Showing 54001 words to 57000 words out of 235422 words

Chapter 19 - GIDAN SARAUTA COMPLETE

Zeeneert   

06 Sep 2025

3464

shi yatsaya yi cikeda mamaki don shi yarasa gane me Dan nashi yake ciki Magajiya kuwa da dede shigowarta parlourn taji abunda Sulaiman din yake fada tayi saurin karasowa cikeda bacin rai tana"baka da hankaline Sulaiman", Mai Martaba ne yayi saurin daga mata hannu fuskarshi babu ko annuri yayinda Sulaiman kanshi nakasa kokadan beyi regretting abunda yayiba yagaji da abunda mahaifiyarsa takeyi,yagaji da zuba mata idanu hakanan yagaji daganin itace take winning all the time,he will do all that it takes to save Almustapha koda kuwa hakan yana nufin ruining image nashi ne,shine keda laifi miyasa Dan uwansa zaiyi suffering for his deeds.......


Vote
Comment
Share!
[3/23, 5:27 PM] >?p?: *GIDAN SARAUTA*


Written by *Zeeneert*

*Zeeneert*@wattpad....

*Page 16*....

Magajiya jitake kaman ta make Sulaiman ah lokacin addu'a tashigayi Allah yasa kada yakuma magana, Mai Martaba ne yace bangane me kake fada ba kanason kacemin duk laifin da ake tuhumarsa dashi Kai kayi?......
Gyada kai yayi,fuska babu annuri Mai Martaba yace what about the evidence da aka nunamin shikuma mezakace akai?...
Dagowa Sulaiman yayi yadubi mahaifin nashi kafin yace wannan bansaniba Abba amma inada tabbacin cewa Almustapha mutumin kirki ne bazai taba yin abunda aka tuhumeshi dashiba.......
Cikeda bacin rai Mai Martaba yace dakata Sulaiman banason shashanci kana jina,kasan me kake shirin sakanka aciki kuwa,tukunnan ma inakasanshi,miye alakarka dashi dahar kake goya mishi baya, kasan mema yayi lalata ya'yan mutane fa Sulaiman,dafe kai Mai Martaba yayi because shi atunanin shi Sulaiman nada hankali bazai taba yin abunda yake fada ba.............
Sulaiman dake zaune gaban Mai Martaba hawayenshi yaki tsayawa yace"he's my Brother Abba, your very own Son,miyasa bazaka iya tunawaba,miyasa kake hukunta 'Danka bayan baiyi laifiba",wannan karan Magajiya ne ta zabura zuciyar na dukan uku janyo Sulaiman tayi daga zaunen dayake kafin ta wankeshi da mari dafe kuncin shi yayi kafin kuma yasake ankara ta kara mishi daya,kallonta yayi sannan yace Mama marin ki cannot stop me from revealing the truth Mama, I'm tired! Almustapha dan Abba ne his very own flesh blood you cannot deny that......
Wani Marin takuma kaimai wannan karan idanunta sunyi jazir"baka da hankaline ko hankalinka daya,ko anfada maka shi Mai Martaban besan meyakeyiba?"....
Murmushi kawai Sulaiman yayi kafin yajuya bangaren Mai Martaba yana niyan sake assuring dinshi that Almustapha is his Son sede abun mamaki ganin Mai Martaba yayi zube kasa ya sume,cikin wani ir??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????in ihu yakarasa gurin Mai Martaba yana Abba!Abba!......
Magajiya ma cikin sauri takarasa tana kaga abunda kaja ba, Sulaiman bai damu da abunda Magajiyan kecewaba illa jijjiga mahaifinshi dayakeyi yana Abba katashi don Allah,don Allah katashi,dede nan dogarayen da sukazo fadama Magajiya sun kama su Amira suna shirin guduwa da Almustapha,ai tundaga bakin kofar dasuka ga meke faruwa sukayi saurin karasowa cikeda damuwa, Sulaiman ne yace sutaimaka sutayashi kaishi daki, Magajiya bakaramin tashin hankali tashiga ba dakin Mai Martaba suka kaishi yayinda Sulaiman yashiga kiran family doctor dinsu ba ajima ba segashi yataho...........
