Showing 1 words to 3000 words out of 235422 words

Chapter 1 - GIDAN SARAUTA COMPLETE

Zeeneert   

06 Sep 2025

3423

??ࡱ?>?? 5S????????????? ?
?
? ?
?
????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????O?

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?FTWordDocument????40Table?????????Data
???????????????????? P??C/KSKS?4?????????pp????? ?||||||||~$???*p|||????|?|??||? ?>`??>Normal$a$KHOJPJaJ???;_܏ƿ??:?s???Z;`??,????6?h??t??T;X,?^??2??'?Y2?,?D-?[????Tԍ??(??
?G?u??????0 XM ? z? ?? ?'
?V
??
??
h ` ? 8? : H ?? ?? ? ?
t_
Ī
?
??S???&???:&?OD?h?p?Z??$??Y?~.?z?P??? ,?M?p,?ġ[3/23, 4:43 PM] >?p?: GIDAN SARAUTA

Written by Zeeneert

Page 1


Bismillahir rahmanir Rahim,in the name of Allah,the most gracious and the most merciful
Assalamualaikum my fellow Sisters and Brothers in Islam,may Allah bless you all.as I'm starting my new book I ask Allah subhanahu wata'ala to guide me through and make it successful till the end
Amin ya Allah....

Littafinnan nan is a fiction duk wanda taga yayi kama da labarin rayuwarta ko shi to suyi hakuri don Allah akasi akasamu bawai anyi dagangan bane





MASARAUTAR ZAZZAU

Katuwar masarauta ce dabazan iya misalta muku girmanta ba wanda inka shiga cikinta garine guda donko tako ina kai kawo akeyi kama daga bayi dakuma kuyangu kowa da potion din aikinsa wasu na bangaren girki,wasu suna tsaye matsayin dogaraye wasu kuma na fannikan gidan suna gudanar musu da aikin daya kamata.....
Masarautace babba wanda ke daukeda bangararruka daban daban hakanan takunshi kofofi kala kala,masarautace mekyau don tundaga wajenta zaka gane an xuba kudi gurin tsara gurin intsaya inamuku bayanin wannan masarauta wani bata lokacin ne don nasan kunsan kyauwun masarauta barin ma ace na zaria......

