Showing 132001 words to 135000 words out of 191031 words

Chapter 45 - BAIWATA COMP HAUSA NOVEL

30 Aug 2024

67985

tashin hankali! Zaune yayi bakin gadon yana fuskantarta hannunshi ri茩e da sallaya, sa'a 蓷aya suna 蓷an nesa ka蓷an sai 茩amshin dake jikinsu daya gauraya 蓷an wurin kowa na sha茩ar na 蓷an uwansa. Kamar almara yasa hannu 蓷aya ya kama 茩afar kujerar da take zaune ya jawota gabanshi, rarako idanu tayi a ranta tace "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un! Shi kuma kalar nasa ciwon kenan?"

Daf da daf suke a yanzu, gwiwarta ta dama har ta na gugar tashi gwiwar, muskutawa tayi ta gyara zamanta sosai tana 茩amewa wuri 蓷aya numfashinta na fita da sauri. Idanunshi na kan fuskarta cikin amon rikitacciyar muryarshi da mamakin yadda ya samu kusanci da macen da ba muharramarsa ba amma baya jin komai a jikinshi, a da茩ile a mugun rarrabe kowane harafi yace " *Me...su...nanki?*"

A cikin ranta take mamakin rainin hankalin nan har ta ayyana. "Wuni 蓷aya muna matsayin ma'aurata amma bai san sunana ba? Lallai ma."

Sai kuma wata zuciyar ta raya mata "To shi me sunanshi?" Oho! Kema baki sani ba kenan? A raunane cikin rawar murya kamar a ce ass ta zuba a guje tace "Saleema."

Ba tare daya daina tsareta da idanu ba yaace "Na gasken?"

Kanta 茩asa sosai tace "Haleematus-sadiya."

A 茩asan ma茩oshi har amon na fita da yanayi na 茩a茩茩arfan namijin da muryarsa ta nuna haka saboda wasu ruwa ruwa dake fita a muryar yace "Shekararki nawa?"

Saida ta 蓷an saka yatsarta manuniya a bakinta sannan tace "Ashirin...da."

Ta nuna masa yatsu biyu ma'ana ashirin da biyu, ta蓳e baki yayi yace "Kin iya karatu?"

Da mamakn tambayar cikin nutsuwa tace "Wane a ciki?"

Mamakin yarinyar yake sosai, dan ta fahimceshi da kyau yasa shi kai hannunshi ya tallabo ha蓳arta ya tilasta mata kallon fuskarshi amma ba ta kalli 茩wayar idanunshi da ta ga ya ranba蓷a musu kwalli, fuskarshi a ha蓷e da yanayin kowane lokaci fa zai iya hassala yace "Wane kika iya ke?"

Sakin ha蓳arta yayi da sauri ta sake dasa kanta 茩asa idanunta har sun cika taf da hawaye muryarta na 蓷aukar 蓳ari sosai tace "Na...um..na...wan...ka."

Kuka ne ya 茩wace mata ta ja tattausan alkyabbarta ta rufe fuskarta tana 蓷an sheshe茩ar kuka, da ma蓷aukakin mamakin dama hakan mata suke? Ya kalleta da kyau yace "Wane abu aka miki na kuka?"

Sai kuma yayi saurin fa蓷in "Kina da alwala?"

Da sauri ta 蓷aga masa kai, dan haka ya mi茩e yana warware sallayar yace "Ta so."

Mi茩ewa tayi daga yadda ta gani ya tabbatar mata da abinda yake nufi, ganin tana daidaita alkyabbarta yasa shi takawa a nutse ya sake bu蓷a 茩ofar da ya fito da fari, tsaye tana tana ta share hawaye tana ayyana "Kenan dai shi ne mijin nawa?"

Fitowarshi tasa ta sake nutsuwa har ya mi茩o mata farin hijabin da ya 蓷auko a 蓷akinta, cikin dubara ta cire alkyabbar ta saka hijabin sannan ta tsaya bayanshi suka gabatar da sallah raka'a biyu, basu jima ba suka idar ya gyara zamanshi ya juyo yana tan茩washe 茩afafu yana kallon 茩asa, sun 蓷auki minti biyar a haka kafin ya mi茩a hannunshi na dama alamar ta 蓷ora hannunta akan na shi, da mamaki ta kalleshi da tunanin me yake nufi kuma?

