Showing 189001 words to 192000 words out of 352722 words
da fara'a suka iso.
Hannu ya bawa Sheykh tare da nuna mishi hanyar shiga inda sukayi musu shimfiɗa can cikin manyan rufuna.
"Bismillah GARKUWAn mu, gatanmu a idon gwamnatin jiha data ƙasa, bismillah gacan wurin zama".
Kanshi ya jinjina kana yabi bayanshi sauransu suka biyo bayanshi.
Bayan suna zauna ne, duk Arɗo's ɗin suka zagayeshi ta gaba su Galadima da sauran tawagar kuma suna baya.
Kana dogorai kuma na tsaye.
Arɗon araɗabe kuwa, yana gabanshi.
Gyara zamanshi yayi ya fuskanci Arɗon araɗabe cikin tattausan lafazi yayi ɗan murmushi tare da cewa.
"Kuna lfy ko? ba wata matsalar ko?".
Murmushi Arɗon araɗabe yayi tare da cewa.
"Lfy lau Alhamdulillah".
Kanshi ya ɗan ɗago ya kallesu baki ɗayansu kana yace.
"Masha Allah. To Allah ya taimaka".
Amin Amin sukace cike da jin daɗi, shi kuwa fuskantarsu yayi dukansu tare da cewa.
"Na kawo wannan ziyarar ne dan samar da Kekkyawar alaƙa da kauda fitina tsakanin makiyaya da manoma da sauran al',lummar gari.
Ina al'fahari da dukanku biyu uku makiyaya manoma jama'ar gari.
Bana son wani sashin ya cutar da wani sashin.
Ina neman al'farma daku zauna lfy da manoma banda yi musu ɓarna akan haƙinsu.
su wahala su noma kusa dabobbin ku suci su taka kunsa ya tabbata baku da gskya duniya zata ɗaukemu masu tada zaune tsaye.
Amman ina kuka bari manoma suka tattara kayan amfaninsu sai ku nemi izinisu ku shiga kuyi kiwo a gona kinsu".
Cikin gamsuwa da bayaninshi suka haɗa baki wurin cewa.
"In Sha Allahu zamu kiyaye,
bazaka samemu a layin masu tsokana ba mu nan Jafuna".
Kanshi ya gyaɗa cikin gamsuwa kana yace.
"Muddin manomi ya neme ku da fitina ko wasu sauran gama gari kada ku tanka musu.
Ga number wayata zan baku koda yaushe kuka kira zata shiga.
Zan sanar da ƙungiyar *MI YETTI ALLAH* itace ƙungiyar dake kula da matsalolin makiyaya da manoma.
Sannan duk inda kuke akwai mambobinmu a garuruwan dake kusa daku zasu shiga lamarin.
Duk wanda aka samu da rashin gsky zai fuskaci Hukunci.
Kana Ƙungiyar *TABITAL POOLAKU* tana tare daku a cikin dukkan al'amuran ku.
Kiyaye shigar banza kamar dai yadda na ganku yanzu cikin manyan suturu shine abinda yafi dacewa damu a matsayinmu na musulmai".
Cikin murmushin Arɗon araɗabe yace.
"Zamu kiyaye, kuma dama mu Jafunawa bamu ɗaya daga cikin ƙabilun dake yawo a daji da kiwo masu yaɗa barna.
Mu Jafunawa ko suturarmu ta banbanta data sauran makiyaya".
Hannu ya bashi bayan ya basu number miƙewa sukayi tare.
Da musu godiya
Kana suka rakasu har wurin motocinsu, nan Galadima ya miƙa musu kyautan kuɗin taimakon da Sheykh ya ware musu.
Nan suka shiga suka tafi a jere kamar dai yadda sukazo.
Tafiya mai ɗan nisa sukayi kana suka dawo kan hanya.
Jihar Jigawa suka nufa,
Dan yana so a ƙalla dai a yau ya zauna da Arɗaɓen jihohi uku
Kamar yadda ya tattauna da Rugar forko hakama ta biyu.
Sun amshesu a mutunce.
Daga nan suka nufi jihar (Tsinako) Katsina.
Daji suka nausa karfe biyar dai-dai suka isa Rugar da Arɗon araɗabe nasu yake.
Dai-dai lokacin kuma gaba ɗaya makiyayan sunata dawowa kiwo.
Bayan sun fitone, suka nufi inda suke.
Cike da mamaki Sheykh da tawagarsa duk ke kallon mutanen wannan Rugar.
