Showing 129001 words to 132000 words out of 235422 words

Chapter 44 - GIDAN SARAUTA COMPLETE

Zeeneert   

06 Sep 2025

3503

alqur'anin yaje ya ajiyeshi ah ma ajiyinsa sannan yazo yashiga tashinta ahankali yau baccin nata baiyi nauyi ba shiyasa koda yakira sunanta akaro na uku tabude lumsassun idanunta tadora akanshi.......
Cikin cool voice dinsa yace..
"kitashi kikoma kan gado you might get sick by sleeping on the floor"......
Sa hannu tayi tadan wartsake idanunta yayinda hakanan tadinga jin zuciyar ta na dukan uku uku dakyar tadinga furta "innalillahi wainna ilaihir rajiun",aranta don kallonshi datayi setake jin maganganun Zaliha da Magajiya suna dawo mata fillah fillah.......
Hannunshi yasaka dede fuskarta yana waving mata ganin yanda tayi shiru tana kallonshi ne yasashi cewa"are you okay?".....
Dakyar ta'iya gyada masa kai tareda faking smile shima mayar mata yayi sannan yace taje takwanta kan gado babu musu tatashi takoma kan gadon ta kwanta tareda lullube jikinta yajima tsaye kanta batareda ya motsa ba itakuwa baccin nacinta daman shiyasama koda takwanta batabi takanshiba takoma bacci abunta ganin baccin nata kaman yayi nisa yasashi karasawa bakin bed din tareda gyara mata hulan kanta hakanan seyaji yanason yasake yimata irin na jiya"the way he kissed her forehead",don haka seya sunkuya calmly kafin yadaura lips dinshi akan soft goshinta tareda lumshe idanunshi,cikin bacci taji ana tabata ga numfashin mutum da takeji akanta hakan yasata saurin bude idanunta arba tayi da nashi idanun donshima yadago kenan cikin sauri yatashi tsaye kamar marar gaskiya haka Itama tajuya kanta zuwa dayan side din batareda yasake dubanta ba it's just so embarrassing yarasa ta'ina ma zai kare kanshi dakyar yayi bacci ranar haka Asma'u ma don tunane tunane tadingayi she just cannot believe Almustapha yayi kissing forehead dinta to inma yayi dawani niya shine nata tunanin because takasa banbancewa shin wani progress ne ah relationship dinsu ko duk saboda he's being nice to her ne kafin tatafi.............

***
Washegari as usual Asma'u sukayi morning chores dinsu kafin tayi wanka tayi shirinta cikin hadaddiyar atamfarta don bata manta zuwa gun Mai Martaba datayi alkawarin zataje ba yau din dukdama wata zuciyar nacemata tasamu Almustapha first dukda tafi tunanin zai iya cewa miyasa ta shiga abunda ba nata ba itakuma Allah yagani bazata bari yara su wahala ba daga laifi kadan se ace za akaisu gidan yari memakon ayi masu sulhu ah tsakaninsu..........

Duban mirror tayi tasaka kwalli tareda shafa wet lips ah Dan karamin pink lips dinta ta yafa gyalenta sannan tasaka flat shoe dinta tafice harzatayi hanyar fita seta ce ba ta duba shi don yauma ba'ita takaimai breakfast nashiba hakanan setakejin nauyinshi na abunda yafaru jiyan.......
Knocking kofar dakin tayi as usual amma be amsa ba hakan yasa tabude kofar tashige abunta still yana kwance abunshi betashi ba duban wristwatch din hannunta tayi har 7 minutes to 10:00am mamakine yakamata basatan miyasa ba kwanannan Almustapha bayason tashi dawuri mostly ma seta shigo ne take tashin shi ko ya tashi"is anything bothering him,kokuma aikine yakemai yawa", wannan shine tmbayar datakeyima kanta ahankali takarasa bakin gadon tareda kiran sunanshi cikin cool voice dinta"Yaya Imam?"....
aikuwa yabude lumsassun idanun sa dake dauke da bacci haryanzu yadaura kanta ganin kallon dayakemata ne yasata tunawa da jiya cikin sauri tadauke kanta tareda tashi tsaye"Ina kwana?".....