Zuwa yayi yaduba Mai Martaba din kafin yasaka mishi ruwa sannan yafito yasamu su Magajiya dake zaune ah parlour jigum jigum,dasauri Sulaiman yatashi yana"Doctor yajikin Abba?"......
Kallonshi Doctor din yayi kafin yace to dai alhamdulillah za ace amma mekuka fada mai daya tadamai da hankali haka?.....
Dafe kai Sulaiman yayi kafin yace yanzu dai he's fine Ina?......
Eh dukda bai farfadoba amma insha Allah ajima zai farfado,sede akwai abunda yakamata kudaina tunamai wanda shine yake sakashi cikin wannan halin,yayi losing memory dinshi nawasu yan dakiku dakuma wasu mutane dayayi hulda dasu wanda tun alokacin nace adaina tunamai because ze iya zama hadari ga rayuwarshi,nuna Magajiya doctor yayi kafin yace ita Hajiya tajima tana kiyaye hakan,inafatan kuma bazaku sake wannan kuskuren ba sabida shi babban mutum ne da mutane da dama sun dogara dashi sabida adalcinsa.......
Gyada Kai Sulaiman da Magajiya sukayi Sulaiman na in Sha Allah za a kiyaye Doctor, murmushi Doctor din yayi kafin yace anjima da dare zai dawo yasake duba Mai Martaba........
Fita Doctor din yayi yayinda Magajiya tadubi Sulaiman"yau da ka haukatar da Ubanka daka ji dadi ai,anya Sulaiman kayi hali kuwa?",tayi maganar tana kare masa kallo shidai baice mata komaiba......
Matsowa kusa dashi tayi kafin tace nafada maka likita yace kada ana tuna masa rayuwarshi da Khairiya dama duk wani abu daya shafeta inba hakaba ze iya zama hadari ah gareshi....
Tsaki Sulaiman yayi rai bace sannan yace"why only about Ummi za ace kada ah tuna mishi,miyasa ba ace yamanta kuba,miyasa ba ace yamanta su uncle Almustapha ba saiku?.....
Why?.....nishine abunda yake dauremin kai yayi maganar yana goge zufar dake keto mai kafin yatashi tsaye yace koma miyene nibazan daina fadama Abba cewa Almustapha danshi bane ba indai kema baki daina ci musu zarafi ba sannan when he wakes up I'll still tell him that nina yima bayin nan fyade bashiba juyawa yayi zai bar parlourn cikin sauri Magajiya tace Sulaiman dawo nan,dawowa yayi yayinda tace naji, I'll release him and bazan takura musu ba just kadaina batun fadama Mai Martaba wannan maganan sabida zai iya zama hadari gareka don Mai Martaba baya wasa gurin daukan hukunci sabida shi ah gurinshi rules apply to everyone inya tabbata you're behind this zeyimaka hukunci dede dawanda zaiyi ma kowa kuma wannan yana iya hanaka hawa karagar mulki Sulaiman,kayi hakuri ka tausaya min tayi maganar harda kwallarta.......
Kallonta yayi sannan yace,I regret what I did da 'ya'yan mutane wallahi kowani irin hukunci Abba zaiyi min zan iya karbanshi hannu bibbiyu sede zanyi shiru ne sabida rashin lafiyar Abba kuma kinyimin alkawari you'll release him....
Gyada kai kai tayi cikin sauri given him more assurance cewa zata yi release Almustapha,fita tayi yabi bayanta yayinda tasa akira mata Sarkin yanke hukunci sanda yazo tace ayi releasing Almustapha,yasha mamaki kwarai sede bazai iya ja da maganar taba bin bayanshi Sulaiman yayi harzuwa gurin...
Sanda yaga Amira da bakuwar fuska yasha mamaki don kuwa dogarayen basu samu isar da sakon ba kasancewar abunda yafaru da Mai Martaba.............
Since su aka shigayi Amira kukan farin ciki tashigayi ganin Sulaiman ana karasa since ta takarasa gareshi tareda rungumeshi cikeda murna,shafa bayanta yashigayi it's okay little Amira,since Almustapha akayi cikin sauri Sulaiman yakarasa gareshi idanunshi sunciko da kwallah yace I'm really sorry Yaya Almustapha I couldn't come on time,sa hannu Almustapha yayi yashiga goge ma Sulaiman din hawayenshi
