labari danasamu dasafen nan kan cewa dukkansu biyunnan sun hada hannu suna bugun ita zalihar",Mai Martaba yakarashe maganar yana nunasu da hannu kafin yacigaba da magana.........
I called them and nanne suke fadamin wani bayanin da yanzu zansa susake maimaitawa ah gabanku...........

Gyada Kai sukayi kafin kowa yamaida attention dinsa kan Sulaiman da Almustapha,sukuwa shiru sukayi kowannensu ya rasa wanene zai fara magana Dad ne yadubi Sulaiman yace Son meya faru? .....
Kallon Dad Sulaiman din yayi sannan yace"Dad jiya nadawo nasamu Zaliha tana waya wanda yanuna alaman kaman tana fada dawanda suke wayarne anma dana tambayeta seta nunamin cewa da yan gidan su take waya kuma ranta yabaci ne don sunki zuwa bikin sarautar Yaya harnayita rarrashinta inabata hakuri ashe duk karyane,ban ankaraba seda safen nan dana sake samunta tana waya nanne naji duk conversation din da takeyi dawanda take wayar",nan yafada musu yanda sukayi da'ita dakuma yanda yaje hotel yasamu Almustapha harsukazo sukayita neman Asma'u dukda Almustaphan bebashi full detail na abunda yafaru ba..............
Daganan Dad yadubi Zaliha yace"yanzun zakiyi magana ne kosai nasa ansake lillisaki?".......
Baki na rawa jiki na bari Zaliha tace...
"wallahi zanyi magana Dad",don ita kadai tasan wahalar datasha tsakanin safe zuwa yanzu kuma tabbas inbatayi maganar ba wahalar zata cigaba da sha gwanda ma tayin kilan ah sassauta mata.......
Ganin tayi shiru ne yasa Dad cewa"bazaki yi maganar bane ba kuma?".....
Hawaye na zuwa tace"Wallahi zanyi"......
"To munajinki cewar Dad din"......
Kanta ah kasa tashiga basu labarin duk makircin data hada dayanda tadinga shiga jikin Asma'u don tasamu tarabata da Almustapha dukdama tawurin Sumayya batasamu shiga ba amma tayi using wani weapon wato bayin nan wanda suma kuma basu dauki maganarta ba,salallami kowa ketayi ah parlourn tareda mamakin abunda tayi kafin daga karshe tanuna musu ai ita burin Magajiya ne takeson cikawa,wani tsawa Dad yamata sannan yace "kimin shiru, this's stupidity sannan karkiyarda ki sako maganar Magajiya anan nata lokacin yariga da shafe ah yanzu, selfishness dinkine wannan ba Magajiya ba daman can you intend to do it and you have not succeed kaman yanda Itama takasa succeeding wanda wannan kadai yakamata ace yazamo miki izinah amma dayake ke dakikiyace,son zuciya yarufe miki idanu duk baki ga ??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????wannan ba, yaude gaki ah dede inda yadace dake"....
Itadai Zaliha kuka takeyi babu kakkautawa tana suyi hakuri amma babu wanda yakulata sema duban Almustapha da Mai Martaba yayi sannan yace yafadi nashi part din labarin kuma,sunkuyar da kanshi yayi kasa sannan yace"is it that necessary Abba?"......
"Ah tunanina sunfadi duk abunda yakamata asani",don Almustapha bayason yin maganar komai don gani yakeyi abunda yafaru tsakaninshi da Asma'u wani sirri ne tsakaninsu da babu wanda yakeson yasani amma sai Mai Martaba yace"kayimana bayanin abunda yafaru joor only then zamusan meyasa Asma'u tabar gida"........
Gyadawa Mai Martaban kai yayi kafin yashiga yimasu bayani dukda baifito fili yafada ba amma dukkaninsu sungane abunda yafaru tunda yafada musu he was not in his right senses and ko'ita Zaliha din tafada ai tasa asamishi abunda zai gusar maida hankali acikin fresh milk dincan.........
Daga karshe Mai Martaba yace"Ina dai wancan Yar iskan bata shiga dakinda kake ba?".....