Gaba ɗayansu maza garin kitsone a kawunansu reras har kafaɗunsu.
Ga wasu irin guntayen wondunan yadin atampa na mata,
kana rigunan tashi kabi shanu a jikinsu.
Kowa ka gani da sanda a wuyanshi.
Ba yabo ba Fallasa suka marab cesu.
Bayan sun gaisa ne yayi musu jawabin abinda ya kawosu.
Ɗaya daga cikin Arɗo's ɗin ne yace.
"To wannan shiga dai itace muka samu wurin iyaye da kakanni babu kuma abinda take mana mu ba a takure mikeba kamar yadda kace.
Sannan batun manoma kuma infa suka tsokanemu mu bazamu jira wata hukumar.
MI YETTI ALLAH da TABITAL POOLAKU ba.
Zamu rama".
Murmushi Jalal yayi tare da cewa.
"In kunfi ƙarfin kungiyar ku ta mi YETTI ALLAH da TABITAL POOLAKU.
Tabbas bazakufi ƙarfi mu mu rundunar tawagar sojojin ƙasar ba.
Ku iye harshenku tabbatar da zaman lfy ne ya kawomu nan ba musuba kuma umarnine."
Cike da mamaki Ya Hashim da Laminu da Sulaiman harma da Jamil suka zubawa Jalal ido.
Mgnarshi ta nuna cewa, shi sojane mai ƙarfin iko kenan.
Rigar dake jikinshi ta sama ya cire.
Sai ga rigar sojojin ƙasar Nigeria ta baiyana a jikinshi a saman kafaɗunshi.
Taurari biyu da kuma alamar Shaho colonel ne kenan.
Suma sauran abokanshi biyu rigunansu na sama suka cire.
Ganin hakane yasa waɗannan makiyayan sukayi ƙasa da kawunansu.
Shi kuwa Sheykh.
Gyara zamanshi tare da cewa.
"Zama lfy yafi zama ɗan sarki, inji bahaushe to, tabbas mu zauna lfy shine ci gabanmu."
Sai kuma ya kalli Galadima dake gefenshi yace.
"Waɗannan mutanen a dasawa Rugarsu ayar tambaya.
Ku tashi mu tafi, in naji wani kuskure ko tsokana daga gareku tabbas zaku fuskanci fushin ƙungiyar mu, zamu kuma miƙaku hannun hukumar ƙasa.
In kuwa wasune suka tsokaneku ga number ta ku gaya min haƙiƙa zamubi kadunku bazan lamunci a cutar daku ba."
Da sauri Arɗon Arɗaɓen ya biyo bayansu da sauran wasu dattawansu.
Haƙuri suka bashi tare da al'warin zaman lfy.
Kana bazasu bari ayi husumaba.
Da haka dai sukayi sallama suka tafi.
Madadin su kwana cikin jihar Tsinako indama sukeda cikekken ikon a masarautarsu Haroon ga uwa mai daraja Umaymah sai suka wuce jihar Noka bayan sunyi sallan mangriba da isha'i.
Suka ɗau Hanya.
Gajiya iya gajiya sunyishi.
Gaba ɗaya kowa jikinsa yayi nuƙui sabida ba ƙaramar tafiya sukayi ba.
Wuni a zaune tun karfe bakwai na safe har yanzu takwas na dare kan tafiya suke kuma babu alamun sun kusa jihar Nokan.
A cikin motarsu Jalal da abokanshi sunata hirarsu.
Laminu kuwa tuni ya sanarwa Gimbiya Saudatu ashe Jalal sojane.
Ta girgiza da jin lbrin sosai.
A motarsu Galadima kuwa shiru duk sukayi dan gajiya ga jikin tsufa.
Ita kuwa Aysha dama tunda aka hanata fita, ta kumbura ta cika tayi tib bata sake kulashiba, shima ko inda take bai kuma kallonba.
Bare yanzu aikin tura rahoton tsarin Rugar da suka fito yake turawa Haroon.
Ta E-mail address ɗin shi sabida shi baya whatsapp.
Bayani yake mishi ya isar da saƙon ga masarautarsu dan a sawa mutanen wannan yankin ido sosai, ya lura basu da nitsuwa.
Haroon kuwa Umaymah ya kalla cike da mamaki yace.
"Kinaji Umaymah Sheykh fa yau jihar nan ya wuni.
Wai yanzu madadin ya kwana a nan shine ya wuce Nokan a daren nan".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Na sani ai munyi mgna da Aysha.