Da idanu ya sake isar mata da abinda yake nufi, saida ta dinga dun茩ule hannun nata na dama tana bu蓷ewa da wara yatsun kafin ta shigo kusanto da hannun har ta 蓷ora akan na shi, rintse idanu tayi shi kuma ya 茩urawa hannun nata idanu, tabbas bai ji komai ba da ta 蓷ora, a da kuma da kuskure hannunshi zai ta蓳a na wata macen sai ya ji tamkar ya ta蓳a wutar da za ta 茩onashi, da sha'awa za ta bijiro masa idonshi kuma su kalli wata mace ko da a tv ne, sai ya ji ranshi ya 蓳ace ya ji tsanar wacce yake kallo 蓷in matu茩a da kuma 蓷aukewar sha'awar, amma abun mamaki da al'ajabi a tare da wannan shine, yanzu da ta 蓷ora hannunta a na shi sai sha'awar ta bijiro masa har zuciyarshi na raya masa wannan fa halalinka ce.

A hankali ya kai hannunshi kan fuskarta har yayi nasarar ri茩e goshinta, 茩ara rintse idanunta tayi tana jin jikinta na neman 蓷aukar rawa, harafin s kawai take jin yana fita daga bakinshi har ya janye hannunshi ya kalleta yadda duk ta tsorata, ta蓳e baki yayi a ayyana " *Me zan tsinta a jikin jaririya kamar wannan?*"

茒auke kanshi yayi daga dubanta yace "Je ki kwanta."

Bu蓷a idanu tayi a hankali ta 蓷an saci kallonshi, har ta yun茩ura zata tashi sai kuma ta koma ta zauna cikin tattausan muryarta tace "Zan iya tambaya?"

A 蓳oye ya amsa da "Uhum!" Saida ta 蓷ago ta kalli fuskarshi, ha蓷a idanu da sukayi yasa shi jin wata arniyar kasala saboda kwallin dake idanunta ya kama sosai, kuma tubarkallah idanun suna da girma, hakan yasa ya ga kamar mai neman 蓷aukar hankalinshi da fitina, ita kam ba ta kawar da dubanta ba saida tace "Ban...san sunan...ka yalla蓳ai, kuma...bana so na ji ga bakin kowa sai..."

Irin kallon daya mata na kamar yana hango wani abu a jikinta yasa ta yin shiru ta sadda kanta 茩asa, murmushi kawai ya saki tare da mi茩ewa tsaye ya shiga taka lallausan 茩afafunshi ya shige 蓷akin nan na 蓷azu dan shi kam bai san me zai ce mata ba, ya daga zuwanta za ta nemi 蓷ora masa hawan jini? In ba ita a waye zai masa ma wannan tambayar a cikin gidan nan? Hmmmm!

Tunda ta bishi da kallo har ya shige ta mi茩e tana ta蓳e baki tace "Ni da ka tambayi sunana fa?"

Ta jima zaune ganin dai ba ta da wani abu da take yi ta tashi ta 茩arasa gaban sofar dake 蓷akin, saida ta daidaita zamanta ta mi茩e 茩afafu kafin ta kwanta 蓷aga hannayenta ta shiga karanta addu'o'in bacci ta kwanta tana du茩u茩unewa cikin hijabinta. Ba ta 蓷auki minti biyar ba bacci ya 蓷auketa dan yau tun asuba da ta farka ba ta kuma rintsa idonta da sunan bacci ba.

Ya jima ciki kafin ya fito ba tunanin komai a ransa, ganinta kwance kan kujera yasa shi ta蓳e baki kafin ya fita ta 蓷aya 茩ofar, 茩arasawarshi ke da wuya ya kama labulen dake jikin 茩ofar dan ya gyarashi ganin kamar an 蓷an jayeshi ta yadda ana iya hango cikin 蓷akin, 茩arasawa yayi ya ja labulen ya gyara ya juya da niyyar nufa wajen 茩ofa ya ji 茩arar fa蓷uwar makulli wanda kuma ba makulli 蓷aya bane da alamar sun fi uku, juyowa yayi da mamaki ya kalli tagar, da 蓷an sauri ya 蓷ago 茩afafu ya sake dawowa ya yaye labulen. Inuwar da ya gani ta mutum an gilma ta corridor dake sadashi da 蓷akin mahaifiyarshi yasa shi mamaki da tambayar kanshi waye? Me ake a nan a wannan lokacin? Da sauri ya nufi 蓷akin baccin nashi yana shiga ko kallon inda Saleema take bai yi ba ya 蓷auki wayarshi 茩arama ya danna kiran lambar Ummi.

