Showing 189001 words to 191031 words out of 191031 words
hu蓷u, dake manyan mutane ne a wurin da kuma manya masu hankali, sai wurin ya kasance shiru babu ko da 茩wa茩waran motsi, lokaci lokaci ne akan tafa da kuma shewa yayin da aka kira wani dan bashi lambar yabo akan bigiren da ya bawa 茩arfi.
Sunan *gimbiya Abdus-samad Haleematu* da aka kira yasa wurin sake 蓷aukar wata shewar, inda Saleema kuma ta zaro idanu ta kalli Abdus-samad dake gefenta, tattausan murmushin da ya sakar mata tare da jinjina mata kai ya mata alamar ta tafi, da sauri ta sake juyawa inda Mamanta take, ita ma murmushi ne shinfi蓷e a saman fuskarta, a nutse tace mata "Ki je, lokacinki ne 拼ata, ki cancanta."
Wata zazza茩ar 茩aramar muryar yaron matashi ce ta daki kunnuwan duk wanda ke wurin sanda ya furta "Mummmyyyyyyyy." Da iya 茩arfin da Allah ya hore mishi, da sauri ta juya bayanta fuskarta 蓷auke da hawayen farin ciki, akan Sa'aud ta sauke idanunta daya mi茩e tsaye daga 茩afafun Ardiya dake ta doka uban murmushi tana so ta ga Saleema ta tashi, sunanta da aka sake kira a lasifikar yasa ta mi茩ewa a nutse, a hankali ta shiga takawa inda kyakyawan sangen da ta ma siket 蓷inta kwalliya ke jan 茩asa sautin takalminta kuma na fita 蓷aya bayan 蓷aya ga kuma alkyabbarta data rufe kaf jikinta.
Premiere dame da suke vip ne aka kira ta bata lambar yabonta na wani kyakyawan almakashi da aka yi na zinare, karo na farko kenan da suka ha蓷u ido da ido kenan, bayan waya sai a tv take ganinta, hakan yasa da ta ganta ta rusuna sosai ta kar蓳i kyautar tace "Nagode."
Kamo kafa蓷unta tayi ta rumgumata a jikinta da fara'a a fuskarta tace "Kin cancanta gimbiya."
Mai kiran sunayen ce ta 蓷an matsa tana fa蓷in "Ranki shi da蓷e, za ki fa蓷a mana wani abu a minti biyar kacal."
Kallonta Saleema tayi tana fara'a, a hankali ta shiga takawa har inda aka tanada dan maganar tare da lasifika, kallon kyautar ta sake yi sannan ta kalli tarin jama'ar dake wurin an yi tsit ta bakinta ake jiran ji.
Kan mahaifinta ta fara sauke idanunta kafin Yayanshi da kuma Mamanta zuwa kan sirikarta da auntynta da kuma 拼a拼anta sannan ga mijinta ma duk a wurin, baya ga kamerorin 蓷aukar hoto ne ta ko ina ga kuma yan jarida suma na ta na su aikin.
茒an matsa kanta tayi ka蓷an cikin sanyayyar murya da kuma girmamawa ga duka mutanen ta fara da "Ina mai farawa da godiya ga duka mutanen dake wurin nan, nagode, nagode da wannan karramanin da aka yi..., duk da cewa minti biyar aka bani, amma ya yi yawa wajen fa蓷in abinda nake son fa蓷a, dan ba wasu kalamai ne a bakina ba da zasu 茩ayatar daku."
Numfasawa tayi ka蓷an sannan tace "Lokacin da kowa ke ta fafutukar neman kud'i dan rufawa kansa asiri, wasu na neman ilimi dan samun madogara a rayuwarsu, lokacin ni kuma buri 蓷aya ne dani a rayuwa shine na zama ma蓷inkiya, sai dai 蓷inkin kawai nake son koyo amma ban san ta yadda zan yi ba, dan ba ni ke da kaina ba a lokaci, akwai magabatana da dole sai da iziinsu zan fara cimma burina, an dakeni, an kulleni a gida, an hanani walwala dan kar na yi abinda nake so, na cire rai da cika wannan burin nawa, sai kawai mijina ya 蓷orani a hanyar sanin *wacece ni*? Sannan me ya kawoni duniyar nan? Dogon tunani nayi na gano hakan, to fa daga nan nan sai na sake dubawa ganin kowa yana da abinda ya ta'alla茩a rayuwarshi da shi, sai na tsaya a gaban madubina sannan na sake tambayar kaina me ce ce *BAIWATA*?"