Tare da ita suke shiyasa bazai iso nanba".
Murmushi Haroon yayi kana sukaci gaba da hirarsu.
Sai ƙarfe Goma da rabi suka isa Nokan state.
Wani tamfatsetsen hotel mai zaman kanshi suka nufa.
A cikin motar ya rufeta.
Kana ya fita.
Su Jamil duk na biye dasu a baya.
Ɗakuna ya kama musu gaba ɗayansu sannan ya juyo ya dawo shi ɗaya.
Motar yazo ya buɗe tare da cewa.
"Bismillah".
Tura baki tayi tare da cewa.
"A barni zan kwana cikin motar".
Kanshi ya sunkuyar tare da kaurara muryarshi yace.
"Ki fito".
A hankali ta zuro ƙafafuwan ta woje,
sun ɗan kumbura alamun dadewa a zaune.
Sabida ko abinci saya sukeyi a cikin mota sukeci.
Sai dai shi wunin duka dabino yakeci.
Miƙewa tayi ta fito.
Hannunshi yasa ya ɗauki jakar kayanshi.
A hankali yayi gaba tana biye dashi a baya.
Hotel ɗin babbane mai matuƙar kyau.
Wani Side shi wai VIP can suka nufa.
Suna shiga cikin falon, ta zauna bisa kujera.
Shi kuwa ajiye jakar yayi kana, ya miƙe tsaye,
Jikin ƙofar ɗakin ya koma ya rufe kana ya zubawa ƙofor ido.
Tsawon mituna biyar, kana ya dawo wurin abun kunna fankan
daga nan kuma ya dawo tsakiyar falon saman jikin fanka ya tsurawa ido.
Ita kuma tana binshi da ido, ne ganin kamar wani abu yake nema.
Bedroom ya wuce.
Ya fara bincikar ɗakin.
A jikin masaƙalin Rimot ɗin AC yaga wani ɗan ƙaramin abu.
Hannunshi yasa ya cire abun.
Kana ya fito jakar ya ɗauka tare da cewa.
"Mu tafi".
Cikin gajiya da wani irin nannauyan masifeffen baccin daya cika mata ido ya kashe mata jiki da gajiya tace.
"Ina kuma zamu je? ni bacci nakeji! Ni na gaji".
Hannunshi yasa ya kamo nata hannun.
Wani ɗakin suka kuma komawa aka basu key tare da bashi haƙurin da ita dai bata san kanme suketa bashi haƙurinba sunata rantsawar basu sani bane.
Ma'aikatan hotel ɗin da kansune suka bi bincika ɗakin kana suka fita,
suna cewa.
"In sha Allah zamu kula zamu kuma kiyaye gaba".
Rufe ƙofar yayi kana ya wuce bedroom.
Ita kuwa bisa kujerar ta kwanta tana sauƙe numfashin gajiya da bacci a take bacci ya saceta.
Shi kuwa Sheykh wonka yayi kana ya fito yayi shirin baccinsa.
Leƙowa falon yayi.
Tuni tayi bacci bisa kujera sai numfashin gajiya take sauƙewa a hankali baccin kuma mai nauyi takeyi.
A hankali ya iso inda take,
"Ke Tashi kije kiyi wonka".
Yace yana kallonta.
Shiru kamar bata da rai ko motsi batayi ba.
Karo na uku ya kuma cewa.
"Ke tashi kije kiyi wonka ki kwanta".
Still ko mitsin batayi ba.
A hankali ya ɗan sunkuyo kanta.
Hannunshi yasa ya ɗan kamo hannun ta tare da cewa.
"Tashi kije kiyi wonka zakiji sauƙin gajiyar".
Cikin bacci tace.
"Uhum-Uhum.
Ni na gaji ka barni bazanyi wonka bacci zanyi".
Kanshi ya juya tare da cewa.
"Uhummm yanzuma tsami kikeyi, Ni in bakiyi wonkaba bazan kwana dake ɗaki ɗaya ba".
Cikin baccin ta ɗan kalleshi tare da lumshe ido tace.
"Ni Ko sati nayi banyi wonkaba bana tsami, kuma ni zan kwana a nan kaje can ɗakin".
Da sauri yace.
"Rufe baki yarinya ko yaushe bakinki baya shiru.
Muje kiyi wonka".
Komawa tayi ta konta, tare da lumshe idanunta, da suke cike da bacci mai nauyi da gajiya tuni ta meda baccinta".
