Showing 330001 words to 333000 words out of 352722 words
cikin 100 na azabebben kishin daya cakeshi ɗazu ya ragu.
Ita kuwa Shatu suna shiga kai tsaye bedroom nashi ta wuce.
Ta gyara komai ta killace komai ta ɗan ƙara gudun AC kana tasa turaren ɗaki Tuch me mai sassayan ƙamshi.
Kana ta dawo ɗakinta, kamar kullum bayan tayi wonka ta fitone.
Ummi ta shigo riƙe da kasko da rushi kaɗan a ciki.
Gaban gadon ta ajiye kaskon tare da jawo kujerar ƴar tsuguno mai rami ta turaren gyara ta ɗaura kujerar kana ta jawo wani kolba dake kan mirror ta buɗe tasa hayaƙi mai ƙamshi ya fara tashi.
"Zauna". Tace tana fita.
Da sauri Shatu ta zauna bisa kujerar tana mai jin yadda ƙamshin yake game jikinta,
Tabbas wannan turaren tana jin daɗin shi ita da kanta da kanta.
Dan ko fitsari tayi sai taji yana ƙamashi sai dai tana ji yana tsuketa.
Bayan kamar 30 minute Ummi ta kuma shigowa riƙe da cup da madarar gongoni a ciki mai sanyi da haɗin *Garin maɗi.*
Motsashi tayi da cokali tare da cewa.
"Yauwa amshi ki shanye".
Ba musu ta amsa sabida tana masifar jin daɗin haɗin.
Bayan ta shane ta ajiye cup ɗin kana ta matso gaban dreesing mirror'n humra mai sanyin ƙamshi ta murza a jikinta tare da zura wata tattausar rigar bacci royal blue mai ɗigo-ɗigon fari.
Rigar iya karya guiwa.
Turaren laylaytul sahrah ta fesa.
Kana ta zura jibajinta har ƙasa.
Su Sheykh kuwa bayan sun gama hirane.
Yasa hannunshi ya amshi Afreen da Mamey ke miƙa mishi tare da cewa.
"Kaita tasha mama".
To yace.
Tare da amsarta ruggume ta yayi a jikinshi tare da cewa.
"Sai da safe".
"Allah ya bamu al'khairi".
Amin yace yana mai fita, sai kuma ya tsaya jin Abbanshi na cewa.
"Kaje wurin Lamiɗo akwai takardun aiken masarautu da yakeso ya baka".
Cikin bin umarni yace.
"Toh".
Yana fita Part ɗin Lamiɗo ya nufa.
Gefenshi ya zauna ruggume da ƴarsa cikin kula Gimbiya Aminatu tace.
"Kai ɗa da daɗi ko Sheykh".
Murmushi yayi tare da kallon Afreen dake jujjuya ido tana lumshesu alamun bacci zatayi yace.
"Uhumm sosai ma kuwa ɗa kam da daɗi Gimbiya Aminatu".
Dariya sukayi baki ɗayansu.
Shi kuwa kissing goshinta yayi tare da sa mata al'barka.
Kana ya kalli Lamiɗo a fakaice yace.
"Abba yace akwai takardun da zaka bani".
Eh yace tare da miƙo mishi wasu takardu liƙe cikin wani, kekkyawan mazauni tare da tambarin hatimin masarautar Joɗa a jiki.
Hannu yasa ya amsa tare da cewa.
"Toh na menene?".
Cikin tsareshi da ido Lamiɗo yace.
"Aiken Masarautar Joɗa ce zuwa ga sauran masarautun gargajiya na Arewacin Nigeria, zaka kai musu ɗaya baya ɗaya".
Da sauri yace.
"Yaushe kuma aiken menene?".
A daƙile Lamiɗo yace.
"Gobe sai kaje ka dawo zan gaya maka na menene.
Waziri, Wambai, Galadima, Chiroma, Durbi, duk sun sa hannun".
Taɓe baki yayi tare da cewa.
"Sai dai kuma ai kai ba ubana bane da zaka wani tirsasani ka sani abu dole.
Harda wani wai gobe".
Ya ƙarashe zancen yana miƙewa tsaye riƙe da takardun.
Shi kam Lamiɗo murmushi kawai yayi ya bishi da ido.
Kai tsaye Part ɗin su ya nufa.
Ba kowa a falon haka yasa ya rufe ko ina ya kashe duk kayan wuta.
Kana ya wuce Side ɗinsa ruggume da Afreen.
A hankali yaja sassayan numfashi tare da shaƙar ƙamshin ɗakin.
Wutan ya kunna,
ido ya lumshe ganin komai fes-fes.
A can tsakiyar gado ya kwantar da Afreen tare da gyara mata kwanciyarta dan tuni tayi baccinta.
Addu'o'in yayi ya tofa a tafin hannunsa ya shafa mata.
Bathroom ya wuce.
Wonka yayi mai rai da lfy kana ya kimtsa cikin wasu tattausan riga da wondo pink guava color da ratsin Royal blue masu ɗan karen taushi.
OudKareem ɗinsa ya fesa kana ya fito.
A hankali ya ɗan zauna bakin gadon ba tare daya kashe wutanba.
Miƙe sawunshi yayi bisa gadon tare da ɗan zamewa ya kwanta rigingine.