Be kulata ba sema addu'an tashi daga bacci daya sabayi aranshi kullum yayi yau dinma sannan yatashi yazauna yana kallonta tanata wasa da fingers dinta ganin baida niyan kulata ne yasa tace...
"kayi wanka kaxo kayi breakfast I want to talk to you about something",tana gama fadin haka tafice abunta hakanan taji gwanda tafara magana dashi kafin taje gun Mai Martaba din.......
Cikin mintuna arba'in yagama shirinshi cikin kananun kaya dasuka amshe shi koda tadawo samunshi tayi yana breakfast don haka tazauna kan sofa tana satan kallonshi itadai Allah yagani tafison ganinshi cikin manyan kaya sunfiyimasa kyau dakuma kara masa wani irin haiba dukdama kananan kayan ma ba baya ba jitayi yace "maganar me zamuyi,I'm done", yakarashe maganar yana nuna mata plate din abincin da hannunshi.....
Gyadamai kai tayi kafin tafara mai bayanin abunda yafaru jiya dukda bata cemishi Zaliha ta maretaba hakanan bata nuna mishi sunyi wani argument akanshi ba don gani take wannan din baishafeshi ba ita yashafa karkumanta duk maganarnan avoiding hada Ido dashi tadingayi yana lurada ita amma seyace"it's Zaliha's responsibility miyasa zaki shiga,ko ita tana shiga naki hurumin?"............
Cikin sauri tace dajimawa fa ankawomin kararta kan tana bullying Bayi akan laifin dabai taka kara ya karya ba amma senayi shiru tunda bantaba gani ba kuma aganina ba hurumina baneba sede wanda nagani da'ido na gaskiya ba akyataba indai haka akeyi masu hukunci dawanda yayi laifi dawanda baiyi ba duk se ahada ace za aci zaklinsu it's not fair gaskiya......
Yanda take maganar ranta abace kamar wanda ita akayimawa yasashi sakin murmushi aranshi yana"dorama kai damuwar da ba tata ba",kafin afili yace"I'll look into it basai kinsamu Mai Martaba ba".....
Gyada mishi kai tayi cikeda gamsuwa kafin takarasa tadauki tray din abincin batareda ta kalleshi ba tafice shima baijima ah dakinba yafito,ah dakinta yasameta cemata yayi"kifito muje to".....
Batareda ta juyoba tace"Ina?".....
Ganin kamar silly question tayi masa yasashi juyawa yayi tafiyarsa dasauri tabiyo bayanshi ahaka harsuka isa gidan yari din tundaga nesa Sarkin gidan yari yahango Almustapha wannan dalilin yasashi tahowa cikin sauri har jikinsa na bari.....

"Yarima ina kwana?".....
"Lafiya",cewar Almustapha kafin yace akwai Bayin da sukenan tun shekaranjiya so nake kafito min dasu.......
Cikeda tashin hankali Sarkin gidan yari yace"yanzunnan Magajiya ta aiko ayi masu hukunci kasan laifin sata aka kamasu da duka".......
Wani kallo Almustapha yayima Sarkin gidan yari wanda babu shiri yajuya don aiwatar da abunda Almustapha din yace ko minti biyar ba ayiba segashi sun fito dasu su Safara'u duk jikinsu yayi jina jina da jini tsabar dukan dasuka sha cikeda tausayi Asma'u ke kallon su harsuka karaso inda suke.....

Ran Almustapha abace yace"waye yayimusu wannan danyen aikin?"..
Bakin Sarkin gidan yari na rawa yace"sata sukayi Yarima".....
Wannan karan har huci Almustapha keyi"Kai kakama su sunyi satan?"....
Cikin sauri yagirgiza kansa sannan fuskar Almustapha babu wasa yace"waye yayi musu wannan abun, I'm asking you for the last time?"...
Jiki na bari Sarkin gidan yari yace.....
"Gimbiya Zaliha ce tayi masu wasu raunukan tun jiya seyanzu da Magajiya taturo tace ayi musu bulala ashirin ashirin nanda kwana uku inbasu fadi gaskiya ba ah guntule hannayensu su duka"........
"Kaje ka kiramin Zaliha din"......
Babu musu Sarkin gidan yari yawuce don aiwatar da abunda akasakashi Asma'u duban Almustapha tayi dayaketa huci tace kazauna mana tayi maganar tana nuna masa wasu kujeru dake can gefe.......
Kokulata baiyi ba because bayajin yana mood din yin magana ma ahaka har Zaliha tazo tana ta wani kumburi na akan miyasa Yarima zai kirata ah wannan lokacin bayan lokacin hutun ta ne,what does he think of himself ma tukunnan donda cewama tayi bazatazo ba amma Magajiya tace taje suga miye zaice.........