Tafiya yakeyi ahankali kamar bazai taka kasa ba,kaman wanda tsoron kasan yakeji yana sanye cikin kananan kaya black T-shirt da Black jeans tunda yake tafiyar yake wuce dogaraye dake tsaye amma cikinsu babu wanda yabashi girmamawan daya kamata sema kuskus da wasu suka shigayi suna gulma,ko kallo basu ishe shi ba in fact kanshi kasa yake har yakarasa wani madaidaicin kofa wanda ina iya cewa daganin side din yana daya daga cikin bangare marar kyau cikin masarautar baki daya, tunda yadoso gurin banga halaman kuyangu ba gurin shiru kaman wanda anyi mutuwa ahankali yatura kofar yashiga tareda rufo kofar....
wata yar kofa yashiga wanda itakadaine nagani acikin compound din sauran kuma fili ne yar kankanuwa wanda ke dauke da tarkace sekuma wani gefen murhu ne da dan tukwane na girki,seta dan gefe kadan kayan wanke wanke ne ah ahjiye masu datti da alama dai nan gurin ahalin gidan ke wanke wanke dakuma girki kaman yanda yataho kanshi na kasa haka ma yanzu still kanshi na kasan ko sallama babu yashiga gidan wasu yan mata biyu na hango suna zaune ah tsakiyar parlourn sun zabga uban tagumi parlourn kuwa ko kujeru babu cikinta kafet din dake shinfidema tayi daka daka daita,takode duk tafita hayyacinta karasawa yayi gabansu tareda cewa yajikin Ummi?....
Dayar ne datake matukar kama dashi tace"to Yaya Almustapha dasauki za ace"....
wucesu yayi yashiga dakin batareda yace komai ba,karewa dakin kallo nashiga yi shima kafet ce irinta parlourn tayi daka daka daita sewata katuwar katifa da wata dattijuwa ke kwance akai ko motsi batayi da alama katifar ma taci duniya...
Zama yayi ah dede setin kan dattijuwar tare da sa hannu yana taba temperature din jikinta idanunta biyu amma bata magana sede binshi da idanu datakeyi,rike hannunta yayi sosai cikin nashi ahankali cikin muryarshi me sanyi dakyar yace "Sannu Ummi",batace komai ba kuma bawai daman yayi expecting tayi maganar bane tunda yasan batayi din yajima zaune gurin yana kallonta kamin daga baya yajingina kanshi da jikin gini tareda lumshe idanunshi.....
Afiya kanwarshi ce tashigo tareda zama gefenshi,yaji shigowanta don haka yabude idanunshi yadaurasu kanta Yaya Almustapha bamuci abinci ba yunwa mukeji....
Ajiyar zuciya ya sauke sannan yace kayan abincin sun kare ne?....
Jijjiga mishi Kai tayi alamar eh,tashi yayi batareda yace mata komai ba yafita komawa gun yar uwarta Amira tayi don tana da tabbacin yafita nema musu abunda zasu sama bakinsu ne,yau kimanin shekaru 15 kenan ace dai tun da suka dan yi wayau amma babu wanda suka sani amatsayin ubansu dayawuce Yayansu Almustspha,shine cinsu hakana shine shansu,biyan kudin makarantarsu ne kawai baya musu shima sabida akwai makaranta free cikin masarautar both islamiya da boko dukda kuwa har suka kare karatunsu na firamare da kuma secondary dasuke yanzu ss2 kullum ana cikin tsangwamarsu dayi musu gori,kaf rayuwarsu basu san miye jin dadi ba se wahala,basu da walwala,basu san miye farin cikin rayuwa ba,sunsan ance ubansu ne sarki ubansu ne ke mulkar garin zariya sede sunanshi kawai sukeji basu taba ganinshi ba dukda kuwa suna muhalli daya,basu san dadin uba ba don ko neman su betabayiba hakana bedamu da sanin ko suna existing ko baswayiba shiyasa sometimes idan common bayi da kuyangu namusu wulakanci basu taba damuwa tunda wanda yayi sanadiyar zuwansu duniyar kuma me gidan be damu dasuba bare har yasa wasu suga mutuncinsu.....
Amira ne tadubi Afiya tace Sis,nitunda nake bantaba ganin me irin rayuwarmu ba hakana bantaba ganin me rashin sa'a irinmu ba,anya kuwa dagaskene mu 'ya'yan Sarki Abdulrahman ne,anya ba tsinto mu akayi aka kawomu gidan nan tareda mahaifiyar mu suka taimaki rayuwarmu ba.....
Afiya rasa abunda zatacema yar uwar tata tayi se hawayene daya fara ambaliya ah idanunta, Amira kuwa bazama ta iya kukan ba don inda sabo tasaba,tayi kukan tagaji har hawayenta sundaina wahal dakansu tunda basu taba samun me lallashinsu ba,kara numfasawa Amiran tayi tareda kura ma ceiling ido tana
Jin sautin kukan yar uwartata har cikin ranta.......
Sunfi awa suna zaune ah haka sega Almustaphan yadawo rikeda yellow and black leda ah hannunshi,karba sukayi suna mishi godiya"kuyi anfanida wannan kafin nasamu kudi insayo kayan abincin"....
To Yaya,mungode juyawa yayi yafita batareda yace musu komaiba,duba ledar Amiran tayi shinkafar gidace yasiyo da alama kwano daya ne se taliya guda biyu dakuma mai ah leda,"bari mudafa shinkafar da wake tunda ga mai kuma akwai sauran yaji ko, takarashe maganar tana duban yar uwarta don neman karin bayani...
Eh kawai Afiyan tace mata yayinda Amiran ta dauki ledar tafita don fara gudanar da aiki...
Tunda Almustapha yafita ah masarautar yarasa ina zeje yazauna yaji ko ransa zatayi masa dadi...


Gidane madaidaici wanda bazaka ganshi kace talaka ke zama cikinsa ba haka na bazaka ce gidan masu kudi baneba sede ace ma masu gidan middle class people ma'ana irin muhallin masu rufin asiri,wanda basu rasa ci ba bare sha hakama sutura suna dashi dede gwargwardo......

