Showing 198001 words to 201000 words out of 235422 words

Chapter 67 - GIDAN SARAUTA COMPLETE

Zeeneert   

06 Sep 2025

3519

jiya haka yauma yake dawannan decorations din ahankali yakarasa cikin dakin daniyar duba bandaki koyana ciki to anannne yayi arba da envelope dinnan dakuma hotuna dake zube ah kasa karantasu yashigayi yana furta kalmar innalillahi wainna ilaihir rajiun don betaba tunanin Zaliha could stoop so low haka ba,hakanan hankalinshi ah tashe yashiga kiran layin Almustapha amma baya shiga dasauri yafita ah dakin yawuce gurin motarsu aranshi yana addu'ar Allah ubangiji yasa Asma'u bataje hotel dinnan ba, Allah yasa bataga halin da dan uwanshi ke cikiba because she might never understand him,she might think the other way and indai haka ta faru to tabbas burin Zaliha yacika.........

***
Hasken rana dayake shigowa ta window ne yadinga haska idanunshi wanda hakan yasashi farkawa daga nannauyar baccin dabaisan awanni nawa yadauka yanayinta ba,still idanunshi na rufe bai budesu ba hakanan yanajin wani irin zafi dakanshi keyi mashi dakyar ya'iya canza direction din da kanshi yake kallo zuwa direction din da babu rana kafin ahankali yabude idanun nashi karema dakin kallo yashiga yi yana mamakin meyakeyi awannan gurin don tabbas yasan nan ba gidansu baneba bakuma inda yasaba tsintar kanshi baneba duk safiya,ahankali yatashi zaune yana dafe da kanshi seyanzu yalura da yanayin jikinshi,ashema babu sutura ah tattare dashi sedan blanket daya lullube mai jiki lumshe idanunshi yayi tareda jingina da jikin gadon yanason tuna meya faru.........

Yafi minti biyu ahaka kafin abubuwan dasuka faru ah daren jiya suka shiga dawo mashi daya bayan daya murmushi yasaki because of how wonderful and pleasurable it was hakanan lokaci daya wani feelings game da Asma'un ke kara ratsa kowani bangare na zuciyar shi gakuma wani darajarta da kuma kimar ta dayaji yakaru ah idanunshi daga daren jiya zuwa yaudin....

Ahankali kuma kukanta da maganganunta suka shiga dawo mishi cikin kwanyar shi,how she was begging him to let her go,how she was begging him kada yayi rapping dinta,ah zabure yabude idanunshi yadaura gefen gadon kaman wanda yake ganin zekalleta gefenshi tana bacci ahankali yafurta"Did I really rape her?"......
"But how and why on Earth will I do that?"wannan sune tambayoyin dayashiga yima kanshi......
Kasa bama kanshi ansa yayi hakanan yana mamakin rashin ganinta ah dakin,hankalinshi gabadaya yafara tashi gawani haushin kanshi dayakeji for making her cry and for ruining their best moments by doing all that he does without her concert............
Nade bargon yayi ah jikinshi sannan yatashi yayi bandaki dasauri,haka yayita knocking kofar amma shiru don babu ma alamar akwai mutum acikinta wannan dalilin yasashi tura kofar and then as he expected babu kowa ah bandakin,where could she have gone to?.....
Komawa yayi bakin gadon yadauki wayarshi yashiga kiranta amma ba'a dauka daga karshe wurgi yayi da wayar sannan yatashi don sa kaya yaje gida sekuma lokacin yatuna ashema baiyi wanka ba bare azo ga batun sallah ma, subhanallah shine abunda yafurta kafin yawuce bandaki yayi wanka sannan yadauro alwala yanayi yana sauri donkuwa gani yakeyi kaman bazai ganshi ah gidaba and all he's thinking Asma'u is at home now....
Sallah yahauyi........
****
Bejima da barin masarautar ba ya'isa hotel din tsabar gudun dayayita sharara wa,yana zuwa suka gaisa da receptionist din sannan yawuce room din don already yaga room number din. Koda yajeshi Allah yataimakeshi kofar is not locked taciki...........