Kan Almustapha na kasa yace"she did not Abba, Asma'u came before her nibanmasan akwai wanda yakamata tazo gurina ba inba yau danaji ah bakinsu ba dana tashi da safe kuma banganta ba"......

Kowa shiru yayi ah parlourn suna mamakin abunda yafaru, Ummi kuwa harda kukanta donkuwa seyanzu tagane Mallam Hudu gaskiya yafada mata yau dasafe,ashede danta is pure and clean,ashedai danta baitaba kusantar zinaba,wani irin hamdala takeyima ubangiji aranta tareda tunanin meyafi wannan farin ciki?......
Meyafimata wannan dadi bayan damuwar data shiga ah tsakanin jiya da yau,she clearly knows that she should be the next person to speak out amma something is holding her back wanda shine dignity din Asma'u!....
Mutuncin Asma'u ah idanun Almustapha,she wants her Son to realize that Asma'u is the best thing he could ever ask for,tanason yagane irin sonda yake ma Asma'u hakanan tanason yasan wahalar da rayuwa zatayimasa batareda itaba wannan dalilan kadai yahanata furta abunda tasani ayanzu hakanan bata tunanin zata iya fadama kowa acikinsu kan tasan inda Asma'u take because all her plans will be ruined............
Ahankali tace"I'm sorry I've to lie to all of you don inkwato ma 'yata mutuncinta ah idon mijinta".........

Bayan labarin Almustapha kowa shiru yayi ah parlourn,dakyar Mai Martaba yayikarfin halin cewa atafi da Zaliha ah ajiyeta ah gidan yari harsai randa akaga Asma'u tukunnan zaisan matakin dazai dauka akanta,don koba komai she was once his Daughter in-law sannan mahaifin ta suna mutunci so bazaiso ya wulakanta taba but what he's certain of shine bazata bar masarautar nanba harsai anga Asma'u dukdama babu horon daza acigaba da yimata .......
Se bayan da aka fitar da'ita sannan yamaida hankalinshi kan kowa yace"kunji abubuwan da suka faru and inaba kowa hakuri abisa abunda yafaru wanda tunda Allah yariga da ya kadarta hakan zaifaru bamuda abunda zamuyi ayanzu se neman Asma'u dazamu shigayi sekuma mucigaba da addu'a Allah yabayyanata cikin gaggawa yakuma sa tana cikin koshin lafiya,maganar biki kuma zandaga shi harsai ranarda aka ganta.........
Daddy ne yatari bakinshi da sauri yace"baza ayi haka ba Mai Martaba, Asma'u is in a safer hands jikina yana bani hakan and I'm sure she left on her own so sabida ita baza afasa abunda akayi niyaba"........
Dad zaiyi magana Daddy yasake taran numfashin shi dacewa"she's my child Almustapha,i love her more than yadda kake tunani because Asma'u na daya daga cikin ya'yan danake jinsu har kasan zuciyata,sede me kamanta dunbin jama'an daka tara ne wanda wasunsu sunyi tattaki daga wurare daban daban don kawai su halar ci wannan taron sabida ganin kimar ka da darajarka kuma kawai rana tsaka se acemusu andaga biki,akan wani dalili?.....
Kanason kazama karamin mutum ah idanunsu ne komi,tonikam banason haka Abdulrahman kuma inada tabbacin 'yata ko ah ina take yanzu bazata so hakan ba,acigaba da biki yanda aka tsarashi insha Allah Itama za asameta nan bada jimawa ba itakuma Zaliha data cucesu Allah zaisaka musu basai anyi mata wani horo ba tajeta duniya ma kadai ta isheta nasha da na wanka, Allah yasa mufi karfin zukatan mu..........
Amin duka yan parlourn suka amsa da,yayinda Mai Martaba yayima Daddyn godiya don yasan tabbas maganarshi gaskiyar ce shima yayi wannan tunanin amma yazaiyi, Mubaraq da Aliyu kam kasa cewa komai sukayi don wallahi da anbarsu sesun kakkarya Zaliha yaudinnan kawai controlling zukatansu sukayita yi,Ummi godiya tayima Allah da Daddy yayi solving matsalarta don Itama bazataso ace andaga bikiba bayan kuma ita tanada yanda za ayi ace za acigaba da preparations............