Shiga nayi daga cikin gidan inda naga bangare uku ah jere ne sede na tsakiyan yafi girma sena gefe biyun Kuma duk girman su dayane sekuma daga can nesa nahango boysquaters dakuma dakin me gadi dayake daga bakin kofa kusa da gate,balaifi filin gidanma ya hadu don anyi interlocking dinsa yayinda andan yi shuke shuken flowers ta gefe sekuma can gefen hagu dam ne agefe da tank ah sama anyi decking aka daura akai se parking space dake dauke da motoci guda uku masu kyau cikinta......

Daya daga cikin bangaren nashiga wanda su biyu girman su daya wata tsohuwa nahango zaune kan kafet yayinda wata yar budurwa ke kwance kan cinyarta tsohuwar na tsefe mata kitson kanta tundaga nesa ka hango gashin sekaji yaburgeka tsabar kyaunshi dakuma tsayinshi,yarinyarne cikeda shagwaba wash Hajja dazafi dai......
Yihakuri Me suna nadaina miki dazafi turo yar bakinta tayi gaba sannan tace to kokefa,dariya Hajjan tayi sannan tace kede ba a raba ki da raki wallahi suna cikin haka ne suka jiyo sallama daga waje ansawa Hajjan tayi yayinda Asiya tacigaba da kallonta ana mata tsifa....
"Aa Mubaraq yau kataso da wuri kenan?"....
Saurayin da aka Kira da Mubaraq yasamu guri yazauna yana cire hulanshi
"eh wallahi Hajja kinsan yau juma'a daga massallaci nataso senaji yunwa nikeji Kuma yau banda niyar cin abinci ah waje"....
Tabune baki Hajjan tayi tana "Uhmm,aikadinga fama kuwa tunda mutum shi bazai nemi mata yayi aureba har yaushe"....
Yar dariya yayi don yasan ya cakalota yau, karki damu Hajja nima nadamu nayi lokacine beyi ba...

Harararshi tayi...
"aikullum maganar kenan mutum shekaru sunja ancemaka shekaru talatin da biyu wasane?"
Sosa Kai yayi Yana ayi hakuri Hajja za asan nayi,kaikasani dai...
Selokacin ma ya lura da Asiya dake kwance anamata tsifa,cikeda bacin rai yace wannan din Kam Asiya ce ko?....
Se lokacin tadago tadube shi,wani tsawa ya dirar mata wanda har Hajja seda ta zabura"ke wato baki da kunya ko?"...
Iye,ba magana nake miki ba minti na nawa da shigowa amma ko kallon inda nake bakiyi ba sabida ke figagga tashi kibani guri banason kallonki....
Tsaki Hajja tayi tana ya isheka,kana shirin cire mana dodon kunne be ishekaba harsaika korar min mesuna ko bakaga tsifa nake mata bane ba?...

Amma dai Hajja kinsan abunda take bata kyautawa ko intana mana mu na cikin gida wataran ana waje zatayimawa bekamata ana barin taba...
Kamin shiru nace,kadebo gajiya zakazo ka takurama yarinya kakira wance tasaba ma bautar tayimaka mana tunda dai kasan wannan din bayi zatayiba nifa banason anatakura ma jikokina wallahi,kuda kuke yara wayamuku haka? ....
Zuciyarshi tafarfasa yakeyi amma babu yanda yaiya da Hajja inbahaka ba seta hadashi da Daddy abun yakoma wani abu daban don haka yabuga tsaki yatashi yashige ciki Asiya kuwa tayi lukwi ajikin Hajja kamar munafuka.....