茒an numfasawa tayi kafin ta d'ora da" A hankalce cike da nutsuwa na fara hango wannan *baiwar* ta wa a jikin madubin da nake kallo, ma'ana ni karan kaina da tufafin dake sanye a jikina, zama nayi na tsawon lokaci ina tunani kan abinda na gani, zuciyata na ta raya min hakane, wani 蓳angare kuma na nuna min ba zan yi nasara ba, cike da zumma da 茩warara kai na mi茩e tsaye sannan na fa蓷awa kaina *zan iya*, haka ma mijina ya fa蓷a min *za ki iya* domin kuwa na gaji da furtawa kaina kalmar ba zan iya ba, na gaji da ji daga bakunan mutane kalmar *da茩i茩iya* ko kuma *asararriya*, dole nima na samawa rayuwata wani jigo da zan danfararwa kaina shi ya zama na wa, nasara ba ta kowa ba ce kamar yanda ba wani ne ya haifeta ba, sannan nasara wata aba ce da zamu iya kiranta kamar *gizo*, wannan gizon kamar sawaye ne da lokaci 茩alilan ya wadatar 蓷aya ya kere 蓷aya, daga wannan ranar sai na shawarci *uban gidana* kan abinda nake tunanin farawa..."
Murmushi ta saki daya 茩ayatar da fuskarta sannan tace" Adali ne shi sannan ya zama 茩ashin bayana, ana cewa a bayan kowane namiji za'a samu tsayayyar mace da ta tsaya masa ya kai matakin da ya ke, to a wannan labarin nawa a bayan mace ne aka samu tsayayyen namiji, domin kuwa ba dan shi ba da har yanzu ina rayuwata ta baya, ba dan jajircewarsa ba da ban kawo wannan matsayin ba, abu 蓷aya dana lura da shi shine...*mijina* shine *nasarata* domin kuwa tun farko shine ya fara nuna min asalin *BAIWATA*, da wannan nake 茩ara mi茩a godiyata ga mijina, sannan ina fatan maza zasuyi koyi da shi wajen 茩arfafawa matansu gwiwa kan abinda suke so, ba iya maza ka蓷ai ba...harda *iyeyenmu* ina ro蓷on da su dinga kulawa da 拼a拼ansu da abinda suke so, ko me yaronka ya raja'a a kai kayi 茩o茩ari ka tallafa masa dan ganin ya cimma nasara."
Saida ta fara ha蓷e kukan dake taho mata kafin ta saki murmushi tace" Nagode, nagode muku da wannan damar da kuka bani, nagode...sannan wannan kyautar zan ba wa wata ne da ta fi cancantarta fiye sa ni..."
Hawaye sosai suka wanke mata fuska tana sadda kanta 茩asa cikin muryar kuka tace" Lokacin da na ajiye burina a gefe na watsar da shi, ta dalilin wata ha蓷uwa da ita ta sake dawo min da wannan burin, duk da bata wajen nan amma na san tana ganina a yanzu, *Fareeda*, wannan kyautar taki ce."
Kuka ne ya 茩wace mata matu茩a hakan yasa ta fita daga wurin kanta a 茩asa tana share hawaye ta nufo wurin zamanta, Abdus-samad kam tuni ya mi茩e yana jiran ta 茩araso ya rumgume abarsa ya rarrasheta, kamar dirar mikiya, tamkar saukan ruwan sama muryar Alhaji Yusuf ya shiga kunnen duk wanda ke wurin sanda ya kar蓳i lasifikar hannun wannan matar cikin 茩a茩茩arfan sauti yace " *Ina alfahari dake 拼ata*."