Shiyasa yatura kofar ahankali donshi kanshi tsoron mai zai tarar aciki yakeyi,shiga dakin yayi amma seyayi arba da dan uwannashi zaune kan darduma yana addu'o'i besan sanda yayi wani irin ajiyar zuciya ba wanda har hakan seda yasa Almustapha duban kofar don tabbas yaji shigowan mutum amma alokacin baidamu da sanin wanene ba. In a very slow voice Sulaiman yakarasa gaban yayannashi tareda cewa"Yaya Almustaph?"......
Kallonshi kawai Almustapha keyi don ah yanayin da yake ciki baya tunanin zai iya wata magana ma,bashida burin daya wuce yaga Asma'u ah yanzu,yakuma bata hakuri donshi kanshi yasan be kyauta mataba don haka seya tashi daga kan darduman yariko hannun Sulaiman din tareda cewa"let's go home"........

Sulaiman besan sanda yajawo Yayan nashi zuwa jikinshi ba sakamakon ganin irin rudanin dake tattaredashi cikeda damuwa yace"I'm sorry Yaya Almustapha,banmasan dawani bakin zanbaka hakuri ba don innuna maka how sorry I'm"...
Ganin yanda yadamu yasa Almustapha yashiga tapping bayanshi ahankali yace,you did nothing then what are you sorry for Sulaiman?.....
We only utter the word "sorry" to the people we wronged in anyway or the other,wannan word din banaka bane ba Sulaiman wannan word din niya dace inta furta ta ma Asma'u because I hurt her feelings times without number............
Cikeda tausayinsu Sulaiman din yace"bakayi hurting Asma'u ba Yaya,komi yafaru ah jiya daddaddare dukdama bansan actual abunda yafaruba dakuma yan da kazo nan but what I'm sure of it was not your fault it was my wife's doing Yaya, Zaliha keson rabaka da Asma'u shiyasa tashirya duk wadannan badakalolin"........
Cikeda rashin fahimta Almustapha yadago daga jikin Sulaiman din yana kallonshi donshidai baigane inda yadosa ba,abu dayane he's certain of Asma'u wanted to surprise him and ita taturamai text yazonan dukda yayi mamaki miyasa zata kirashi hotel, ahankali yace ba laifin Zaliha anan Sulaiman Asma'u dakanta tayimin text kan nazo nan so stop blaming your wife.........

Murmushin dayafi kuka ciwo Sulaiman yayi sannan yace"believe me Yaya Almustapha dagakai har Asma'u anyi framing dinku ne daganan yabashi labarin abunda yaji Zaliha nafada ah waya dakuma abubuwan daya gani ah dakinsu sannan yakara da tabbas Asma'u wanted to surprise you amma all her preparations agida tayi shi don naga dakinka is well decorated"........