Almustapha dake tsaye gefen Asma'u ko kallon Zalihan baiyiba bare yasan da existence dinta agurin Asma'u kuwa ganin isowan Zaliha gurin setasa hannunta cikin na Almustapha tayi interwining dinsu guri daya,shi kuwa hakan datayi seyaji wani irin comfort dabai taba jiba lokaci guda hakanan babu shiri yajuyo yakalleta lallausar murmushinta ta sakar mai kafin tace...
"Zaliha is here".....

Cikin cool voice dinsa yace"I know", yakarashe maganar tareda unlocking phone dinshi yafara dube dube........
Ganin haka Asma'u se taja bakinta tayi shiru donta san hali yanzu seya fada mata badadi,Zaliha kuwa gabadaya takaici ya cikata ganin yanda Asma'u da Almustapha ke kallon juna harma Smilling din da Asma'u keyi mai and what hurts her more shine data tuna Salma cemasu tayi baswa shiri kwata kwata amma ganin datayi masu yanzu yasata fara feeling cewa they've some deep connection,a very deep connection!ganin intacigaba da kallonsu bakin ciki zai iya hallakata yasatacewa"Yarima you called for me?"...
Bai kalleta ba barema yanuna yasan tana magana Asma'u ne tadanyi pinching hannunshi kafin in a whisper tace "Yaya Imam?".....
Dauke kanshi yayi daga kan phone dinshi yadubeta alamar yanason jin meyasa takira sunanshi turo baki tayi ahankali sannan tace...
"anayi maka magana"....
Da kamar bazaiyi magana ba can kuma seyadubi Asma'un sannan yace"ask the girls to repeat abunda yafaru the other day"......
Girgiza kai kawai tayi tareda sakin murmushi kafin tadubi Halima cikeda tausayawa tace"meya hadaku da Safara'u Halima?"......
Halima da take idanunta suka canza launi tafara magana...
"Gimbiya nida Safara'u mukanyi aiki ah bangaren Galadima ne ni inayima uwargidansa aiki se ita Safara'u ah amaryar to dai kinsan abunda yafaru da Galadima gabaki dayan mu Bayi semuke ganin in an sake shi ana iya saukeshi daga position din da yake wannan dalilin yasa wasunmu ke tsoron kada amaida su aiki kitchen kokuma gurin wankau sabida shine cheapest aiki ah gidannan to wannan dalilin yasa ah irin wannan lokacin bayi kanyi dauke dauke kama daga kan gwal,kudi ko kaya tonidai ah gaskiya banida wannan ra'ayin sabida uwar dakina tsakani da Allah muke tare da'ita hakanan sabida abun karaya ya samesu bazan taba juya mata baya ba to koda suke maganar hada baki zasuyi dauke dauke ah tsakaninsu wa'azi nayita yimasu amma ko ajikinsu hakan yasa nace tonidai karsu taba na uwar dakina inbahaka ba zan tona musu asiri duban Asma'u Halima tayi kafin tace"dukkansu babu wanda yayi tunanin Satan kayan uwardakina sabida kashedin danayi masu amma ita Safara'u dake batada godiyar Allah shine ta lallabo tazo tasaci dankunnayen Uwar dakina kuma inda Allah yatoni asirinta Ina wankin bandakin uwardakina tashigo tayi satan todanazo na tona mata asiri shine tadunga musu wai itabata dauka ba bayan wallahi da idanuna naganta bansan ya akayi tamaida abun kaina ba donkoda akazo bincike cikin kayana akasamu sarkokin wannan dalilin yasa uwardakina ta zazzageni sannan takoreni tace bani ba ita kuma wallahi ni bani bace Gimbiya,kiyarda dani don Allah", Halima takarashe maganar tana kuka me tsuma zuciyar daka ganta zakaga iyakar gaskiyar ta take fada............
Cikeda damuwa Asma'u tace kin tabbatar abunda yafaru kenan,gyada Kai tayi ahankali kafin Asma'u tace itakuma rukayya meya kawota cikin zancen nan?......
Cikin sauri Halima tace itace taga sanda Safara'u tasa gwal din cikin kayana dataga zaayimin horo shine tazo tafada kinga Itama yin hakan datayi besa ta tsiraba,"ya akayi kikasan Safara'u ne tadauki yan kunnen ba Halima ba", Asma'u tajefa ma Rukayya tambaya kai tsaye sunkuyar dakai Rukayya tayi kafin tafara magana cikin sanyi.......
"Gimbiya dakinmu daya da Halima ranar laraba dayanma bayan ance tayi sata ance za azo bincike da daddare nabar bangarenku zanje canza kaya naganta tana sawa cikin kayan Halima shiyasa nabada shaida daga baya"......