kafin suka rungume juna dukda kuwa irin pain din dayakeji besashi yin complain ba,dakyar suka iya sakin juna yayinda Sulaiman yadan goge kwallarshi yace we've to get out of here anyi freeing dinka but what I don't understand here is miyakawo su Amira mallam Hudu cemin yayi Kai kadai......
Amira ne tace Yaya Sulaiman munzo rescuing Yaya Almustapha ne aka kama mu,Yar dariya Sulaiman yayi yana taya Almustapha tashi kafin yace"lallai irin ku brave girls dinnan ba,to kunyi kokari",yayi maganar cikeda zolaya,tabe baki Amira tayi tana aidai wallahi dabadan Yaya Almustapha yatsaya mana miskilanciba da babu mai kamamu kafin tadubi Asma'u sannan takara da kinga ko,dariya Yaya Sulaiman keyi mana dama bamuzo ba daman ke kika takura.......
Sunfita ah gidan suna tafiya ahankali sabida yanayin jikin Almustapha din Sulaiman yadubi Amira yace"is she your friend?".....
Dariya Amira tayi kafin tace to zan iyacewa friend dinace amma gawanda tafi kusa da donnima adalilinshi nasanta tayi maganar tana nuna Almustapha,sakan baki Sulaiman yayi yana don't tell me Amira,badai Antyn mu bace?......
Gyada kai Amira tayi tana mischievous smile, Sister in-law to be ba,kallon Asma'u Sulaiman yayi sannan yace "thank you Aunty mungode kwarai",itako Asma'u kunya kaman tanutse kasa jitake kaman ta dinke bakin Amira, Almustapha kuwa bakaramin baci ranshi yayiba jin abunda Amiran kefada ........
Seda suka isa bakin motan Sulaiman din Asma'u nashirin shiga Almustapha ya daga mata hannu kafin yace"Ina zakije,do we really know you?".....
daga Amira har Sulaiman mamakine yakamsu, Sulaiman ne yayi karfin halin cewa meye hakan Yaya Almustapha?...
Dakatar da Sulaiman Almustapha yayi sannan yace "i don't know her and keda kike cewa you know her because of me you're lying,tare naganku",dan shiru yayi nawasu dakiku kafin yayi karfin halin cewa"even if she's your friend,I suggest she's not a good companion",yana karasa fadan haka yashige mota abunsa.........
Asma'u dake gefe hawaye ne suka shiga bin kuncinta, she's speechless, Almustapha cewa yayi besantaba,me hakan ke nufi?"....
Jiki ah sanyaye Amira takarasa gareta sannan tashiga bata hakuri, Sulaiman ne yace kishiga mutafi I'm sorry for what he did dukda bansan dalilinsa nayin hakan ba......
Jijjiga ma Sulaiman kai tayi alamar bazataje ba,cikeda damuwa yace don Allah kizo muyi dropping dinki ah gida,cikin kuka tace kuje kawai zanhau machine,babu yanda Sulaiman baiyi da Asma'u ba amma taki binsu,shiko gogan ya hakimce agaban mota ya lumshe idanunsa ko kallon inda suke baiyi ba bare yadamu da zance dasukeyi da ita,haka Sulaiman da Amira suka shige mota suka tafi badan ransu yasoba dukda kuwa har kudin machine din yabata amma tace ita bazata karba ba.....
Haka tana kuka tanufi hanyar gate din masarautar don tana iya hangota daga inda take tsaye,dabadan danasani keyaba ce dasai tace datasani bata baro gidan iyayenta tazo taimakon Almustapha ba wanda ita take gani yazama part of her life sede tamanta cewa shidinfa ba abakin komai yadauketaba,dabadan taimakon datayi mishi don Allah tayiba datace tayi nadamar taimakon Almustapha,yanzu bata da wani tunani daya wuce yanda zata fuskanci su Ummi don tabbas tasan anacan anata nemanta.............