Ummin Asma'u kuwa shiru tayi gabadaya damuwarta bewuce Ina yarta takeba,dakuma wani hali take ciki yanzun,haka aka rufe taron da addu'a su Almustapha suka shiga gari neman Asma'u tareda su Aliyu don event din ranar kan fasata akayi amma har shadayan dare babu wani labari daga karshe suka ce washegari zasukai report gidan radio koda sukaje gida suna fadama Daddy hanasu yayi,yayita masu Mubaraq fada yana shibayason irin haka subari in anyi sati Asma'un bata dawoba se adauki wannan matakin amma shi jikinshi yanabashi lafiyanta kalau and he's sure dakanta ta gujesu,miyasa bata taho gida ba tayi wani gurin bayan batada inda yafisu din that means she needs privacy and he's sure bazataje inda bai dace ba,haka babu yanda suka iya sukayi shiru da zancen. Ummi kuwa bakaramin baci ranta yakeyi ba intaji yanda Daddy baiwani nuna damuwarsa akan al amarin Asma'un ba..........

Ummin Almustapha kuwa ganin yanda taga fuskar Ummin Asma'u dazu yasa hankalinta yakasa kwanciya harsaida takirata tafada mata cewa Asma'u nanan lafiyanta kalau, takwantar da hankalinta and please karta fada makowa tanada wani kudirin dayasa taki fada dinne, Ummi farin ciki kamar tayi yaya wanda har hakan yasa tamanta fulakun fillancinta tace don Allah Khairiya kikaini inganta gobe,I want to know how she's"......
Murmushi Ummi tayi itama mahaifiyace she knows how it feels to be away from your child most especially ah irin wannan condition din and itama tanada tabbacin babu abunda Asma'un tafi bukata ayanzu daya wuce warmness din mahaifiyar ta don haka tace mata gobe zatazo hargida tadauketa sujesu, godiya Ummi tayi Mata.....
Aikuwa washegari da rana sukajesu, Asma'un naganin Ummi da gudu tazo ta rungunmeta tareda sakin kuka,Itama Ummin kasa holding tears dinta tayi haka suka dinga kukan tare kafin daga baya Ummin tayita mata wa'azi tareda nunamata ta kula da kanta and komai na duniyarnan inkaga yafaru dakai to mukaddari ne anan Ummi tafadama yarta komai don batason Asma'u tayi holding grudges against mijinta bare harta dinga mashi kallon mutumin dabashi da kirki,wani sabon kukan Asma'u tasaki tana mamakin mutanen duniya ashedai Zaliha bata shiryu ba ashedai tanata stabbing nata behind her back without she knowing ne.....
Lallai Zaliha makirace and takoya mata darasi na yanda zatana zama da mutane yanzu,ashedai su Sumayya da Afiya sonta sukeyi dasuketa nuna mata aibun Zaliha itakuma takasa gani. Ranar Asma'u tayi kukan bakin ciki dana farin ciki hakanan takejin tanason kallon mijinta tabashi hakurin zarginshi datayi, gakuma kewar shi datake ji wanda ko adadinma haushin shine yakesata danne sonshi datakeyi din bare har azo ga maganar irin missing nashi datayi,sede mi tasan babu inda zataje ah yanzu and she cannot contact him kamar yanda Ummi tahanata kiran kowa tunda takawota gida and moreover tanada tabbacin Ummi tasan komai and tafita sanin maiya dace shiyasa bata dauketa tamaidata ba sannan Itadin me biyayyace bazata taba going against uwar mijinta ba. Su Ummin basu tafi ba se kusan maghrib hakanan surukartata seda tasake jaddada matada karta fadama kowa inda take don Allah....