Dakin Mommy yashiga batanan seyawuce kitchen don acan yayi tsanmanin samunta itada 'Yar lelen nata,tunkan ya Isa yakejiyo kamshin girki yakaure ko Ina murmushi yasaki yayinda yakarasa cikin kitchen din yana sanda rungume Mommyn yayi tabaya Yana Mommyna wani delicious kike girka mana haka?....
"Mubaraq you'll never change,you always behave like a seven year old child"...
Murmushi yasaki mekarama kyaukyawar fuskarsa annuri yakarbi wukan dake hannun nata ya ajiye gefe sannan yakamo hannun duka yayi kissing"Mommy nihar zan girma ne ah idanunki?, I'm always your little boy and I'll always be".jijjiga Kai tayi tare da jan cheeks nashi to naughty Boy kabarni nayi aiki Daddynku yakusa dawowa.....

Dariya yarinyar dake gefe tasaki wanda akallo daya dana mata bazata wuce sa'ar Asiya ba,yankan fruits take abunta ahankali Kuma cikin nutsuwa Ina wuni Yaya Mubaraq,tayi maganar ahankali cikin yar siriruwar muryarta.....
Lafiya Lau Ma'ulele ya aiki?....
Alhamdulillah,yanaka yau ka dawo dawuri....
Kede bari yar kanwata yunwa ne yagudo dani naji nan duniya babu girkin wanda nakeson ci sena Mommy da Ma'ulele,dariya tayi sosai na yanda yayi maganan tun tana nuna batason sunan dayake kiranta dashi harta hakura don ta lura bayida niyar bari.......
Karasa yanka last pineapple din tayi tareda ajiye knife din....
Mezan kawo maka kaci to?....
Duk abunda ya sauwaka,to Big Brother consider it done....
Dan Bata rai Mommyn tayi tana Ina Asiyan itabazatazo takai maka ba ko baka ga aiki mukeyibane mudin....
Mommy kinsan Hajja ae...
Jijjiga Kai Mommyn tayi batasake cewa komai ba inda Asmaun tace yanzu zankai mishi indawo mukarasa.....

To Yar albarka sekindawo,haka tazauna tahada mishi abincin kan tray sannan tafice takai mishi side dinsu inda yayunsu biyu ma nanan biyun Kuma basu dawoba don haka seda takuma Karo abincin dakuma cokala kamin takoma gurin Mommyn don su karasa tanajin Hajja nata mita yarinya se shegen wayon tsiya dason nuna tafi kowa sanin yakamata,kekuma Zainab Kita biye musu wataran seta sa yayanta sun rabaki da naki Ya'yan tukunnan, murmushi Mommyn tayi tanaji sannan tace Husna karkibari maganar Hajja tamiki zafi kinsanta se ahankali....
Asmau da hawaye yacika idanunta tayi karfin halin rikesu tana Mommy karki damu inda sabo ai munsaba yanzu Kam......
Shafa kanta Mommyn tayi sannan tace Allah yamiki albarka kiyi mugama kada Ummi taneme ki acan bakyanan.....
To kawae tace mata inda suka cigaba da gudanar da aiki seda suka gama tas sannan suka kai na mahaifinsu side dinshi kamin tatafi side dinsu.....

Ah parlour tasamu mahaifiyarta nama kanwarta Munira kitso wanda suke matukar kama se Munir twin brother din Muniran dake can gaban TV yana game.....
Munir wai yau babu islamiya ne katasa TV agaba?....
Befasayin game dinba yace Adda Asmeey anbamu hutu jiya nafadamiki ae sede inkin mata....
Murmushi tayi ehto kilan mantawan nayi.....
Kinmanta Kam don inajin sanda yake fada miki cewar mahaifiyartata,Ya Hajja suke?...
Lafiyansu kalau Ummi,yanzu muka gama girkin Daddy yakusa dawowa murmushi Ummin tayi sannan tace to sannu da kokari sekishiga ki watsa ruwa ko?.....
To Ummi Ina Sadiq ne baya side dinsu....

Yayi wani gun kenan tunda baki sameshiba inkinyi wankan kidan wankemin jikin autana tana bacci ah daki banason tacigaba da baccin nan laasar takusa....
To shikenan cewar Asma'u din sannan tatashi tashige dakinta babu bata lokaci tashiga tube kaya.....

*Asalinsu*....

