Showing 102001 words to 105000 words out of 191031 words
haka ya saka Alhaji Auwal gaba wajen yi wa gwamnan bayani yadda zai fahimta, kuma ba su 蓳oye masa komai ba, da haka dai suka rufe babinshi can su 茩arata shi da matarsa, idan ya ga dama ya 蓷auki mataki ko ya 茩yaleta ruwansu.
*Bayan Wata 蓷aya*
Cikin sanyayyar murya aka furta "Jarumi ka fito?"
Gabanta ne ya mugun fa蓷i har ta rarako idanu tana kafe 茩ofar ban蓷akin da idanu, a haukace tace "Jarumin uban wa? Wacece ke? Me ya ha蓷aki da mijina?"
Dogon tsakin da ya kara蓷e kunnuwanta budurwar ta saki tare da yanke kiran, a gigice ta kalli wayar sannan ta kalli 茩ofar da aka bu蓷o ta ban蓷aki, kafin ya karaso gareta ta isa gunshi ta nuna masa wayar tace" Wace 拼ar iskace ta kiraka a waya take kiranka da jarumi?"
Cike da wofantarwa ya kar蓳i wayar yana gyara towel 蓷inshi da hannu 蓷aya yace" Ban sani ba, me ya kaiki ta蓳amin waya?"
A haukace ta sake tarz gabanshi tace" Na ta蓳a 蓷in, wacece ke kiranka har cikin gida? Tukuna ma ina zaka je?"
A fusace ya wanke fuskarta da marin da ya sakata kifawa kan gadon ta fashe da kuka mai sautin gaske, aje wayar yayi gefenta ya nunata da yatsa yace" Ke har kin isa ki tsareni kina min wannan tambayar iskancin? Ni nake aurenki ko ke kike aurena? Fita zan yi kuma baki isa ki hanani ba."
Wajen kayanshi ya nufa ita kuma ta mi茩e da gudu ta fito a 蓷akin tana kuka, hakan yasa Hadeeya ta riga Zeid fita a gidan ta zo gidansu dan sanar wa da mahaifiyarta abinda ya mata.
A ta茩aice kwananta biyu gidan, da gangan Zeid ya yi banza da ita bai waiwayeta ba, saida kwanan gidan shi ka蓷ai ya gundireshi, kuma ba damar kawo wata dan mahaifinsa ya saka wanda zai saka masa idanu a kan hakan, dole ya jawo wani abokinshi suka zo biko.
*Tunda* suka shigo Saleema ta basu wuri dan ta fahimci magana zasuyi, dan kwanan Hadeeya biyu a gidan ta lura da Ardiya da ke yawan fusata, dan ranar da Hadeeya ta zo ma sosai ta dinga jin bala'inta daga 蓷akinta inda kukan Hadeeya ya kara蓷e gidan, gashi kuma Abbansu baya gari bare ya shiga mganar, dan haka Ardiya ita ce ta tarbesu madadin mahaifinsu.
Cike da gajiyawa da surutun matar Zeid ya sunkuyar da kanshi yana ayyana "Jaraba, ba dai surutu ba."
Abokin na shi kuma lalla蓳ata yake shi ma har kansa ya fara ciwo, wai sai wani daddagewa take a kan me zai marar mata 拼a? Jaka ce ta kai masa? To kar a sake? Kuma kada ya saki ya wula茩anta mata 拼a ta hanyar ha蓷ata da wasu a waje, da 茩yar dai wannan mita ta mutu ta ce zasu iya tafiya gobe ta turata ta koma da masu rakata, da haka aka samu wannan wutar ta mutu. Sai dai abunda bata sani ba wannan ne Hadeeyar ta fa蓷a da ya kai ga ta蓳a lafiyar jikinta, amma kira a wayarsa na 拼an mata ya fi a 茩irga wanda take kamawa, baya ga lokacin tana amarya 拼an matan da suka dinga zuwa da sunan danginsa ne, amma daga 茩arshe ta gane basu da wata ala茩a ta jini kawar 茩arya ce, ga matsalarshi ta cika daren sababi, wani lokaci yana shigowa sai sallah subah, ranar da ya zauna gidan kuma wuni cur yake da waya a hannu yana kakkauce mata, ko gilmawa ta zo yi ta bayanshi sai ya 蓳oye waya dan baya son ta ga abinda ya ke a wayar.