Zama Almustapha yayi abakin gadon tareda dafe kanshi yanajin wani irin zugi aranshi,so Zaliha taso tasashi yayi abunda baitaba yiba neba don Asma'u tazo tagani tayi tunanin yana harka da mata,taso tasashi yazama mazinaci karfi da yaji?...........
Wani irin selfishness ne wannan,mesukayi mata,why will she even think of separating them bayan ayanzu gani yakeyi bayan danginshi bashida kamar Asma'u,abunda yafaru jiyane yasake dawo mai sekuma yatashi lokaci guda yana kara cema Sulaiman mutafi gida because he really want to apologise to Asma'u first,he want to make her understand that it wasn't intentional and all that she may think ba daidai baneba dukda dagashi har Sulaiman din basu san asalin meya faru ba da baswanan but from labarin Sulaiman he's 99% sure cewa Zaliha tayi succeeding wurin sa Asma'u taga hotunan can wanda har hakan yasa tazo tasameshi ah hotel jiyan,tuno sanda take cemishi monster yashigayi dakuma lokacin datayita zaginshi ashedai duk abunda keranta daban,ashedai Asma'un shi was thinking yana cutar ta ne bayan kuma ah idanunshi babu wata mace inba itaba. Lumshe idanunshi yayi bayan yazauna acikin motar tareda jinginuwa da jikin seat din motar yana tunani kala kala ahaka harsuka iso masarautar bebari Sulaiman din yagama parking bama yafita ah motar tareda wucewa bangaren su straight dakinta yashiga hakanan yanajin zuciyar shi na wani irin bugawa.......
Agyare dakin yake fes fes ko'ina very neat and tidy,jiki ah sanyaye yakarasa kusa da bandaki yashiga knocking ko Allah zaisa yaganta aciki amma shiru haka ya leka cikin bandakin babu kowa don haka yawuce dakinshi shima batanan hakanan yana kallon kyawun da dakin yayi dakuma decorations datayi wanda hakan yakara tabbatar mishi da cewa maganar Sulaiman din gaskiyane........
Dafe kanshi yayi yana"where could she have gone to?"..........
Seya fito ah dakin kuma,anan sukayi kicibis da Sulaiman din batareda yace mishi komai ba yawuce kitchen ko Allah zaisa yaganta acan amma nanma shiru sesu Hindatu daketa aikin gaidashi,batareda ya amsa ba yayi dakin Ummi, tanazaune abakin gadonta tagama sa kaya kenan se wasu kawayenta biyu dake can gefe ko gaidasu bai iya yayi ba infact baima gansu ba suma ganin yanda yashigo din sesuka tashi suka fita suka basu guri because aganinsu they need some privacy ...........

Tsugunawa yayi ah gabanta kaman wani maraya, ahankali yace Ummi ina Asma'u?........
Wani harara ta watsa mishi sannan tace"Asma'u tana dakinta mana,miyene yafaru dako gaidani bakayi ba zaka fara tambayana ita bayan kuma kafi kowa sanin inda dakinta yake"........
Besan sanda yakwantar da kanshi akan cinyoyintaba murya ah raunane yace"she left Ummi, tatafi tabarni kenan?",yanda yayi maganar seda yasa jikinta yayi sanyi......

Sulaiman dake bakin kofane yakaraso cikin dakin tareda cewa "Ummi don Allah Asma'u batazo gida ba?".....
Ummi with serious face tadubeshi tareda cewa"bangane bataxo gida ba,wani irin magana ne wan an Sulaiman?"...
"Asma'un ba a gida takwana bane Daman,meyene kuke nufi bangane inda kuka dosa bafa?"....
"Wani abun yafaru ne Sulaiman?".....
Ummi ta jero mishi tambayoyi lokaci guda wanda seka rantse da Allah batasan komai akan al amarin ba, jijjiga mata kai Sulaiman yayi tareda cewa"Babu komai Ummi kawai tambaya nayi daganan yace Yaya tashi muje mucigaba da dubata"......
Ficewa yayi inda Almustapha yabi bayashi,da kallo Ummi tabisu har suka fice aranta tana kwayi ku gama nan zaku dawo da kanku kufada min abunda yafaru inda wata zuciyar kecemata doletayi acting the way daya kamata don kada su ganeta so easily........
Don haka tashiga kiran layin Sulaiman din amma baidagaba kwata kwata abunda batasani ba shine yabar wayar ah mota. Haka su Sulaiman suka zaga duk inda suke tunanin zasu samu Asma'u acikin masarautar amma babu ita babu alamunta ga wayar ta akashe,har gidansu Aisha da Zahra seda sukaje amma batanan daganan Almustapha yace sauran gidansu Sulaiman, that's our last hope inbata can bansan yazanyi ba bankuma san inazan shiga innemota ba, Almustapha yakarashe maganar murya ah raunane, cikeda tausayinshi Sulaiman yace inmuka je muce miye Yaya?.......
Inkuma batacan din fa,kenanfa zasusan she's missing kuma dole susan ba'asi. Cikeda rashin damuwa Almustapha yace"i don't care Sulaiman,all I want to make sure of shine she should be in a safer hands kawai after that semuyi tunanin yanda zamuyi and is not as if komai daya faru yin kaina ne Sulaiman".....
Gyada masa kai Sulaiman din yayi tareda cewa"dukda haka dai"......
"Just take me there Sulaiman",wannan shine order din da Almustapha yabama Sulaiman din hakanan babu yanda ya'iya dole yaja motar suka yi gidansu Asma'u din........
Sunsamu Aliyu,Daddy da Ummi baswa gida wai sunyi sammako sunje Batagarawa ta'aziya Allah yayima wata tsohuwa rasuwa kuma yau sadakan uku,Mommy ce kawai ah gida Itama tun ranar da akayi rasuwar sukaje da Daddy suka dawo because bayason ana barin gidan babu babba shiyasa sukaje daban daban..........
Ah parlourn Mommy suka zauna sunata rarraba idanu se Sulaiman nema yayi kokarin yin wasa da ikram dake zaune ah parlour haka cikin dubara yake tambayarta Asma'u,cikeda yarinta tace tana gidan Yaya Almustapha ai..........