Juyawa yayi ya koma Bathroom ruwan ɗumi mai ɗan zafi sosai ya cika baf ɗin kana, ya fito.
Gefenta ya zauna.
A hankali yasa hannunshin ya fara zuge zip ɗin rigarta,
shiru tayi tana baccinta.
Ƙarasa zuge zip ɗin rigar yayi tare da cewa.
"Tashi! Tashi!! Zan tuɓeki fa".
Shiru kakeji kamar bata da rai".
Kanshi ya jingina da kujerar.
Kana ya fara yin ƙasa dashi tare da ɗan ɗagota ya jinginata da jikinshi.
Still tana baccinta.
Ƙasa yayi da rigar ya cire mata hannayen ya rage bra ne a ƙirjinta, ɗan jawota yayi ya kifeta kan cinyarshi ya ɓalle masaƙalin yayi kana ya ɗan ɗagota ya cireshi a hankali.
Yana cewa.
"Tashi to! Tashi kinji!".
Shiru abinta, ɗan gajeren tsaki yayi tare da.
Manna bayanta da ƙirjinshi.
Shiru yayi tare da zuro kanshi tsakanin wuyanta da kafaɗanta,
Caɓɓullenta da suke tamfatse a cike tab a ƙirjinta ya ɗan kalla.
Da sauri ya rumtse idanunshi,
tare da ƙara mannata a ƙirjinshi.
Hannunshi yasa a hankali ya fara murza rigar yanayin ƙasa da ita,
shiru yayi jin ta ɗan riƙe hannunshi.
Sai kuma ya sauƙe ajiyan zuciya cin ta sake hannunshi ta koma tayi lib alamun ta koma nannauyan baccin gajiyar data kwasa ɗin.
Ƙafarshi yasa tsakanin cinyoyinta tura rigar yayi ƙasa gaba ɗaya.
A hankali yaji idonshi na mishi rawa,
buɗesu yayi ya zubasu kan surar jikinta.
Wani irin harbawa da azaban ƙarfi yaji Sheykh ɗin shi tayi.
A hankali yasa hannunshin kan santala-santalan cinyoyinta, yana kallon yadda gajeren wodon dake iya guiwarta yayi lib a jikinta.
a hankali ya sonkuyo sosai ya kai bakinshi saitin kunnenta cikin wata iriyar raunatacciysr murya mai cike da gajiya, Feeling, da sanyi yace.
"Aish! Aish!! Tashi muje kiyi wonka".
Ɗan buɗe idonta tayi jin ɗumin numfashinsa a kunnenta da ɗan sautin mgn da taji can cikin baccinta.
Mirginawa tayi a jikinshi da kyau, sabida, wani irin masifeffen sanyin ac da taji yana ratsa ta sabida cire kayan jikinta da yayi.
A hankali tasa hannunta ta kamo hannayenshi duka biyu ta mannasu kan ƙirjinta.
Tare da duƙun-ƙunewa a jikinshi.
Wani irin tsalle yayi lokacin da yaji ta manna tafin hannunshi kan C...!
Littafina GARKUWA na kuɗine turo katin mtn na ɗari uku kacal ta wannan number 09097853276 numbers ɗin jikin katin zaki rubuto ki turo min ba hoton katinba. Bana son VTU bana son transfer. In Kuma special Group kikeso kiyi min TRANSFER ɗin 1k ta asusuna na Jaiz bank 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai kiyi screenshort na shaidar biyanki ki turo shaidar ta number ta da nake whatsapp dashi 09097853276. Banda VTN banda transfern kati.
By
GARKUWAN FULANI
Caɓɓullenta.
Wani irin abu yaji zir-zir-zir-zirrrrr yana tafiya daga cikin tafin hannunshi har zuwa tsakiyar maɗigan kanshi.
Da sauri ya rumtse idanunshi tare da matseta a jikinshi sabida wani irin abu da yaji yana sokin sashin jikinshi har zuwa cikin tafin ƙafarshi har kan manyan yatsun sawunshi dukansu biyu.
Wani irin karkarwa lips ɗinshi Suka farayi kamar zasu tsinko suyi ƙasa.
wani irin ja sukayi suna sheƙi kamar an shafa musu mai, suka zama tamkar tattausan kunnen fure.
Tsikar jikinshi gaba ɗaya tashi tayi saye, har tsakiyan kanshi.
Idanunshi ya buɗe cikin yanayin sauyin fitar numfashin.