Alhaji Muhammad Dan asalin katsina ne daga wata kauye batagarawa wanda nanne asalin iyayensa sede as time goes on and yanayin budewar rayuwa se suka koma cikin birnin katsina da zama inda yayi karatunshi kama daga firamare har secondary daga nanne kuma yasamu gurbin karatu ah jami'ar Ahmadu Bello University Zaria inda yakaranci Business administration bayan ya kamalla karatunsa da service ne yasamu aiki cikin garin zariya inda nanne yazame masa gurin zama se in yasamu sarari ne yake zuwa duba iyayensa can cikin garin katsina....
Wani zuwa dayayi gida ne Hajja da mahaifinsa suka matsa masa maganar aure to anan ne yace musu shibaida zabi ah yanzu don besaka maganar aure ah gabanshiba tukunnan amma insun takura suna iya sama mishi mata cikin Yan uwa haka kuwa akayi ba ajima ba akasaka bikinsu da Zainabu kyaukyawar yarinya mai dattaku haka ta tare ah gidan daya saya ah zariya suna zaman lafiya abunsu har Allah ya azurtasu da yara hudu maza Uku se Mace daya Mubaraq 32yrs ne dansu nafari se Aliyu 28yrs se Musa 25yrs sekuma Halima 21yrs wanda ah yanzu haka tayi aure tana gidan mijinta ba a Jima dayin bikin ba.......

Tun auren su Alhaji Muhammad basu taba samun matsalaba tsakaninsa da matarsa ba hakanan bata rageshi da komaiba sede Alhaji Muhammad yakasance mutum matafiyi meyawan tafiya kan harkokin kasuwancinsa don shiyasa ka agaba,koda yagama karatunshi bewani dogara da gwamnati ba don anashi ganin sudin basu da tabbas.....
Ayawan tafiye tafiyenshi ne Allah ya hadashi da Maryam ah Gombe bafulatanar Gombe kyaukyawa da hankali wanda hali irin natane yajashi zuwa gareta yakai ga maganar aure tunda ya tunkari mahaifiyarsa da maganar auren yafara samun matsala don daru ta tada baza ayi ma Zainab kishiya ba me tamishi dazaice zaimata kishiya....
babu Hajja, Zainab bata rageni da komai ba kawai Allah ne yadauramin son wancan baiwar Allahn Kuma naga inada dama shiyasa nakeson auren ta,daru sosai akasha da Hajja seda Kawu ya taka Mata birki sannan Muhammad yasamu sa'ida dukda hakan bawai tasauko bane alokacin Halima nada shekaru biyar koda ya tunkari Zainab da maganar aure bata nuna bacin ranta ba fatan alkhairi tayimishi dukda kuwa taji wani iri aranta amma tasan bazata iya hanashi ba tunda Allah ya halasta masa Kuma Allah yaga zuciyarta tana kula da mijinta dede gwargwado tasan bata rageshi dakomaiba.....

Haka akasa ranar aure bayan sunkai tambaya gurin iyayen Halima sumakuma seda sukayi bincike sannan suka bayar da yarsu,anyi aure da shagalin biki sannan aka kawo amarya zaman lafiya suke da Zainab hakana Maryam na girmamata tunda tasan ah girme ta girmeta sannan Matar tasan yakamata kusan kaman ah tare suka samu ciki ma don tsakanin Asma'u da Asiya wata daya ne da yan kwanaki, Asiya aka fara haifa sannan Asma'u yara biyun tare suka taso gwanin shaaawa don kuwa wasu sukan dauka yan biyune ma sabida suna kama dukdama bawani kama sosai bane kaman jini zaace...