*In dai da comment to da aiki.*
*Alhamdulillah.*
13/06/2022 脿 17:25 - MOM LATEEF馃槝: 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈�
*BAIWATA*
馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈�
*NA*
_SAMIRA HAROUNA_
*SADAUKARWA GA*
*AHALINA*
*GAMAYYAR MARUBUTAN NIJAR (ASSO.)* 馃馃
_(Burinmu d'aga muryoyinmu sama domin anfanar da al'umma had'e da ciyar da adabin hausa.)_
鈽� *[G. M. N. A]* 鈽� 馃摉馃枈锔�
_Bismillahir rahamanir rahim_
_35_
Gaba蓷aya hankalin Alhaji Yusuf ya koma kan wannan ciki na Safiya, tunda cikin ya wuce wata biyar suka sake du茩ufa da addu'a da kum sakawa ana tayasu, yanzu gashi cikin ikon ubangiji har ya shiga wata na bakwai, hakan ba 茩aramin da蓷i ya masa ba, yara an koma makaranta amma har yau bai ce komai game da komawar Saleema makaranta ba, dan haka ita ma ba ta ce za ta koma ba ta zuba masa idanu. Yanzu haka shirin aikin Hadj yake, dan haka ma yake ta kwatantawa Saleema cewa ta kula da Mamanta, kar ta bari ta yi aikin komai a gidan nan, Safiya tun tana jin da蓷in hakan har ta fara tqarguwa, dan gani take kamar idanun kowa a kanta suke, saboda rawar 茩afarshi tayi yawa, tamkar fa wanda bai ta蓳a samun haihuwar ba yake yi, dan haka fatanta bai wuce Allah ya sauketa lafiya ba, dan kuwa ita ka蓷ai ta san irin laukayin da take sha a kan wannan ciki, ko dan ta jima bata samu bane? Ko kuma dan yanzun ta fi sanin ciwon kanta da zafin jikinta? Ba kamar haihuwar Saleema da akayi da 茩uruciya sosai ba, wanda hakanne ma yasa ita da ita tamkar 茩awaye, bare ma da ita 蓷in ta zama marar jiki sosai, sai suka zama tamkar wasu 拼an tsara.
Kusan komai zai faru a rayuwa to da dalilin faruwarshi, Saleema ta ha茩ura da maganar 蓷inki tunda har ta sha dukan mutuwa a kan shi, dan haka ta tattara komai ta watsar ta manta da duk wani wanda zai zama sanadin koyonta 蓷inki, sai dai akwai abinda shine yake sonka ba kaine kake sonshi ba, wani abun za蓳i ne a wajen ubangijinka babu yadda zakayi ka barshi ko shi ya barka, idan ka fara dole ka kai gaci, idan kuma ba ka fara ba dole ka fara ko baka so _(tamkar dai ni da rubutu ya 茩i barina馃槥)_. Jiya mahaifinta ya tafi, kamar jiran tafiyarsa ake kuma sai Mamanta ta shiga mur茩ususun ciwon ciki, hakan ne yasa ita da mai aiki suka kaita asibitin da take zuwa, bayan saka mata ruwa da wasu allurai aka ba Saleema takardar magani ta je ta siyo, ta samu wasu tun a pharmacy dake cikin asibitin, sai 茩waya 蓷aya ne ta rasa aka ce ta tafi kasuwa tsohuwa za ta samu wajen babban mai maganin nan, ba ta tsaya komai ba ta fito ita da dreba dake waje wanda Alhaji Yusuf ya ce ya tsaya wuri 蓷aya kar ya kuskura ya bar wurin nan dan ya ji me ake ciki suka nufi kasuwar.
Kamar yadda kullum shagon yake cike da mutane sai an kama layi, haka ita ma ta bi sahu duk da maza ne a gabanta, rabon ha蓷uwa da Fareeda yasa ta juyowa jin sallamar mace a shagon, sua ha蓷a idanu duk alamun mamaki da kuma farin ciki ya bayyana tare da su, da farik ciki Saleema tace "Fareeda, ke ce?"
Turo baki Fareeda tayi tace "E mana, baki so ganina ba ko?"
Zaro idanu tayi tace "Haba ke kuwa, ya zaki ce haka? Kinsan farin cikin da na yi da na ganki?"
茒auke kai Fareeda tayi tace "Ban yarda ba, bayan kin manta da ni."
Murmushi Saleema tayi ta sunkuyar da kai dan magana ta gaskiya kam ta manta, hatta da lambarta sai yanzu ne da ta ganta ta tuna cewa ta kar蓳a kuma tana wayarta, amma ba ta ta蓳a jaraba kiranta ba ko dan a gaisa ma. Dan ta kawar da ita daga zancen yasa ta kalleta tace "Amma me kike yi a nan?"