Ajiyar zuciya Asmau tayi kafin tadubi Safara'u da duk ta rude lokaci guda da alama bata da gaskiya zare mata idanu Asma'u tayi"kinyi sata ko bakiyi ba?"....
Muryana cracking tace"nifa ba...bu a..bunda nayi"........

Almustapha dake danne danne cikin wayarshi haryanzu dukdama rabin attention dinshi nakansu yayi locking phone din tareda sawa cikin aljihun wandonshi kallo daya yayima Safara'u wanda yasata sakin fitsari ah wando bakaramin kwarjini yamataba lokaci guda gawani tsoronshi daya lullube ta cikin calm voice dinsa yace...
"Zaki fadamin waye yayi satan ne ko saina sa an guntule miki hannu tukunnan?".......
Baki na rawa tadaga hannunta sama alamar roko...
"Don Allah Yarima kayi hakuri,wallahi bazan sake ba,sharrin shedan ne Allah bazan sake ba",Safara'u keta magiya lokaci guda.....
Daga Asma'u harsu Zaliha bakaramin mamaki sukeyi ba na ganin yanda tayi confessing dawuri,Almustapha kuwa jin Magiyanta nanema samasa ciwon kai yace"apologize to them"......
Baki narawa tace"eh?",don bata gane meyace ba dariya Asma'u tayi kafin tace"cewa yayi kibama su Halima hakuri".....
Jikin na bari Safara'u ta zube gaban su rukayya tana"kuyi hakuri don Allah kuyafemin,kuyimin rai dan Allah wallahi zanje infadama uwardakin ki nina dauka bakeba Rukayya"......
Rukayya da Halima cewa sukayi sun yafe mata,godiya tadinga yimasu yayinda Almustapha yace"inkika yarda kikasake daukan abunda ba naqiba I'll make sure I cut off your neck with my very own hands"......
Cikin kuka Safara'u tace"wallahi nayarda Yarima, Allah nayarda nagode nagode sosai", takarashe maganar dukda batagane karashen maganar ba ammadai tanada tabbacin ko ah mafarki akace tasake sata bazata sakeyiba.duban Sarkin gidan yari yayi kafin yace "kakaita cell ta kwana for today that's her punshment na involving wasu cikin abunda ba laifinsu bane ba and make sure you release her early morning tomorrow"......
Jiki na bari Sarkin gidan yari yace to yallabai harya juya zai aiwatar da abunda aka sakashi yaji Almustaphan yace....
"yauwa daga yau banason inji batun wani yayanke hukunci akan Bayi if they've any problem they should meet me personally katara su kayimasu wannan bayanin it's my order as the crown prince"........
Yana karasa fadin haka yayi gaba abunsa Asma'u ma taimakawa Rukayya tayi suka bi bayan Almustapha din bayan tasa wata baiwar tatafi da Halima bangaren Bayi sannan tace ta taimaka mata ta duma jikinta da ruwan zafi anjima zatazo tadubata dakanta.....
Zaliha kuwa dake tsaye kamar gunki tabisu da kallo tana hucin bakin ciki aranta tana"who the hell does he think of himself,yakirata amma ko kallon inda take baiyiba ba tsabar wulakanci and on top of that yabudi baki yace yasaukar da'ita ah post dinma bazai iyaba sedai yabada order,lallaima Almustapha dinnan be Isa ba inyanaji da kanshi itamafa *Yar Gidan sarautarnan ce* sarautar ma badaga sama ta tsince taba kamarshi ita Sarautar ma ah jininta yake hakanan acikin sarautar tatashi sabida haka be Isa yamata gadaraba,haka tayi bangaren Magajiya tanata huci ita kadai tundaga bakin kofar dakin Magajiya tahangonta cikin sauri tataso tana"meya faru yanaga kinata zufa ke kadai?".........