Dedenan kuma Mommy tafito daga cikin gida, gaisawa sukayi tana tambayar su ya shirye shirye suka ce alhamdulillah daganan sukayi mata ta'aziyar rashin da akayi ah Batagarawan nan Mommy tasa a kawo musu ruwa, Sulaiman natayima Almustapha alamar kada yatambaya ko Asma'u nanan tunda sunriga sunji daga bakin Ikram amma ina shifa gani yakeyi inba daga bakin Mommyn yaji tabbas bata gidan ba to he'll not be satisfied,toma wai yaushe zai tsaya yadauki maganar yarinya kamar ikram inbanda wautar Sulaiman don haka yadubi Mommy tareda dan sosa kanshi sannan yace"Mommy don Allah Asma'u batazo gida ba?".....

Cikeda mamaki Mommy tadubeshi sannan tace "Asma'u kuma?".. .
Gyada mata kai yayi ahankali,mamaki baibar fuskartaba tace "aiwannan tambayar kuzanyima Yarima, Asma'u mezata zoyi gida ana rububin bikinnan?".......

Tashi Sulaiman yayi sannan yace Mommy karki damu besameta ah dakinta baneba shine yayi tunanin tazo gida,daganan yakama hannun Almustapha yayi ma mommy sallama suka fice,baki bude tabisu da kallo because from their faces tasan something is fishy?....
To miyene yafaru,is Asma'u really missing or what dondai kawai Almustapha baiga Asma'u ah dakiba baizama hujjarda zai sa yaxo gida nemanta ba,dole wani abun yafaru......

Rasa abunyi tayi kawai seta shiga kiran layin Daddy don tasan yanzu sunjima da isa batagarawan seda afara batun dawowa ma tunda fitan sassafe sukayi, ringing biyu Daddy yadauka bayan sungaisa tashiga fada mishi yanda sukayi da su Sulaiman din.......

Seya kama fada yana"banason irin haka,yanzu akan wannan ne zaki kirani bana gari fisabilillahi,so kike inje incakumeshi ince mishi Ina yata komi duk yanda akayi minor misunderstanding suka samu and I'm sure they'll sort it out within them so kidaina exaggerating please?.........

Amma dai Alhaji wannan baiyi kamada minor abuba,ka saurareni,tsaki Daddy yayi tareda katse call din because yasan halin Mommy sarai damaida karamin abu babba dukdama deep down abun yadan dameshi kadan........

Bangaren su Almustapha kuwa tunda suka fita ah gidan Sulaiman ketayi mashi mitar baran baramar dayayi yana"aina fadama bata gidan tunda harkaji Ikram tafadamin"....
Shidai Almustapha baice masa komaiba harsuka koma masarautar.....
Tunaninshi baiwuce inda zainemo Asma'u ba,straight dakinshi yawuce inda yasamu bakin gadonshi yazauna tareda sa both hannunshi yadafe kanshi,duniya tayi mishi zafi baida peace of mind kwata kwata yakuma rasa ina zaisa ranshi yaji dadi,the next dayaji shine muryar Ummi akanshi tana....
"ina Asma'un Imam?"....
Cire hannunshi yayi ah fuskarshi tareda kallonta da rinannun idanunshi,sake tambayarshi tayi akaro na biyu"ba tambayarka nakeba Imam,Ina Daughter?"...
Kamar zaiyi kuka yace"Ummi nima nemanta nikeyi".......