Cak! Ta tsaya ta juya da sauri, haba wa? Ai da sauri ta 茩arasa gareshi tana shirin dur茩ushewa dan ta masa godiya kawai ya ri茩ota ya rumgumeta a jikinshi, fashewa tayi da kukan da gaba蓷aya daga zuciyarta ya fito tare da 茩am茩ameshi, irin farin cikin da ta shiga da kuma da蓷in kalmar da ya fa蓷a mata yasa ta manta da irin kunyar mahaifinta da take ji.
Tafin da aka kwasa a wurin ne yasa ta saurin 蓷aga kanta, da sauri shima ya maida kanta ya kwantar wata irin azababbiyar 茩aunar 拼arsa ta fari da ya wofantar na saje shiga jikinshi, lumshe idanun da yaui uasa hawaye silalo masa suka sauka kan alkyabbarta, sake matseta yayi a hankali ba tare da ya bu蓷a idanunshi ba yace "Allah ya miki albarka, Allah ya miki albarka 拼ata, ki yafewa..."
Cikin kuka tace "Shiiiii! Abba, ka kuwa san girman ranar nan a gareni? Ka san albarkar nan da ka saka min ta fi duk nasarorin dana samu a rayuwata?"
茒ago kanta tayi yasa hannayenshi yana share mata hawayen yace "Ya isa haka to Hajiata, ki yafewa Abbanki kinji."
Kama hannunta yayi zasu koma dan zaunawa mai gabatarwar tace "Kyakyawan ahali, gimbiya Abdus-samad Haleematu kenan..."
Da sauri Saleema ta dawo baya kusan matar ta jawo lasifikar gabanta ka蓷an tace "A gafarceni, 蓷an 茩aramin gyara mai gabatarwa, *Saleema Yusuf*, ki kirani da haka."
Murmushi ta mata tare da gyarawa kamar yadda ta ce, ko da ta zauna wurinta ya ri茩o hannunta sosai ya kanne mata idanu 蓷aya yace "Wato kin haye kan minbari kina ta ko蓷a mijinki ko?"
Murmushi tayi cikin ra蓷a tace "To wa kake so na ko蓷a idan ba mijina ba?"
Cikin ra蓷a yace "Tsohon saurayinki mana."
Zaro idanu tayi tace "Me? Waye kuma hakanan?"
Hararanta yayi yace "Uhummm! Za ki ce kin manta da Yayan Fareeda ne?"
Kya蓳e fuska tayi tana kallonshi tace "Lahhhh! Wai kishi ne? To ai ni Huzeifa a Yaya na 蓷aukeshi, kuma shima haka yake kallona."
Girgiza kai yayi yace "Ke kam zan yarda idan kin fa蓷i haka, amma shi na san da wuya a ce lokacin da kuka 蓷auka yana koya miki 蓷inki bai ji komai a kanki ba."
茒an hararenshi tayi tace "Saboda matarka ce sarauniyar kyawu ta duniya?"
Kanne mata ido 蓷aya yayi yace "Ni na fi sanin sirrin kayata, dan haka a barni da *zam-zam* 蓷ita."
Murmushi tayi ta 蓷ora kanta a kafa蓷arshi tana sakaya hannunta a tsakanin hannunshi tace "Nima a barni da *茒awisuna*."
Ra蓷a ya mata a kunne cewa "Amma kinsan ya kamata Sa'ud ya samu 茩ane yau ko? Dan rana ce ta musamman."
Jinjia kai tayi tana murmushi tace "Gaskiya ne, tunda Abba ya saka min albarka yanzu ai ko 拼an uku uku ne ma zan ta haifa maka."
Kan'e masa ido 蓷aya tayi tace "E mana... *mijin tela*."
瞥ar dariya yayi ya la茩ace hancinta yace "Ko kuma mijin *saraunuyar teloli ba*, tunda gashi ma an baki lambar yabo ta zinare."
茦ara matse hannunshi tayi sosai tana kwantar da kanta a kafa蓷arshi tace "Ina alfahari da kai sarkina."
Shafo kumcinta yayi da 蓷aya hannunshi yace "Ni ma ina alfahari dake gimbiyata, sannan kuma..."
Jin yayi shiru yasa tace "Uhummm!" Ra蓷a mata yayi "Ina sonki."