A gigice gimbiya Ramlat na ganin kiran wani tunani daban zuciyarta ta kitsa mata, duba da yaronta sabon shiga ne a harkar ke蓳ewa da mace, sai ta yi zaton ko ya halaka 拼ar mutane kuma ya rasa yadda zaiyi, a hanzarce ta 蓷aga tana tashi zaune ta furta "Mai gado, lafiya?"

A nutse duk da hankalinshi ba kwance yake ba na son sanin waye ya shiga 蓳angarenta yace "Ummi, kun rufe 茩ofarku?"

Da mamakin tambayar tace "E an rufe, me yasa ka tambaya? Kana bu茩atar wani abu ne?"

A sanyaye yace "A'a, Ummi..." Sai kuma yayi shiru, da sauri tace "Ina jinka mai gado."

A ta茩aice yace "Ki kula da kanki Ummina." Da sigar mamaki tace "Lafiya? Ba ka yi bacci ba har yanzu?"

Numfashi ya sake saukewa yana ta le茩a tagogin dake falon yace "Ummi mutum na gani a 蓳angare, ban san waye ba, kuma ban san me yasa na ga kamar ana min le茩e ba."

Shiru tayi tana salati a ranta, bayan wasu da茩i茩u tace "Ka yi abinda ya dace mai gado, yau ranarka ce kuma ranar tashin hankalin ma茩iyanka, idan har tunanina ya yi daidai ba zai wuce ana son sanin ko za ka iya wani kata蓳us ba daya kasance kana tare da mace, ka kula da kanka mai gado, Saleema yarinyar kirki ce, sai na tantance a cikin dubunai na za蓳o maka ita, saida safe."

Lumshe idanu yayi ya sauke wayar daga kunnenshi yana ayyana Lallai shima abinda ya zo masa a rai kenan, amma ganin an shiga 蓳angarenta yasa kuma tunaninshi karkata ta wata sigar, amma ba komai, koma wanene da shi yake zancen, zai nuna masa ya samu sau茩i da yardar Allah, da kam baya da tunanin yi mata komai a yau, amma yanzun nan tunaninshi ya sauya.


Saida ya tabbatar ya rufe kuma ya kashe komai kafin ya koma 蓷akin, rufewa yayi da makulli ya kashe wutar ya matsa gaban gadon ya kunna siririn haske, doguwar rigarshi ya cire ya ratayata kan kujerar dake kusan gadon zaman mutum 蓷aya sannan ya 茩arasa gaban Saleema dake ta sharar baccinta.

Hannaye yasa cimak ya 蓷agata sama, a take ta nu蓷a idanunta a saman rufin 蓷akin, tabbas a sama take kuma wani ne ya 蓷agata, ai da sauri ta zunbulo 茩afafunta tana neman durkowa kasa, tsam ya sake ri茩e kasan 茩afafunta daf da cinyoyinta sannan ya rumgumata jikinshi ya furta "Shiiiiii!"

A 蓷an rikice idanunta a tsatsaye tace "Da girmana za ka 蓷auke, saukeni zan iya tafiya."

Tsaf ya direta kan gadon yana kallon fuskarta, a lokacin ita kuma ta ga a yanayin da yake, da mugun 茩arfi ta ha蓷a kanta da gwiwa a ranta ta shiga karanta "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un! Hasbunallahu wa ni'imal wakil."

Ba kaya fa a jikinshi, kai! Dama haka sarkin yake? Ko dai ba'a masa na蓷in ba har yanzu? Ta ya sarki guda zai tsaya gabanta a haka? Kai da sake gaskiya, a zabure ta sake 蓷ago kai ta kalleshi sannan ta kalli hannunshi dake cire mata hijabin jikinta, a tsorace ta kalli fuskarshi tana sako da hawaye tace "Yalla蓳ai me kake yi haka?"

Yatsa ya sake dorawa a la蓳蓳enshi yace "Shiiiii!"

Sai kuma ya zauna bakin gadon yana kallon fuskarta cikin nutsuwa yace "Zan iya tambayarki *zam-zam*?"

Da sauri ta kalleshi jin ya ambaci zam-zam, sai dai dake a rikice take bata fahimci suna ne ya kirata da shi ba, 蓷aga masa kai kawai tayi alamar e, 茩afafunta dake kan gadon ya shiga shafawa har sai yayi kamar zai zura hannun cikin rigarta sai kuma ya sake yo 茩asa yana fa蓷in "Na san kin yi karatu, sannan kin san abubuwa dayawa, kuma ma a yadda na ke jin Ummina tana yabanki, na san kin iya wankan tsarki, zam-zam ke yanzu matar aure ce, ni ban ta蓳a aure ba sai wannan karan, ke ma kuma haka..."