Da alamar jimami tace "Wallahi Mama ce ba lafiya, shine na biyo siya mata magani."
Da yanayin tashin hankali da kulawa tace "Subhanallah! Ke ma? Nima Mamata ce ba lafiya, amma ya jikin Maman?"
Murmushi tayi tace "Jikin Mama sau茩i, ke fa? Ya jikin..."
Tun bata 茩arasa ba tace "Da sau茩i ita ma sosai."
Da ladabi Fareeda tace "Allah yasa kaffara ne."
Kafin ta ce ameen wanda ke kusa da ita ya gusa hakan yasa ta matsawa ta shiga shagon, ba 蓳ata lokaci aka mi茩o mata maganin ta biya, Fareeda ma na fa蓷in wanda ta zo nema aka 蓷auko mata, tana mi茩a ku蓷in Saleema tace "Ka cire a cikin nan kawai."
Jinjina mata kai yayi ba tare da ya ce uffan ba ya cire Fareeda kuma na ta godiya, tare suka fito ganin Fareeda za ta tare adaidaita sahu yasa ta tilasta mata shiga motarsu suka tafi tare, saida suka aje Fareeda a gida za ta fita tace" Ki bani lambarki?"
Dariya Saleema tayi tace" Ai ina da lambarki, zan kiraki."
Girgiza kai Fareeda tayi da yanayi na rigimammuyar auta tace" A'a, ni dai ki bani da kaina, na san ma ba kirana za ki yi ba."
Dariya Saleema ta sake yi ta kar蓳i wayar ta saka mata lambarta sannan sukayi sallama ta ce ta gaishe da mai jiki.
Wannan shi yayi dalilin sake ha蓷uwar Saleema da Fareeda, har yau suke waya da ita bayan gaisuwa Fareeda ke tambayarta "瞥ar uwa kika ce kina son koyon 蓷inki, amma shiru ban sake ji daga gareki ba, lafiya ko?"
Murmushi kawai Saleema tayi tana ci gaba da matsawa mamanta 茩afafunta da suka kumbura tace "Lafiya lau."
Murmushi Fareeda ma tayi tace "Yayana yayi gaskiya, dama ya fa蓷amin 拼a拼an masu ku蓷i ba wahala suke ba, tun kafin su mallaki hankulansu iyayensu sun gama musu tanadin kyakyawar rayuwarsu ta gaba, jira kawai ake su girma su ci a nutse."
Wani murmushin ya茩e Saleema tayi tana kallon fuskar Safiya da bacci ya 蓷auke tace" Ba haka bane."
Cike da zolaya Fareeda tace" To yane in ba haka ba? Aure za ki yi?"
Da sauri Saleema tace" A'a ina! Ai ko saurayin ma bana da shi."
A nutse ta gyara zamanta tace" Kin gane? A ranar da mukayi magana da ke, bayan kwana ka蓷an na fa蓷awa mahaifina, sai dai..."
Duk abinda ya faru ta fa蓷a mata dan ta lura za ta mata gurguwar fahimta idan bata wanke kanta ba, cike da tausayawa Fareeda tace" Allah sarki! Ke kuma jarabawarki kenan? Karki damu 拼ar uwa, ki ci gaba da addu'a watarana sai labari, in sha Allah mahaifinki zai amince ki koyi 蓷inki, ke dai ki yi ta masa biyayya."
Ajiyar zuciua Saleema ta sauke tace" In sha Allah, nagode sosai."
Da haka suka yanke wayar, suna gamawa kuma ta aje wayar ta tofa addu'a ta shafawa mahaifiyarta sannan ita ma ta kwanta gefe.
Fareeda ma na aje wayar ta shiga labartawa Mamanta dake kusanta, ita ma cike da tausayawa tace" Ikon Allah! Shi kuma haka yake? To Allah ya cika mata burinta."
A jimame Fareeda tace" Amee..." Ba ta 茩arasa fa蓷a ba Huzeifa dake 茩ofar 蓷akin tun sanda ta fara bada labarin ya tsaya yana sauraro sai yanzu ne ya shigo, a tare suka kalleshi Mamansu na amsa sallamar da yayi 茩asa 茩asa, mamaki ne ya lullu蓳e fuskarta na tunanin me ya kawoshi gidan yanzu a wannan daren? Duk da dai kusa suke sosai ba nisa, amma dai a yanzu da 茩arfe goma da rabi ta wuce sai take mamaki dan bai ta蓳a haka ba.