****
Gabadaya yau Ummi takasa tabuka komai tunaninta daya ina Asma'u taje,mezaisa tafita batareda ta fada ah gidaba har makwabta ta aika su Munira sudubo amma shiru babu ita babu labarinta.......
Gashi har azahar tayi,tana nan zaune cikin parlourn abun duniya yadame ta taji ana sallama,ansawa tayi cikin muryarta mai rauni yayinda Mommy takaraso cikin parlourn wanda ayanzu zuwanta na hudu kenan tunda tasamu labarin Asma'u tabar gida......
Zama tayi gefen Ummi tareda cewa Maryam haryanzu bata dawo ba?.....
cikeda damuwa Ummi tace batadawo ba Anty Zainab nikam abun yafara damuna sosai wayasanima ko ba gida ta kwanaba,kul Maryam,kul kidaina irin wannan kalamin don Allah ninasan Asma'u she'll never do something like that,bansan inataje ba but I've full faith in her kema nayi mamakin dakika biyema Abban su da yayunta wurin dauke yimata magana,ai inkaga yaro yana neman tabewa janshi zakayi ah jiki kaji miye damuwarsa sannan kadinga bashi shawarwari,guje musu bashine zaisa su gyaru ba Maryam, ya'yan mu basuda kamarmu, mu iyayensu inbamu jasu ah jikiba ta inazamuji matsalolinsu,dan numfasawa Mommy tayi sannan tace kinga Asiya wani irin rashin ji ne batayi amma nakan kirata daki inyi mata fada dukda kuwa ba koyaushe takejiba sekuma inbita da addu'a Allah yasa tagane sannan bantaba gujantaba......kinyi kuskure ba karamiba,barema kefa kikasan Asma'u da hankali gakuma sanin yakamata......
Cikin kuka Ummi tace ninasan Asma'u duk abunda yafaru da'ita coincidence ne kokuma wani ne yake niyan yimata sharri sede anawa ganin harda nata laifin shiyasa nayi mata horo tahanyar yin fushi da ita nawani lokaci ashe wani abun kuma naja gashi tafita tabar gida batareda sanin kowaba damuwana daya shine furucin Alhaji kafin tafita kan beyarda tashigo masa gida ba inta dawo ko bayanan takoma daga inda tafito Ummi takarashe maganar tana hawaye............
Mommy ne tace subhanallahi yaushe Alhaji ya yanke wannan hukuncin,anya yasan abunda yake shirin yi kuwa?....
Hmmm shine abunda Ummi tace kafin takara da shikuma ba a isa ah ja da zancenshiba.........
Tabbas shine abunda Mommyn tace,dama Hajja nanan ne kilan ita ta iyayi mashi magana dukda kuwa abune me kamar wuya ya canza raayi....
Humming kawai Ummi takuma yi yayinda azuciyarta kuwa cewa take dadai Asiya ce kilan tasaka baki amma Asma'u Kam komi zaisameta babu ruwanta indai Hajja ce.......
Mommy ne tace Allah gamu gareka, Allah ka kawo mana mafita cikin wannan lamari.......