Hada girar samada kasa tayi sannan tace"bangane kaima nemata kakeyiba,bata cikin masarautar nan kwata kwata tun barin ku gurinnan muke nemanta ba aganta ba,why are you looking like that Almustapha,meya faru,menene yahada ka da Asma'un?".....

Rumtse idanunshi yayi yana jin wani irin kuna aranshi,hakanan Zaliha tafado mishi arai batareda yabi takan Ummi ba yajuya yafice daga bangarensu Ummi nata kiranshi amma gabadaya hankalinshi baya kanta. straight side din Sulaiman yayi tundaga bakin sashin yagane akwai lots of tsaro ah bangaren,sunata zubewa kasa suna gaidashi amma ko kallon inda suke baiyiba bare suyi tunanin samun ansa daga gareshi ma. Tunda yadoshi kofar sashin yakejin kaman muryar Sulaiman yana magana da tsawa kan ya ankara kuma yaji anbude kofar sega Zaliha tafito ah guje inda Sulaiman yabiyota ah baya hannunshi rike da belt kara watsa mata belt din yayi ah jikinta tare da rikota yana"didn't I tell you in wani abu yafaru da either of them you'll suffer?"........
Kwace jikinta tayi cikin sauri don bakaramin bugunta yayi acikin parlourn nasuba wanda hakan yasa tanemi hanyar guduwa, tarasa meke damun Sulaiman yaudin gabadaya ya rikice
barinma dawowanshi dayayi yanzun,abunda batasani ba shine ashe bayan sundawo da Almustapha bayin nan sunsameshi ah hanyar da maganar sasu datayi suje susamu Sumayya suce shi yamusu fyade don ta rabasu wanda hakan bakaramin kara tunzurashi yayiba ashe abunnata ma ba akan su Almustapha kadai yatsaya ba ashe harda summyn shi taso rabashi batareda yasaniba,shiyasa ya tunzura yazo yashiga bugunta batareda yashiryaba. Shiba mutum me dukan mace baneba sede Zaliha tawuce limit dinta komi akayimata ita taja besides baya cikin yanayin dazai iya banbance what's right and wrong ayanzu don takaishi makura............

Guduwa take niyar yi don neman tsira amma setayi arba da face din Almustapha agabanta,face din shin dabata taba ganiba tunda take ah rayuwarta because this's not the Almustapha that she used to know,fuskarce kawai irin tashi amma bacin ran dakuma yanayinshi nayanzu ba nashi bane ba.........
Bayi da Dogaraye kuwa iyayen kasa gurmi duk suna tsattsaye suna kallon abunda ke faruwa,wanda baswa gurin ma sunbaro aikinsu sunzo kallon gulma, gabadaya jikin Zaliha kadawa yakeyi tsabar kidima,wani dukan Sulaiman yakuma kaimata batareda ya shirya ba,haka yadinga shauda mata belt babu kakkautawa yana bazaki fadi abunda yafaru ba kosaina kakkarya ki?.......
Ganin dukan yayi yawane yasa Almustapha daga masa hannu alamar ya'isa,kafin yakuma duban zaliha cikin husky voice dinshi yace"where is my wife?"........
Kallonshi tayi cikeda tsoron shi don dama can Almustapha tsoro yake bata ga kwarjinin dayakeyi mata akoda yaushe,sauke idanunta tayi daga kanshi ganin wani kallo daya kumayimata Sulaiman ne yace"ba magana akeyi makiba?"......