To tace mata kafin sukayi sallama cikeda kewarsu,komawa tayi dakin takwanta tareda lumshe idanunta hakanan tana tuno some of the best moments datayi spending with him batasan sanda tafurta"my love for you knows no bound Mr Taciturn",sekuma ta lumshe idanunta ahankali tanajin hawaye nabin kuncinta wanda itakanta batasan na mene ne ba...........
Shikenan za ayi nadin sarautarshi batanan,fatan ta baiwuce ace shima yana kewarta kamar yanda take kewanshi ayanzu ba.......
&&&
Yau asabar kuma yaune Nadin sarauta dakuma daurin auren Ummi da Abba sekuma na Sumayya da Sulaiman....
Tun safe Sulaiman keta kai kawo zuwa dakin Asma'u kan yashirya baki na tambayarshi don Almustapha can yatare yace kada kowa ya yarda ya wargaza dakinshi,abarshi yanda akayi decorating dinshi nothing should be changed harsai wanda tayi shi tadawo tasamo shi yanda tabarshi,dakin Asma'u yake kwana dayin komai nashi daukan kayanshi kadai kekaishi can dakin, gabadaya ya rame yayi wani iri damuwa tayi mishi yawa.............

Yanzuma sake dawowa Sulaiman din yayi amma still Yayan nashi ko wanka baiyiba, Sulaiman kaman zaiyi kuka yace Yaya Almustapha yazanyi dakaine don Allah kasan kuwa yanda jama'a keta tambayarka gashi yanzuma nemanka akeyi ah fada ninama rasa mai zance musu wallahi,kallonshi Almustapha yayi kafin yace"how do you expect me to celebrate when she's not with me?"......
"Tayaya za'ayi nadin sarautana bayan wanda tabani courage harna kawo wannan stage din bata taredani", Almustapha yakarashe maganar idanunshi sun canza launi zuwa ja kallon Sulaiman din yakumayi sannan yace anya kunyi mana adalci dabaku daga bikin nanba?......
Anya kunyima zuciyoyinmu adalci,nibanason sarautar ma Sulaiman taya..ya ma za..n I..y .a sarautar bata taredani?", yayima Sulaiman tambayar muryarshi na cracking tareda kuma kallon cikin idanunshi,cikeda tausayin shi Sulaiman ya tsuguna gabanshi tareda daura hanneyanshi akan cinyarshi yama rasa maizaicema Yayan nashi dakyar ya'iya composing kanshi yace"I'm sorry, we're sorry Yaya Almustapha insha Allah everything will be alright".........
cikeda tsawa yace"how can it be alright when she's not here Sulaiman!".....
"Kamasan menakeji araina kuwa?", Almustapha yakarashe maganar yana sa hannu ah kirjinshi,jijiga mishi kai Sulaiman yayi alamar baisaniba.....
Ahankali Almustapha yace"loneliness Sulaiman,I'm feeling lonely, I'm feeling as if some part of me is missing,bansan menene nake ji gameda Asma'u ba but it just hurts alot,it really kills me from within",yakarashe maganar wannan karan siririyar hawaye na slipping ah cheeks dinsa because duk yanda yaso yayi controlling hawayen abun ya faskara ..........
Rungumeshi Sulaiman yayi shima yana kukan tareda cewa"it's love Yaya Almustapha, that's how it feels"............
Lumshe idanu Almustapha yayi yayinda yanajin bugun kirjinshi na karuwa kafin ahankali yace"then if this's how it feels like to love someone,toh I love Asma'u,I love her so very much da bazan iya misalta maka ba".............
Tapping bayan shi Sulaiman yayi sannan yace"I know Yaya and I'm happy that you realize it now sede inason kasani ahko ina Asma'u take bazataji dadin ganinka haka ba sabida Itama tana sonka so don Allah kashirya anajiranka babu dadi antara jama'a ace kai kadai ke bada matsala,ko kanason mutuncin Abba yazube ah idanun mutane ne?"......

Jijjiga kai Almustapha yayi kaman wani karamin yaro sekuma sukaji anyi knocking kofar dakin,budewa sukayi da mamakinsu sukaga Daddy da Dad ne,wara idanu Daddy yayi sannan yace bakayi wanka ba?".....
Cikeda kunyar mutumiin Almustapha yasauke kanshi kasa yanacewa yanzu zanshiga,fada Dad yashigayi inda Daddy yace yabishi ahankali haka suka tasa Almustapha agaba yashiga wanka suna zaune suna jiranshi kafin suka sa Sulaiman yadauko kayan dazai saka wanda tun kan aware kayan nasan bakaramin aiki akayi mataba............