***
Ah bakin gate me machine din yasauketa tabiyashi kudinshi,tun tana kan machine din zuciyarta ke dukan uku uku domin batasan mezata tarar ah gida ba hakanan batasan mezata ce musuba sede abu daya tasani batada gurin zuwa inba gidan ba hakanan mistake tariga tayi shi babu yanda zatayi,goge yar kwallarta tayi kafin ta doshi gate din megadinsu tasamu gaida shi tayi cikin ladabi yayinda ya amsa sannan yace Ya'ta kiyi hakuri kirufamin asiri don Allah kada kishiga gida don Alhaji yamin kashedi kan inkindawo kada inbarki kishiga inbahaka ba abakin aikina kuma kinga aikinnan shine kadai hanyar cin abincina nida iyalina,jikinta ne yashiga karkarwa yayinda takoma baya tana fadin innalillahi wainna ilaihir rajiun, Asma'u mekika jama kanki wannan wace irin rayuwa ce, samun jikin katanga tayi tajingina tana tunanin duniya yayinda hawaye bebar zuba daga idanunta ba tananan tsaye sega Musa yafito daga gida kallonta yayi sannan yabuga tsaki ze wuce cikin sauri tasha gabanshi tana Yaya Musa don Allah katayani bama su Ummi da Daddy hakuri wallahi nayi nadama........
Tureta yayi kafin yace seyanzu kikasan kinyi nadama,seyanzu kikasan laifin da kikayi to babu mai kulaki Asma'u kikoma inda kika fito inbaso kike Daddy yadawo yabata miki raiba,ina rayuwar dakika zaba kenan,to kije kiyi inshine mafi alkhairi gareki.........
Hakuri tacigaba da bashi tana rokonshi amma kinkulata yayi sannan daga karshe yace inabaki shawarar kibar kofar gidan nan inbasokike kijama mahaifiyarki ba sabida Daddy cewa yayi intabarki kika shiga gida to abakin aurenta sede ku tattara daga ke har ita kubar masa gida.....
Sa hannu tayi ah bakinta tana kokarin rike kukanta Musa kuwa tafiya yayi yabarta tsaye ah gurin kamar gunki,bata taba tunanin Daddy can do something like that ba sede koma wani irin mataki yadauka bazata taba yarda tazama silar raba iyayentaba don haka tabar kofar gidan tana tafiya ahankali kaman wanda kwai yafashema,batasan yazatayiba batasan inazatajeba, ita tukunnan ma wata sani acikin garin Zaria wanda zata iya kaimishi kukanta.......