Kasa buɗe su gaba ɗaya yayi, sabida wani irin masifeffen abu da yakeji kamar hawayen da yakeji suna tsastsafo mishi kuma ba hawayen bane.
Yaune karo na forko a rayuwarshi lokaci na forko da hannunshi ya taɓa Caɓɓulle da ganinsu ziraran miraran a kundin tarihin rayuwarsa, shiyasa abun yazo mishi a bazata ya hautsina mishi kwanya.
A hankali ya ƙara haɗe ta da jikinshi.
Ya buɗe lips ɗinshi a hankali murya na rawa magana can ƙasan maƙoshinsa yake cewa.
"Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Yah Subahanallah. Tsarki ya tabbata ga Ubangijin talikai."
Gaba ɗaya muryarshi sai ta kuma narkewa ta koma can ƙasan maƙoshinsa cikin wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa yace.
"A'ich! Ahhhh'i! chhhhh!!!".
sai kuma yayi shiru jin numfashin sa na shirin fiffizgewa.
Ita kuwa Aysha cikin baccin.
Ta mirgina ta juyo jikinshi ta ruggumeshi gam-gam cikin magagin baccin ta fara rawan sanyin.
Karkarwan da jikinshi keyi ya tsananta.
Hannunshi yasa ya tallabeta da kyau, tattaro sauran kuzari shi yayi.
Ya cicciɓeta ya nufi bedroom da ita.
Kan gado ya kontar da ita kana ya kashe wutan ɗakin.
Sannan ya kwanta gefenta, borgon ya jawo ya rimufesu.
Jawota jikinshi yayi, jin ɗumin jikinshi yasata manne mishi da kyau.
hannunshi yasa a tsakiyar bayanta, a hankali ya zura yatsarshi tsakiyan kormin bayanta, daga ƙasa kan ƙugunta, a hankali yake jawo yatsar zuwa sama yanayi yana tafiyar tsutsa.
A hankali ta fara gantsarewa tana ƙara turo mishi ƙirjinta cikin jikinsa,
tare dasa hannunta ta saƙalo wuyan gam-gam.
A hankali yace.
"Wash Allah na Mamey zata shaƙe miki ni".
Sai kuma ya mirginata, tayi ƙasa shi kuma ya zama yana samanta.
Sake mata nauyinshi yayi kaɗan.
Da sauri ta buɗe idonta tare da cewa.
"Wayyo Yah Sheykh".
Da sauri ya haɗe goshinsu wuri ɗaya, haƙoranshi yasa ya ɗan kama lips ɗinta duka biyu ya ɗan ciza a hankali.
Zilllo ta kumayi tare da janye kanta kana tace.
"Wayyo Ummey na bakina".
Kanshi ya manna kan ƙirjinta,
bada saninshi ba kuma bada niyarshiba ba kuma da sonshi ba, ba kuma da zatonshi ba.
hakanan yaji ya manna bakinshi kan Nipples ɗinta.
Zillo tayi da ƙarfi.
shi kuwa danneta yayi da kyau, kana ya liƙa tattausan harshensa ƙan Nimple ɗinta.
ya kamashi tamkar wanda ya samo tom-tom.
Wani irin fitinenne numfarfashi suka sauƙe a tare.
da ƙarfi tasa tafin hannunta cikin sunan kanshi murya a daburce can ƙasa tace.
"Washhhhh Yahhh Sheykh!".
Karkarwa jikinsu ya farayi a tare,
wani irin kukan da bata san na menene ba ta sake.
tare da yayyarfa hannunta.
Hakane ya sashi mirginawa ya konta gefe kana ya jata ya ruggumeta tsam a jikinshi hancinshi ya cusa a wuyanta tare da shaƙan dogon numfashi mai cike da zallan wutar fitina.
hankali murya can ƙasa maƙoshi ya fizgo mgnar murya can ƙasa yace.
"Tsami kikeyi bakiyi wonkaba".
Ya ƙareshe mgnar yana cusa hancisa cikin wuyanta da kyau, tare dasa hannunshi bisa breast ɗinta.
Maƙe kafaɗarta tayi tare da yin lib a jikinshi.
shi kuwa ɗan ɗaga ƙafarshi yayi ya ɗaura kanta.
kana ya lumshe idonshi yana kanainaye da ita.
A haka bacci ya kwasheta. Shi kuwa Sheykh al'amarin ya zarce zaton mai zato abun ya wuce tunaninku, haka nan yake jin wani irin yelwatacce kuma mashahurin sanyi na ratsa zuciyarshi.