Zaliha batasan sanda tasaki kukan takaiciba don bakaramin bata mata rai Almustapha yayiba,harya kirata amma ko kallo bata isheshi ba,ae ko kashi tayi ajikinta sehaka..........
Magajiya data matsu taji maiya faru tace"kiyimin bayani mana zaliha?"...... Zaliha na kuka takwashema Magajiya dukyanda akayi ah zabure Magajiya tatashi tana"Don ubanshi be isaba wallahi ko uwarsa tayi kadan bare shi",Jan hannun Zaliha tayi tana"muje gurin Mai Martaban aishi yabaki aikin bashiba sabida haka bashida right din cewa bazakiyi ba"....
Haka suka kwasa sukayi bangaren Mai Martaba baya dakinshi ma amma don jaraba Magajiya tasa aka kirawoshi daga fada cikin mintuna kalilan yakaraso cikeda damuwar ganin Zaliha na kuka yace"meyake faruwa newai?"....


*Better late d than never, insha Allah I'll post two long pages tomorrow*.....
I'll make it up for you guys.....
Sorry for everything.....




Vote
Comment
Share
[3/23, 5:54 PM] >?p?: *GIDAN SARAUTA*



Written by *Zeeneert*

*Zeeneert*@wattpad....

*Page 49*


"Itada wayene wai,why is she crying", Mai Martaba yadinga jero tambayoyi donson jin dalilin kukan Zaliha din..........
Magajiya dake gefe tana rikeda qugu tace"waye kuwa inba tsinannen Dankan nanba"......
Da mamaki Mai Martaba yace"tsinannen Dana kuma",don bakaramin girgiza shi word din datayi using yayiba.........
Batareda tadamu da reaction din fuskarsa ba tadubi Zaliha cikin tsawa"ba kuka zaki tsaya yimasaba bayani zakiyimasa na abunda yafaru"......
Zaliha dake kuka harda na munafurci aciki tashiga goge kwallarta in a very calm voice mai Martaba yace...
"why are you crying Daughter,feel free kifada min kinji".......
Gyada masa kai tayi ahankali kafin tashiga yimasa bayanin yanda sukayi da Almustapha dukdama taboye nata laifuffukan jiki ah sanyaye Mai Martaba yasa aje ah kira masa Almustapha ba ajimaba segashi yazoshi barka da rana yayima Mai Martaba kafin yace"gani Abba"......

Batareda Mai Martaba ya ansa Almustaphan ba yadubi Zaliha yace"Mai maita abunda kika fada min recently".....
Bakintane yafara rawa dakyar ta'iya daure wa tasake fadan abunda tafada dazun Almustapha yasha mamakin yanda tasharara karya dubanshi Mai Martaba yayi yana"Haka akayi?"......
Kan Almustapha na kasa yace"ba haka bane ba Abba,Sarkin gidan Yari yana gurin inshi yafada maka nasn zaka yarda dani", babu musu aka aika kiran Sarkin gidan yari kafin Mai Martaban yace"meya hada Zaliha da Yarima,kafada min tsakaninka da Allah"......
Jikina bari Sarkin gidan yari yashiga fadin abunda yafaru batareda yaboye komai ba because ayanzu bazai iyayima Almustapha sharri ba koda kuwa ranshi yanaso.........
Magajiya da bakinta ke sake cikeda mamakin Sarkin gidan yarin tace..."oh lallai hada baki kukayi ko?",don bata taba tsanmanin Sarkin gidan yari bazai goya mata bayaba........
Cewa yayi...
"Magajiya kema kinsan gaskiya nike fadi ae sede kiki Allah kiboye gaskiya ba".....
Wutsiya tayi mashi tareda niyan tashi takai masa maka Mai Martaba ne ya daka mata tsawa cikeda mamakin wai ita zata iya daga hannu tace zata bugi Sarkin gidan yari,dattijon mutum godai godai dashi......
"Baki da hankaline Magajiya,mekike shirin yi?".....
Cikeda huci tace"abunda yadace dashi harni zai fadama magana don ubansa".....