Jiki na bari Zaliha tace"nibansan inda take ba wallahi"........
Wani wawan mari Almustapha yakai mata batareda yashirya ba,kafin ya rumtse idanunshi ahankali because bayason abunda zaidameshi daga baya don inya biyema zuciyar shi babu abunda bazai iyayima Zaliha ayanzu ba,sekawai ya kalli bangaren da dogarayen suke sannan yace"take her to the dungeon and deal with her harsaita yi magana",daganan yajuya yabar gurin jiki ah sanyaye, kuka Zaliha takeyi kamar ranta zaifita bata taba tunanin wannan ranar zata zo mataba seda taganta kiri kiri, ganin dogaraye sunyo kanta yasata riko rigar Sulaiman tana bashi hakuri yakice ta yayi sannan yace"kadan ma kika gani Zaliha,kinason kiraba ni da farin ciki na hakanan kinason raba kan dangina sede kisani Allah bazai taba baki ikoba sabida mu zuciyoyin mu is pure and clean sannan da Allah muka dogara,aigashi tun yanzu kinfara ganin sakamakon ki kuma inason kisani aure na dake yakare na sake ki saki uku, insha Allah daga ke har sauran makiyan mu bazaku taba ganin downfall dinmu ba sede cigabanmu, daganan yawuce yabarta agurin. Haka dogarayen suka debeta suka kaita gidan horo inda suka fara aiwatar da aikin da Almustapha yasaka su.........
Duk abunda yake faruwa yaje kunnen mai maimartaba bakaramin mamaki yayi ba jin ance Sulaiman da Almustapha sun hadu suna dukan Zaliha,hakanan ranshi yabaci don koba komai ai akwai baki ah gidan kuma abunda suka gani shi zasuje sufada besides why on Earth zasu daki Zaliha wannan shine tambayar dayakeyima kanshi,duban dogarin daya kawo mishi labarin yayi sannan yace kaje kakiramin Yarima da Sulaiman din........

To kawai dogarin yace kafin yafice cikin sauri,ah hanya ne yahadu da Almustapha bayan yabar filin da ake gurmin nan yafada masa sakon Mai Martaban,kawai se Almustaphan yawuce bangaren Mai Martaba din don daman shikanshi baisan ina zaijeba awannan lokace coz baisan komawa bangaren su dan tabbas zeje ya tarar da tambayoyin Ummi ne kwando kwando...........

Zuwa yayi yasamu Mai Martaban yana parlournshi daga ganin yanayin fuskarshi yagane ranshi ah bace yake don haka seya zauna daga can nesa yana gaida mahaifin nashi batareda ya ansashiba yace"Ina dan uwan naka yake?".....
Kai ah sunkuye Almustapha yace"Yana cikin gida?".......

Kafin ma yarufe bakinnashi sega Sulaiman yashigo da sallama,amsawa sukayi dukansu kafin yazo yazauna gefen Almustapha din shima ya mika tasa gaisuwar hakanan besamu amsar gaisuwarba kaman dan uwansa sema cewa da Mai Martaba yayi.........
"Kugayamin miye anfanin zubar mana da mutunci da kukayi awaje yanzunnan?"......

Shiru sukayi dukansu,cikeda bacin rai Mai Martaba yace"au shiru zakuyimin babu wanda zai iya budan bakinshi yayimin bayani kenan?"........
Jiki ah sanyaye Sulaiman yace"ba haka bane Abba".........

"To miyene Sulaiman,fada min miye kukayi inba zubar mana da kima ba bayan kunsan muntara baki ah gida aikomi yafaru kwaduba wannan albarkacin kuyi hakuri ballema banga mezaisa ka daga hannu da Yayanka ku duki matarka ba".....
Cikin sauri Sulaiman yace ba Matata bace Abba,sakan baki Mai Martaba yayicikeda mamaki........

Gyada mishi kai Sulaiman yayi sannan yakarada bakasan metayi bane ba dakokai dakanka abunda yafi wannan ma zakayi mata,nan Sulaiman yashiga bashi labarin abunda yasani dayanda sukayita neman Asma'u har gidansu dasukaje dakuma yanda yadawo yahadu da Bayi suka fadamishi komai dakuma dukanta dayayi,har sakin dayayi mata kafin yazonan komai seda yafadama Mai Martaba

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login