Washe gari da Asuba su Galadima da sauran tawagar duk kowa ya fito.
A falon ɗakin da Galadima yake suka haɗu suna jiran Sheykh ya iso ya limamcesu.
Shi kuwa Sheykh, karo na forko kenan da ya makara,
sallan asuba sabida wani irin baccin da yayi mai cike da ma'anoni.
A hankali ya buɗe idonshi.
Ganin yadda suke kwance liƙe jikin junane ya sashi tuno abinda ya faru tsakanin su, daren jiya.
Fuskarshi ya haɗe tare da hararanta.
Kana ya miƙe da sauri ya shiga, bathroom, wonka yayi kana yayi al'wala.
Sannan ya fito.
Wata al'kyabbar da jallabiyar ya fidda.
Ya saka kana ya ninke waɗanda ya cire da kuma kayan baccinsa.
Ya maida cikin jakar.
Yana fisa turare a jikinshi ya ɗan matso bakin gadon yana cewa.
"Aich! Aich tashi kiyi salla zamu tafi".
Miƙa tayi tare da ƙara jan borgon.
Ganin haka ne, ya juya ya fita.
Ita kuwa ganin ya fitane ta koma ta kwanta abinta.
Shi kuwa yana zuwa ya limancesu suka tada salla.
Bayan sun idarne sukayi Azkar kana yace, duk su shirya suci gaba da tafiya da abinda ya fito dasu.
Miƙewa Galadima yayi tare da cewa.
"Duk a shirye muke ai, mu tafi kawai".
To sukace kana suka fito.
Su duka suka nufi parking lot da yan jakukkunan kayansu a hannunsu.
Shi kuma ya nufi ɗakinsu.
A kwance ya sameta kamar yadda ya barta.
Fuska ya haɗe tare da matsota yana cewa.
"Ke kin tashi kinyi sallan ne ko yaya?".
Da sauri ta tashi zaune, jin muryarshi a sama.
Tama mance babu riga a jikinta.
Ido ya zubawa ƙirjinta.
a da sauri ta kalli inda yake kallo.
Da sauri taja borgon ta rufe ƙirjinta.
Shi kuwa tsaki ya ɗanja tare da cewa.
"Tashi daga nan kije kiyi wonka kizo kiyi salla".
Ya faɗi mgnar yana bata baya.
Da sauri ta juya ta shiga bathroom.
Wonka tayi da ruwan zafi.
Haka yasa ta ɗanji daɗin jikinta gajiyar ta ragu.
Shi kuwa rigarta da bra ɗin ta dake falon ya ɗauko.
Yana isowa ya ninkesu.
Ita kuwa kai ta ɗan leƙo tare da cewa.
"Yah Sheykh!".
Ido ya lumshe tare da jin wani sanyi a ranshi Allah ya sani sunan yana mishi daɗi, ko dan salon yadda take fidda sunanne.
cikin wani irin yanayi yace.
"Na'am".
Ƙeyarshi ta zubawa ido tare da cewa.
"Ayyah jakata na cikin mota, a ɗauko min".
A hankali ya ɗan juyo tare da cewa.
"Nine ɗan aikenki kenan?".
Da sauri ta jujjuya mishi kai.
Shi kuwa jakarshi ya buɗe yasa rigarta da bra daya ninke a gefen da yasa nashi daya cire.
Wata doguwar riga ya ciro sabuwa fil da gyalenta babba.
Juyowa yayi tare da cewa.
"Fito min da towel na".
A hankali ta fito ɗaure da tattausan towel.
Da wondonta a hannunta.
Motsata yayi ya miƙa mata rigar tare da cewa.
"Gashi inji Aunty Hafsat itace ta saya miki, zuwanmu Umrah".
Da sauri ta amsa tare da cewa.
"Ngd matuƙa Allah ya ƙara girma ya biya mata bukatarta".
Da sauri yace.
"Amin".
Ta lura ta kuma fahimta yana matukar son tayiwa Ya Jafar addu'o'in samun lfy, tana ganin farin cikinsa a kan haka.
Kuma ta gane yanajin daɗin ta mishi addu'o'in Allah ya biya mishi buƙatar sa dasu Umaymah.
Hakane yasa take zaton sunada wata babbar buƙata a duniya a wurin mahalinmu."
Cikin sanyi tace.
"Yah Sheykh".
Juyowa yayi yana kallonta.
Allah ya sani yana jin wani abu na