*Innasamu time I'll post tomorrow insha Allah inkuma ban samuba se cikin sati*.......

Kucigaba da hakuri dani please

Vote
Comment
Share!
[3/23, 6:09 PM] >?p?: =?Q? *GIDAN SARAUTA* =?Q?=?Q?

Written by *Zeeneert*=؞?

*Zeeneert*@ Wattpad!....

*Page 69~70*....

Su suka taimaka mishi yashirya cikin kayan sarautarshi wanda golden colour ce tasha aiki tako ina,takalmishin ma kadai abun kallone,karkuso kuga kyau da haibar da Almustapha yakara gawani girma da kwarjini daya kara lokaci guda,everything fits him so perfectly sede smiley face dinnnan ne babu because kallo daya zakayi masa kagane cewa wani abuna matukar damunshi. Tunda suka fito daga sashin nasu gaisawa yake da mutane wasuma sede yadaga musu hannu kawai, ko'ina amasarautar cike take makil wanda hakan bakaramin mamaki yabashi ba wai ahanka ma awajen masarautar akayi parking motoci,ga flashes na cameras da videos dake ta yawo akanshi kowa so yake yadaukeshi tunkan ma afara program din ahaka har ya karasa Fadan yagaida mutanen Fada dakuma baki sarakuna dake zaune agurin wanda duk attention dinsu nakanshi.............
Daurin auren akafarayi kafin akadawo kan nadin sarautar........
Asma'u nazaune ah parlour tareda Rukayya suna kallon komai live hakanan tana ganin yanda ake nada mishi rawanin crown prince wanda tasani tabbas yanzu wani nauyi ne babba yahau kanshi wanda tanayi mashi fatan alkhairi aciki and one look tayi ma fuskarshi taga damuwa tsantsa ah tattaredashi sede no matter what he looks handsome as always haka kuma taji wani kaunarshi nakara shiganta bangaren Almustapha kuwa har hawaye seda yayi jin irin nauyayyakin da aka daura mishi gakuma alkawararruka da'akasa yadauka batareda ya shirya ba wanda yagani da idanunshi kuma yasani shuwagabanni da dama sukan dauki alkawarin cewa zasuyi abunda yadace insuka hau karagar mulki batareda kuma sun cika alkawarin ba insun samu dama sabida son zuciya dakuma son abun duniya yana rufe musu idanunsu,shidai fatanshi bewuce Allah yabashi ikon cinye wannan jabarawarba, yakuma bashi ikon yin adalci tsakanin mutanenshi dakuma Allah yasa yafi karfin zuciyanshi because yasani tabbas, it's not going to be an easy task..................

Haka akayi nadin sarautar akan idanun Asma'u konan danan bata motsaba wani abun intagani tayi dariya wani kuma tayi hawaye hakanan tanaji tana kewan mutanen masarautar baki daya amma yazatayi?,biki yayi biki don kuwa acikin garin Zaria babu inda ba'asan ana biki ah masarautar ba don ko'ina acike yake,anci ansha ankuma yi hawan doki ga kuma kidan algeta se tashi yakeyi takoina biki akeyi.......

Daman ah daren ranar su Sulaiman sukayi niyar yin dinner amma dayake Asma'u tazo ta bata gabadaya se Sulaiman yaji event dinma yafita aranshi kwata kwata,gashi mostly abokananshi ne sukayi organizing abubuwan shikuma yakasa fada musu sunfasa seda Almustapha yadubi yanayinshi yake tambayarshi shine yafada mishi nan yace mishi suyi event dinsu,sunriga dasunyi organizing abu to miye anfanin fasawan kuma?......

Sulaiman yaso yi mashi taurin kai amma Almustapha yanace wannan dalilin yasashi yarda da hakan, Sumayya bakaramin kyau tayiba ga kayan da akamata bakaramin fitting dinta yayiba sewani sheki takeyi da kamshi na daban ahaka har motar daukan amarya zuwa gurin event yazo,kawaye sunjima da tafiya already su Afiya ne suka rage tare da'ita wanda sudinne suka kawo ta jikin haddadiyar motar aka bude mata tashiga kamshin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login