Mi茩ewa Fareeda tayi ta fito tsakar gidan dan ko da ta ga yayi zaune ta san magana zasuyi, kuma a yadda ta ga fuskarshi da yanayinshi ta san ba lafiya ba. A nutse Maman ta kalleshi tace "Huzeifa lafiya? Daga ina kake yanzu cikin dare? Da fa rufe gida zamuyi yanzu, dan ma wannan ja'irin bai siyo min madarata bane ya koma siyowa."
Sadda kai ya sake yi muryarshi da amon 蓳acin rai sosai kuma a tausashe yace "Mama, yarinyar nan nema take ta kaini bango na aikata abinda za'a zageni, har yanzu Sharhasila ta kasa gane kara nake mata ina miki biyayya bane, ni fa na fara gajiya Mama."
Girgiza kai tayi tana mamakin yadda Sharhasila ke neman zubar da darajarta har su kai 茩adamin da zasu kasa tan茩warashi daga ita har Sharhasila 蓷in, a nutse ta sake fa蓷in" Me ya faru kuma?"
Numfarfashi ya dinga saukexa yana tausar kanshi kafin yace" Mama, magani take 蓷auka na hana samun ciki, shine na gani na mata kawai take fa蓷amin ita ba ta tashi haihuwa yanzu ba, ita wai ba zan lalata mata 茩uruciyarta ba tun yanzu..."
茒agowa yayi ya kalleta ka蓷an yace" Mama ni fa niyyata na korata gidansu sannan na bar mata gidan."
Da sauri tace" A'a, kada kayi haka Huzeifa, kayi ha茩uri ka ji kamar yadda kake yi kullum, ka sake mata maganar cikin kakkausar murya, idan ba ta daina ba sai ka samu iyayen na ta ka fa蓷a musu, wata茩ila su su tsawata mata."
Saida ya gama 茩ya茩yabta idanu kafin yace" Shikenan Mama, zan ci gaba da yi miki biyayya kamar yadda na ke yi kullum, fatana ita ma ta gyaru ta san cewa ni mijinta ne ya kamata *ta min ladabi*, amma abinda Sharhasila ke so shine ni na *mata ladabin*, abinda ba zai yiwu ba kuma."
Jinjina kai tayi tace" Allah ya maka albarka, Allah ya baka wanda zasu maka fiye da yadda ka min."
"Ameen." Ya fa蓷a yana shirin mi茩ewa, da kallo ta bishi har ya fita daga 蓷akin, Fareeda dake zaune tsakar gidan da wayarta ya tsaya yana kallo, 蓷agowa tayi ta kalleshi sai kuma ya juya kawai ya fice, ta蓳e baki tayi tana ayyana "In dai matar nan ce ta kasheka wallahi, gwara ma tun wuri ka gane Mama ba zata ta蓳a baka shawarar da za ta sama maka 拼anci ba."
*Washe Gari*
Sosai Fareeda ta sake mamakin ganinshi da safiyar nan, musamman da ya 茩ura mata idanu da alamar bakinshi akwai magana, amma kuma kamar mai tsoro ko shakkar furtawa, har suka gama gaisawa da Mama ya karya kumallo dan Sharhasila ta rigashi fita saboda haukan da ya sauke mata jiya, ko kwana basu yi gidan nan dan daya sake tuntu蓳arta kan maganar sai ta nemi yi mishi iskanci, dan haka kawai ya sauke mata kalar na shi haukan ya gwara kanta a bango ya mata mur茩usar tsiya, shine fa take ta hararenshi tana gunguni gari na wayewa ta bar masa gidan. Yana gama karyawa ya fito zai fita ya sake kallon Fareeda dake wanke kayan Mama kafin lokacin islamiyya ya ida ta tafi, saida ya yi hanyar fita yace "Ke zo nan."
Kallonshi tayi sai kuma ta ta蓳e baki ta aje wankin ta saka hijab ta bi bayanshi, shago ta saleshi har ya zauna kan kujera amma ya buga tagumi, a ladabce tace "Yaya gani."
Shiru yayi kuma bai kalleta ba kamar baisan da zuwanta ba, ya 蓷an jima kafin ya 蓷ago ya kalleta, cike da kakkawar da kai yace "Kirata zan yi magana da ita ne."