Shidai Almustapha yana zaune kansa ah kasa se murmushi yakeyi, itakuwa se balbali take itakadai yayinda Zaliha tacigaba da kuka tana sharri Sarkin gidan yari da Yarima ke shirin yimata ..........
Dakatar dasu Mai Martaba yayi rai bace sannan yadubi Magajiya yana"tukunnan ke miye naki acikima in the first place?"......
Magajiya na huci tace"oh tambayatama kakeyi miye bawa aciki Abdulrahman,kama
nta waye Zaliha agareni?",tayi maganar cikin tsawa hararanta Mai Martaba yayi sannan yace"nalura kinfara samun tabin kwakwalwa, inkina Jin Zaliha surukarki ce to nima haka besides bakida right din dazanyi magana kice zaki mayarmin Indai kinsan mutuncin aure barekuma azo ga batun matsayina sabida haka kitashi kifita kibani guri tunkafin raina yabaci yanzunnan", Mai Martaba yakarashe maganar tareda nuna mata kofar fita gabadaya yarasa meyashiga kan matarnan kwanan nan .....
Tana shirin magana yadaka mata wani uban tsawa wanda ba'ita kadai ta girgiza ba harsu Almustapha dake gurin seda suka razana babu shiri tafice tana kunkuni itakadai.........

Seda tabacemai dagani sannan yadawo da hankalinsa kan Zaliha dake kukan munafurci yace..
"are you still going to hide the truth ko zaki fadamin gaskiya?".........
Cikin kuka Zaliha tace"kayi hakuri Abba".........
Ajiyar zuciya yayi sannan yace"I trust you,I thought you're sensible shiyasa nabaki wannan matsayin but today you prove me wrong Zaliha.tayaya zaki hukunta wanda baisan hawaba baisan sauka ba,tayaya zakici zalin wanda yazo yataimaka miki gurin fadar gaskiya, in anahaka kenan nan gaba anbasu dama sudinga boye gaskiya kenan sabida babu wanda zaiso don yafadi gaskiya ah hukunta shi batareda yayi laifin komai ba"......
Zaliha dae hakuri tadinga bama Mai Martaba kamar wata mutumiyar kirki amma dukda haka Mai Martaba yafada mata sincerely"I can't trust you anymore and inkikace zaki biyema Mamanku you'll end of regretting,you better take care of your marital life inaganin zaifiye maki"........
Daganan yace tatashi tatafi jiki ah sanyaye tafice ah parlourn dukda kuwa zuciyarta wani irin ruruwa takeyi...........

Koda tafice bangarenta tawuce don batada strength din samun Magajiya ma yanzu ga Sulaiman yadaina nemanta yanzu itakuma harga Allah kuma tana jin bukatar mijinta kwanan nan........
Bayan fitan Zaliha Almustapha yace"I'll take over,dukwani hukunce hukunce zankula dashi Abba so,you don't have to worry'......
Dukda bakin da zuciyar Abba yayi sakamakon abunda yafarun seda yaji sanyi jin kalaman Almustaphan dayayi........
"Nagode Son"....
Murmushi Almustapha yayi kafin Mai Martaban yace"basu zo bane?"......
Gyadama Mai Martaba kai yayi kafin yace....
"saida yanma wai dazu Dr Na'im yakirani yake fadamin dake akwai abokin shi dake aiki agurin sunama tare lokacin"............
So you finally have a friend?......
Yar dariya Almustapha yayi baice komai ba, murmushi Abba yayi sannan yace...
"it's good, he'll always

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login