*****
Tunda suka isa gida Sulaiman yakira likita yace yazo yaduba Almustapha agida don yaki zuwa asibity,magunguna likitan yarubuta mishi bayan yaduba shi sannan yace yasamu yayi wanka da ruwan dumi ya huta,he need some rest.......
Godiya Sulaiman yayi ma likitan sannan yamusu sallama yatafi...........
Aisha da Amira ne suka shigo da abinci parlourn su,Sadiq ne yadubi Almustapha"gaskiya Yaya Almustapha baka kyauta ba abunda kayima yarinyan can banji dadiba wallahi"....
Shiru kawai yayi batareda yace musu komaiba, Amira ma tasaka baki "she was the one that wake me early morning kan muje muyi rescuing dinka, she's indeed a great friend,Amira takarashe maganar tana kyabe fuska".....
Tsaki Almustapha yayi ze tashi yabar gurin cikin sauri Sulaiman yariko hannunshi yace please kazauna,hararanshi yayi kafin yace "kudaina min maganarta to"......
Gyada masa kai Sulaiman din yayi yayinda Aisha dake gefe tana mamakin wace yarinya ce haka har namiji yake wani cewa adaina yimishi maganarta sede batasaka bakiba tunda bada ita akayiba...........
Seda suka fita Amira kebata labarin abunda yafaru kafin daga karshe tace"wallahi nayi tunanin Yaya Almustapha da Asma'u sun saba already barinma yanda tanuna tadamu yau dinnan ashe shiko sanintama baiyiba,Amma koma miyene ai baikamata yayi mata hakaba"....
Aisha da bakin ciki ya isheta tace Yayan naki cemaku yayi besanta ba?....
Gyada mata kai Amira tayi,rai bace Aisha tace lallai namiji Dan iska ne,batajira cewar Amiran ba takoma dakin su Almustapha din....
Sulaiman ne yadubeta yace lafiya Aisha kika shigo ko sallama babu?......
ba lafiya ba Yaya Sulaiman tunda ka ganni haka, I'm here to teach your Brother a lesson sannan tadubi bangaren Almustapha dake zaune yayi folding hannunshi ah kirji ko kallon inda take baiyiba cikeda masifa tace"cewa kayi baka san Asma'u ba komiye,eh lallai ka kyauta kuma kacika marar mutunci dasanin darajar wanda yayimaka, everyone hates you, everyone is running away from you,kowa yana kyamar ka hakanan kowa ko kallon ka baswason yi ahakan Asma'u tadubeka,taji tausayinka bata kuma kyamacekaba ana fadan laifinka amma itabata gani all she sees is the good side of you,all she says is "innocent Almustapha",tsaki Aisha tayi kafin tace is this how you're going to repay her kasan ma halin datake ciki kuwa?....
Sulaiman dake gefe yaji zafin kalaman Aisha don haka yayi kokarin tsaidata amma seta daga mai hannu kafin tace"let me talk today,inbanyi magana ba bazanji dadi arainaba,dayasan adalilinshi mijin dazata aura yafasa aurenta da bazaiyi magana ba,dayasan adalilinshi tasamu matsala da karatun ta har aka hanata zuwa makaranta dabazaiyi magana ba hakanan dayasan adalilinshi tasamu matsala da iyayentaba dabazaiyi mata abunda yayi mataba yau dukda kuwa iyayen nata na fushi da ita tasaci hanya don tayi rescuing dinshi tabaro gida amma beganiba,all that she gets from the Yaya Almustapha shine rashin mutunci da humiliation.......Dan numfasawa tayi sannan tace you'll never come across someone like her Almustapha and I promise you'll regret this tana kaiwa nan tajuya tafita tabar musu dakin don ta lura dan rainin wayau ne ko kallon inda take beyiba datana magana sede abu daya tasani no matter what,he get the information, damuwarta daya wani hali Asma'u take ciki yanzu batareda tayi wata wata ba tana fita tatari napep don zuwa gidansu Asma'u din dukda tanajin haushin Asma'u na abunda tayi.....
Bayan fitanta ne Sulaiman yadubi Almustapha yace"I'm confused Yaya Almustapha,wai meyake faruwane?".....
Ware hannu yayima Sulaiman cikeda rashin damuwa alamun baisani,kamo hannunshi Sulaiman yayi kafin yace please kafadamin Yaya Almustapha kasantane........
Harara Almustaphan yakaimai kafin yace "jarababbiyace,i don't even know her name believe me"......
Murmushi Sulaiman yayi sannan yace amma kasanta ai?.....
"Just her face", Almustapha yabawa kanin nashi amsa cikeda kosawa,then why will you do that to her,Sulaiman din yakuma tambayarshi...
"Look Sulaiman,i did not ask any help from her,bansan wayafada mata abunda yafaru daniba and what she did was wrong,bakaji me kawarta tacebane her parents are angry with her but still tabaro gida sabida tayi saving stranger",dan shiru yayi yana dafe kanshi sabida jidayayi kanshi yafara ciwo tsabar long maganar dayayi....
Kallonshi Sulaiman yacigaba dayi yanajiran more explanation,dakyar ya iya budan baki yace"she's not a decent girl,we don't know her motives so,just let her be"...
Murmushi Sulaiman yakumayi kafin yace,kwanta ka huta kafin ruwan zafinka yatafasa I'll be right back fita Sulaiman yayi yana tunanin samun Aisha only from her zaisamu details don yasan kozaiyi yaya bazai samu cikakken bayani gurin Almustapha ba yagode Allah ma dayasamu yayimishi long bayani haka............
Tambayar Amira yayi ina Aisha nan take cemasa aita fita ranta bace dan tsaki yayi sannan yace ina neighbor dinmu ce?...
Gyada masa kai Amira tayi kafin yace alright zantafi kaduna yanzu dauko su Afiya jirginsu yakusa sauka daganan zanwuce Masarauta wurin Abba I'll surely come back in the night and may be with baki so kigyara gidan,kitabbatar Ummi taci abinci...
Cikeda jin dadi tace in Sha Allah,wani farin cikine yadinga shigarta sabida yau zataga twin sister dinta finally.......
*****
Aisha kuwa tunda tahau napep hankalinta ah tashe yake har suka Isa titin unguwansu Asma'u,kaman ance tadaga kanta tahango Asma'u natafiya ta gefen titi sake lekawa tayi sosai don ta tabbatar itan ne,aikuwa itance babu tantama cikin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login