Numfashi ya ja da 茩arfi ya sauke alamar maganar ta masa tsayi kafin ya 蓷ora da" Ban san komai a harkar nan ba, idan kika nutsu shine zan san yadda zan bi dake ba tare da na cutar dake ba, idan kuma ba kya ra'ayi banda niyyar matsa miki, sai na barki har sanda kika ji zaki iya sauke nauyin dake kanki."

A tsorace sosai ta kalleshi jikinta tuni ya 蓷auki makyarkyata na tunanin wannan lamari kawai, ba wai bata san da wannan abun dake faruwa tsakanin mace da namiji ba, sai dai wayewarta da rashin zuwa makaranta da kuma rashin 茩awaye masu ido tsakar kai yasa ba ta da sani sosai a kanshi, ita dai ta san idan ya risketa kawai za ta kasance mai zubawa sarautar Allah ido ne da kuma mi茩a wuyanta. Hakan yasa ba ta ce dashi komai ba saidai kanta na sadde 茩asa jikinta na daukar 蓷umi da rawa.

A nutse ya sake haurawa kan gadon ya kwanta tare da jawota jikinshi ya 蓷ora kanta a 茩irjinshi, cikin dubara da nutsuwa da sanin ta kamata da kuma aiki da ilimi ya fara jaye mata hijabin yana fa蓷in "A sanda nake da shekara ashirin a duniya na sauke Al茩ur'ani, sosai na ji kin birgeni sanda Ummi ta fa蓷a min kin yi saukar hadda a shekaru sha takwas, sanda na ke fama da matsalar rashin lafiya ba inda Ummina ba ta nema min magani ba, ni kaina na yi iya abinda zan i..."

茦a茩茩arfan numfashin da ta sauke sanda ya ma nononta matsar lemun tsami yasa shi dakatawa ya ra蓷a mata a kunne" Yi ha茩uri, ki dinga 蓷orani a hanya idan kin ji zan ji miki ciwo...ahhhhhh."

Shi kanshi wani wahalallen numfashi ya sauke a bazata sanda ya jaye rigar baki蓷aya ya dora tafin hannunshi a tsurar 茩irjinta da babu abinda ya masa shamaki na daga tufafi, rintse idanu tayi shi kuma sai ya karkatar da kanshi ya saita bakinshi kunnenta ya ra蓷a mata "Wayyo zam-zam, kin san me? Ni fa, wayyo... kin gane? Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un!"

Tun ba'a kai ko ina ba, da ya so ya 蓷auki hankalinta da hira yadda ba za ta yi gardamar da zata kaisu ga jin ba da蓷i ba, sannan ba za ta tantance tsananin girmansa a lokaci guda ba, amma bai san me ya jawo masa rasa nutsuwarsa baki蓷aya ba, jimawar da yayi ba aure? Ko tsananin bu茩atar daya tara ta mace? Ko kuma dai lallausan jikinta mai santsi tamar na zomo da yake shafa? Ko kuma wannan ikon Allah na 拼an biyu da suke cikin tafin hannunshi ya ma rasa yadda zaiyi duk ya rikice sai zuba musu idanu yake yana matsawa tamkar zai cire mata su.

Fashewa tayi da kuka ta nemi tashi zaune dan gaskiya ba za ta juri wannan ra蓷a蓷in ba, a dai yadda yake matan nan alamu ne na idan aka ci gaba to za ta zama gawa, duk da ba ta san ya lamarin yake ba, amma dai ita ta san akwai kuskure a yadda yake mata 蓷in nan, ita fa gaba蓷aya ma jim茩ar da yake mata da wani hanzari da yake a lamarin ya gama tsorata ta, neman yake ya tona mata asiri ta hanyar 茩wala ihun da zata kara蓷e gidan, tamkar wanda aka jona da lantarki haka yake wata jijjiga yana tafiyar da ita tamkar za'a 茩wace masa ita. Da mugun 茩arfin da bai san ba haka ake ba ya sake mayar da uta kwance ya rumgumota tamkar zai maidata ciki cikin fitar hayyaci da rarraba kalaman yace "Zam...zam, um um! A'a, ba yan...zu ba, ki bari na ci gab..."

A rikice ta girgiza masa kai tace "A'a na yafe, ciwo ke akwai yalla蓳ai, na yafe hakanan na ha茩..."

Rarako idanu tayi sanda take jin ashe wannan 蓷in somin ta蓳ine domin kuwa 茩afafunta ne ta ji ya ware gaba蓷aya ya shige tsakiyarsu yana neman han蓳ara mata abinda har yanzu bata tantance me ye ba.