Sede Asma'u tafi Asiya kyau da haske kasancewar itan mahaifiyarta tadauko ah haske dakuma tsayin gashi da yanayin jiki da komai,daga idanu,hanci,baki komai na mahaifiyarta tadauko, Asiyan ma nada kyau don ba acemata mummuna ba sannan suma tushen fillon ne tunda gaba da baya fulani ne......
Tunda suka taso kusan Kaya kala daya ake sayamusu komai ma tare akeyi masu makaranta tare suke zuwa da dai sauransu sede sun ban banta ah hali sabida Asma'u sanyin hali ne da ita batada hayaniya ga nutsuwa ga kokari dasanin meya dace,ga girmama na gaba da ita,gatada shiga ran jama'a duk wanda yazauna da ita seya so sake hada hanya da ita shiyasa tazama Yar gata acikin gidan kowa yayinta yakeyi don akwaeta dason aiki dakuma tarairayar yan uwanta sabanin Asiya da takeda rawar Kai dason jiki, batason aiki kwata kwata sannan bata damu da girmama nagaba da itaba ga rashin manners of approach dukda kuwa Itama akwae kwazo da son karatu don duk rashin jinta when it comes to studies tana maida hankalinta wannan banbancin ne yasa kowa bawai yacika shiga harkanta bane sede suyi da Asma'u,Asiya mesunan Hajja ce don haka tazamo mafi soyuwa agurin Hajja don ko tabata batason ayi wani abun da takeyin ma harda zugin Hajja don bakaramin daure mata gindi tayi ba sannan Asiya da Asma'u sunason junansu amma Asiya takan tsangwami Asma'u din ganin anfi ji da ita..........

Hajja kuwa bawai tanason Maryam bane haryanzu don gaisuwarta ma dakyar take amsawa shiyasa ko bayan rasuwar Kawu data dawo gidan ah bangaren Hajiya zainab tasauka hakan nan tasama Asma'u ido da sauran yaran bata cika shiga jikinsu ba kaman sauran jikokinta don Yayan Ummin ma biyarne Asmau 18,Sadiq,Munir Munira se ikram autar ta....

Ayanzu haka Asma'u da Asiya sungama matakin sakandire sunajiran admission yafito sunyi applying Ahmadu Bello University Zaria.....

Asma'u takasance meson girki da gyare gyaren guri hakanan Hajiya Zainab shiyasa tasu tazamo daya,kullum tana manne da ita tana koyan samfarin girki kala kala....

Mubaraq yagama karatunsa tun tuni yanzu yana PHD ne ma at the same time Yana lecturing ah makarantar Ahmadu Bellon faculty of engineering,yayinda Aliyu shima yagama nashi karatun Yana taimakawa Alhaji Muhammad wurin tafiyar da kasuwancin sa don tuni yabar aikin gwamnati kuma yana samu sosai alhamdulillah tunda Yana fulfilling all his familys needs harma yataimakama na waje....


Wannan kenan.....



*Zeeneert*
Vote
Comment
Share!
[3/23, 5:11 PM] >?p?: *GIDAN SARAUTA*

Written by *Zeeneert*

*Zeeneert*@wattpad...

*page 2*

Tunda yabar masarautar yarasa ina zaije shiba abokiba don anashi duniyar besan me ake kira da aboki bama tunda tun tasowarshi betaba experiencing wannan relationship din ba.he always mind his ways and live his life alone,to koma yanason huldar abokan takan wazai so yazama abokinshi?....
Tafiya yake ahankali kaman me tsoron kasa duk wanda ze kalli Imam yakamata yagane akwai jinin sarauta attattaredashi sabida halaye irin nashi narashin son yin magana dama yanda yake tafiyar da al amuransa seda ya tabbatar yayi nesa da katangar masarautar sannan yasamu guri yazauna tareda lumshe idanunshi sa hannu yayi ah aljihun shi yaga babu kudi sawayayi ah dayan aljihun sannan yasamu wata kodaddiyar dari biyu wanda tagama cin duniya....
Furzar da iska yayi daga bakinshi sannan yasake lumshe idanunshi masu daukan hankalin yan mata,maganin Ummin sa yakusa karewa besan yazaiyi ba besan inazai samo kudiba shine tunaninshi don duk wata dabara ta Kare mai ah yanzu.......
Duba wrist watch dinshi yayi sannan yaga time ahankali yakuma tashi yacigaba da trecking seda yaji yagaji sosai sannan yatari machine me machine dinne yatsaya yana kare masa kallo sannan yabuga tsaki yaja machine dinsa yayi gaba yana cewa Allah ya sauwake se akacemaka ko fatara ta kamani se in dauke ka,toni ba dan iska irin ka bane ba.....bin me machine din yayi da kallo batareda yace komai ba sannan ahankali yasaka hannunsa cikin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login