Da mamakin da ya jefata a ciki ta kalleshi da kyau tace "Wa fa Yaya?"
Wata harara ya watso mata da yanayin masifar da yarinyar can ta fara koya masa yace "Ban gane wa ba? Jiya ba ke na ji kunyi waya da ita ba?"
Kya蓳une fuska tayi alamar za ta fashe masa da kuka tace "Wallahi Yaya ni..." Sai kuma tayi alamar tuna wani abu da fuskarta sannan tace "Oho! Saleema?"
Harara ya wurga mata mai nuni da kin fahimta kenan sannan ya 蓷auke kai, murmushi tayi tace "Wayar na gida, bari in 蓷auko."
Bai ce mata 茩ala ba har ta je ta dawo ta mi茩a masa wayar tace "Yaya ba ku蓷i a tawa, ko zaka kira da ta ka?"
Kar蓳a yayi yana jan tsaki ya ciro wayarshi a aljihu ya shiga loda lambobin Saleema, yana sakawa ya danna kira, jim ka蓷an ta fara 茩arar dake nuni da kiran ya shiga, gabanshi ya ji ya fara fa蓷uwa haka kawai, hakan yasa shi 蓷aga kai ya kalli Fareeda dake tsaye ya mi茩a mata wayar daidai lokacin da Saleema ta 蓷aga ta yi shiru dan jin wa zaiyi magana.
Da sauri Fareeda ta masa alamu da "Ka yi magana."
Ha蓷e fuska yayi ua sake nuno mata wayar, girgiza masa kai ta sake yi tace "Yaya ka yi magana."
A 蓷an hassale yace "Ke ba'a son iskanci, kar蓳i."
Saleema da ta ji abinda aka ambata da mamaki daga 蓳angarenta tace "Me? Wanene kai? Me kuma na maka?"
Da sauri ya kalli wayar sannan ya kalli Fareeda ya wurga mata harara, da gudu ta fita a shagon dan zai iya katse kiran ya sha茩i wuyanta, ganin haka uasa shi 蓷ora wayar a kunne a tausashe yace "Hello!"
Cike da tsiwa tace "Uhum!"
Cikin rashin sanin abinda zai fa蓷a mata yace "Ba ki iya sallama ba?"
Da mamaki ta bu蓷e baki tace "Malam wai waye kai?"
茒an gyaran murya yayi ya sake tausasawa yace "Ba ki ganeni ba?"
Cike da 茩aguwa tace "Ta ya zan ganeka bayan ban sanka ba? Ni muryarka ma kama ta min da ta *alhudahuda*."
Tsuru yayi da idanu yana kallon wuri 蓷aya, sai kuma ya numfasa yace "Ni ne."
A mugun razane ta kalli lambar ta furta "Kai! Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un! Huzeifi?"
茒innn! Ta kashe kiran dan wallahi kunya ta kamata tare da tsoron me zai ce mata, wayar ya bi da kallo ya tallabe ha蓳a yace "Wai ita ba ta girma ne? Me ye haka kuma?"
Sai kuma ya yi wani sakaran murmushi yace "Alhudahuda? Ni ko?"
Jinjina kai yayi ya soka wayar aljihu da tunanin anjima zai sake kira dan maganar da yake so suyi mai mahimmanci ce, haka kawai ya ji yana son taimaka mata daga labarin da ya ji Fareeda na ba Mamansu, sai dai bai sani ba ko hakan zai mata.
______________
Cikin kuka 茩ashirban ta amsa da "Na'am."
A gigice ta 蓷ago wayar ta kalla dan tabbatarwa wayar Hadeeya ta kira? Sa yanayin tashin hankali ta sake maida wayar a kunne tace "Ke Hadeeya lafiya? Me aka miki kike kuka?"
Cike da sangarta da kuka kamar ranta zai fita tace "Momma ba komai, Zeid ne ya ce zai yi ba茩i anjima kuma yana so in masa girki, ni kuma ban san yadda zanyi ba kuma ban iya girki mai yawa ba, shiyasa na kiraki."
Wata 茩a茩茩arfar ajiyar zuciya ta sauke ta dafe gaban goshi ta gyara zamanta a kujerar ofishinta tace" Yanzu Hadeeya akan wannan ne za ki 蓷aga min hankali? Me yasa ba kya tsoron sakani damuwa ne?"
Cikin shashe茩ar kuka tace" To ba shi bane da na ce ban iya ba ya yi ta min fa蓷an sababi har