Kicir-kicir ta fara kokawar 茩watar kanta tana neman 蓳arkewa da kuka dan da gaske tura mata abun nan yake son yi kuma gashi bata san me ye ya hana abun wucewa ba. Fahimtar ba zai wuce ta sau茩i ba yasa shi canza shawarar maidata kwance ya danne 茩irjinta da hannu yadda ba zata kuma zillewa ba, a hankali a hankali duk da nutsuwarshi bata tare dashi, haka ya dinga shigar mata da lamarin nan da yana samun hanyar ya shiga ya bu蓷a bakinshi da niyyar sakin ihun da zata sa a kawo masa 蓷auki. Sai dai jin ihun da yarinyar tayi ya gaggauta dawo da shi hayyacinshi yayi azamar rufe mata baki tare da fa蓷awa jikinta ya kwanta ruf...




馃槀馃槍Lamarin dai ba wanda ya kahe ai, da haka kowa ya saba.




*Alhamdulillah.*
20/06/2022 脿 22:07 - MOM LATEEF馃槝: 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈�
*BAIWATA*
馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈�



*NA*


_SAMIRA HAROUNA_


*SADAUKARWA GA*


*AHALINA*



*GAMAYYAR MARUBUTAN NIJAR (ASSO.)* 馃馃
_(Burinmu d'aga muryoyinmu sama domin anfanar da al'umma had'e da ciyar da adabin hausa.)_
鈽� *[G. M. N. A]* 鈽� 馃摉馃枈锔�


_Bismillahir rahamanir rahim_


_44_




Dake sabon shiga ne bai wani jima ba ya shiga tanta茩o ruwan da suka jima suna zamar masa matsala a jiki, sosai da sosai yake 茩am茩ame jikinta tamkar zai rabata biyu har saida ta fashe da wani sabon kukan, dan matsar da yake mata yauin fitar da cuta a jikinshi sai ya fi mata wahala a yanzun, wani fitinannen gumi ya shiga kwaranyo masa a jiki tamkar ruwa aka watso masa, a hankali kasala ta rufe gajiya ta baibayeshi na rashin sabo. A jikacce ya kwanta gefenta tare da jawota jikinshi ya matse gam yana sauke numfashin wahala tamkat gudun ceton rai yayi, duk zufar nan a jikinta ta 茩are dan a ma茩ale yake da ita. Shashe茩ar kuka take yi a hankali tana sauke ajiyar zuciya a kai a kai.

Numfashin wahala yake saukewa inda jikinshi ke da蓷a 蓷aukar zafi kanshi na neman fara masa ciwo, tunanin kar a zo wani mugun abu ne zai tarar dashi daga kwance yasa shi 茩ara jawota ya rumgume bakinshi na rawa ha茩oransa na har蓷ewa alamar jigatuwa yace "Zam-zam...zan, zan...iya ta...shi in."

Sai maganar ta ma茩ale masa gaba蓷aya, a hankali ta jaye jikinta ta tusa kanta a fillow, a wahalce sosai ya tashi 茩afafunshi har rawa suke tamkar ba zasu 蓷aukeshi ba har ya shige ban蓷akin da towel a jikinshi. Tana jin haka ta gyara kwanciyarta tana sauke numfashin wahala, idanunta ta li茩e gam tana jin azabar da 茩asanta ke yi, cije le蓳e tayi tana ta numfarfashi har ta ji ya fito a ban蓷akin, sake ha蓷e jikinta tayi idanunta a rufe har ya saka kaya ya fesa turare ya dawo kusa da ita ya tsuguna yana kallonta, 蓷ora hannunshi yayi a kan cikinta dake shafe cikin zanin data rufe jikinta, cikin kakkarwar baki yace "Zam-zam, muje na taim...aka...mik...i."

B tre da ta bu蓷a idanunta ba tace "Um um, zan je da kaina."

Da sauri ya kalli fuskarta dake rufe ya dan jawo zanin rufar yace "Ayya zam-zam, kuka kikayi sosai? Muryarki har ta canza."

So tayi ta bu蓷e ta kalli idanunshi, to me yake nufi? Bai ji duk hargagin da tayi ba da bugunshi da take kan ya rabu da ita? Zai ce wani wai kuka kikayi? Shirun da tayi ba ta motsa ba yasa shi tallabota ya tayar da ita zaune, kakkare fuskarta da jikinta take bata so ya ganta ba kaya kuma bata son ha蓷a idanu da shi saboda kunya, 茩afafunta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login