茒ora kanshi yayi a nata kan suna kallon abinda ke ci gaba da wakana, inda ahalinsu ke hangensu suna ci gaba da musu fatan farin ciki.
Fareeda na gida zaune amma ta ga irin sadaukarwar da Saleema ta mata, ita kanta kukan tayi tare da tabbatarwa lallai ita 蓷in mai halacci ce, haka ma Hadeeya wacce a yanzu zamu iya cewa 茩ar茩ashin Saleema take tana ci, dan kuwa bayan jarinta ya karye Saleema ta dinga bata kayan da take zubawa a shagonta na 蓷inki tun daga atamfa less da shadda tana siyarwa tana samun na rufin asirin, hakane ma yasa wata rana Alhaji Yusuf da ya kalli Hadeeya ya ayyana a ranshi _"Lallai Allah Allah ne, wacce ba ta yi bokon ba, wacce ba ta gane bokon, sai gashi mai bokon a 茩ar茩ashinta take ci, me ya fi da蓷i a rayuwa kamar ka ba wa 蓷anka tarbiya sannan ka 蓷orashi a turbar ilimin addini? Rayuwa kenan."_
*Alhamdulillah, Allah abun godiya, Allah nagode maka da ka nuna mana 茩arshen wannan labari lafiya kamar yadda muka farashi, Allah ka yafe mana kurakurenmu, daidai kuma ka sa mana a mizani, masoya ina matu茩ar godiya a gareku, ha茩i茩a na 蓷auka ba zan yi labarin da zai kai sanin masoyi ba, sai dai ubangiji na ta ikonsa a kaina ta hanyar nuna min wasu dubbanin masoyan, BAIWATA ya ci tura ta musamman, wanda shi ma a yanzu ya shiga jerin sahun bakandamiyata.*
_To fa masoya, ga wani sabon salon nan da zai zo muku in sha Allah mai taken *CARBIN 茦WAI (TASBIWUL DANE)*, sai dai wannan na ku蓷i, ban san ko zaku nuna min irin wannan 茩aunar ba ta hanyar garzayowa da gudu ku siya, duk da ina ji a raina zaku siya kuma na yarda daku, dan haka zan jiraku masoyan asali._
*Ba zan manta da ku ba*
Maman Rumy
Jamila
Alawiyya
Momyn Dady
Choukra
Djamila
Djamila
Mom Teema
Sis Lub
Kawa Aminatu
Dota Aleesa
Ummul Husna
Aunty Safiya
Fatima Kaduna
Aunty Fauzy
苼ingel Nanne
Halima
Fatima Zara (Kakus)
Khadija
Fauziya
Bilqees
Halima Ahmad
Ummee Adnan
Rahama
Maryam (Mom)
Hafsat
Aysh
Naja'atu
Maman Bala
Momyn Husein
Zeinab Musa
Mom Abdul
Nazichou
Cyamat
Ummi Amin
Aisha Sambo
Mmn Khair
Nafissa Ibrahim
Oum Afrah
Isma'il Nafissat
Momyn Abdul
Hajia Zuwairriya
Rukayya Umar
Ummee Zariya
Hajara tambuwal
Fiddaussi Shehu
@utar Mommy
Maman Mubarak
Mom Khady
Matar Malam
Halima Harouna (sisina) 馃グ
Saleema Harouna (autarmu) 馃グ
Amira Harouna 馃グ
Rahila Harouna馃グ
Rashida Harouna馃グ
Saleem Harouna馃グ
Uwar Afdal
Fatima Yusuf
Ummu Hanan
Aisha Abubakar Mussa
Halima Shehu
Aisha
Chappa'atu.
Maman Abulkhairi
Ummi Aisha
Maman Chafa'atu
Ummu Isma'il
Mormees
Sis Faty.
_Wanda bai ga sunanshi ba mu tarba a na gaba in sha Allah sannan ku min uzuri, saboda haka yasa na ce kowa ya rubutu dan na gani._
*Godiya ta musamman gareku mutane na*
_SAJIDA_ *(Kwatena)*
_RAHEENAT_ *(my Heenat)*
Mu ha蓷e a *TASBIWUL DANE* In sha Allah.
*Bissalam.*
*Alhamdulillah.*