Ido ya rumtse a hankali tuno kalaman Ba'ana a kan Shatu.
Ita kuwa Shatu a hankali taja ƙofar ɗakinta ta rufe Sannan ta nufi Side ɗinsa.
A hankali ta tura ƙofar tare da cewa.
"Assalamu alaikum".
buɗe idonshi yayi tare da zuba mata su.
Murya can ƙasa yadda bata jiba yace.
"Wa alaikassalam".
A zahiri kuma sai ya haɗe fuska tare da tsuke bakinshi.
Motsowa ta inda yake tayi tare da cewa.
"Yah Sheykh kayi bacci ne?".
Bai kulata ba kuma bai ɗauke idonshi a kanta ba.
Ƙara matsoshi tayi tare da zare hijabin ta ninkeshi tana cewa.
"Hamma Jabeer yau ba mgna ne".
Bakinshi ya taɓe mata.
Wanda hakan ya tabbatar mata yana fushi da itane wanda tasan fushin bai rasa nasaba da yadda yake buƙace da ita take kauce mishi.
Ajiye hijabin tayi a gefe. Sannan ta ɗan matso gaban shi.
Yatsun ƙafarshi ta ɗan ja tare da cewa.
"Nooryat".
Idonshi ya cire a kanta, yana mai ji kamar ya ruggumeta.
Fahimtar dafa gaskene fushin yasa ta ɗan hauro saman gadon.
A hankali ta sunkuyo kanshi tabi tsawon shi.
Hannunta ta cusa cikin rigar tashi, ta fara mishi tafiyar tsutsa ta gefe da gefen cikinsa.
Kana ta haɗa fuskarshi da nata.
A hankali ta kamo lip ɗinshi na ƙasa ta tsotsa tare da fidda sautin.
"Shyyyyuuyyh Yan Sheykh na tuba".
Miƙa mai tsawo yayi jin yadda takeyin ƙasa da hannunta.
Kana ta haɗe bakinsu wuri guda.
Wani irin lasa tayiwa harshensa wanda yasa yaji.
Sheykh ɗin shi ya amsa amo ya miƙe cike da zalama.
Da sauri yace.
"Barni".
Cikin raɗa tace.
"Naƙi".
Kanshi ya ɗan ɗago tare da tsareta da ido.
"Sai kuma ya tashi zaune yana riƙo hannunta jin tana kwance mishi zariyar wondo.
Da sauri yace.
"Wai menene hakan?".
Cikin tura baki tace.
"Abuna zan nema".
Bai san lokacin da dariya ta kubce mishi ba ganin yadda tayi mgnar cikin dariyar yace.
"Abun naki kuma babu inda zaki nemo shi sai cikin wondona?".
Ya ƙare mgnar tare da jawota jikinshi ya ruggumeta gam-gam yana kissing wuyanta.
Cikin jin daɗin ya huce da kuma son fara shigar mishi da ra'ayin sarauta tace.
"Mai martaba Lamiɗo Jabeer.
Allah ya nuna min randa zaka mulki masarautar Joɗa ka rabamu da duk wasu al'adu marasa kan gado".
Cikin yi mata kallon shauƙi yace.
"Yoh al'adun gida nama ai kin nuna ban isa in hanasuba bare na masarautar Joɗa".
Cikin cusa hannunta cikin ƙugunshi tace.
"Al'adar gidanka kuma wacce ta isa tafi ƙarfin ka hanata".
Hannunshi yasa yana kunce igiyoyin dake sarkafe gaban rigarta murya can ƙasa yace.
"Al'adar wai in mace ta haihu sai ta kwana arba'in kafin ta bari mijinta ya kusanceta.
Kullum a wahale nake kwana ke ko a jikinki kina sane dai al'adace ba addiniba amman kikayi tauye min haƙƙina".
Da sauri tace.
"Toh ai hakanma Al'adar masarautar Joɗa ne ni yamin ka sani ma".
Ta ƙare mgnar cikin gimtse dariyarta na ƙaryar da tayi na wai Al'adar masarautar Joɗa sai bayan arba'in za'a koma turaka, tayi ƙaryar ne kuma sabida ta samu ta ƙara cusa mishi tsanar al'adun da son kaudasu.
Ai kuwa cikin kwaffa yace.
"Zancen banza, ai wannan aikin jahilci ne ya za'ayi nida matata kuma ace sai wata Al'adar masarautar Joɗa ta bani izini da damar kusantarta".
Murmushi mai cike da ƙauna tayi tare da cewa.
"Toh ai shine muke fatan ka mulkemu ka kauda ire-iren waɗannan abubuwan".
Tayi mgn tana kai bakinta gareshi.
Wani irin dogon numfashi yaja tare dasa hannun duka biyu ya tallabe kanta.
Tare da fidda sautin.
"Shiyyyyyy Ahhhh Aishh".
Sosai ta gigitashi da salon da tasan yana masifar so.
Saida taga ya gama narkewa ta ɗan janye kanta kana ta ruggume shi a hankali ta kai bakinta kusa da kunnenshi murya can ƙasa tace.
"Yah Sheykh ka mulki masarautar Joɗa dan Allah da manzonsa dan son samar da gyara".
Cikin yanayin da bai san hali da duniyar da yake cikiba yace.
"Tohhhhh Aish".
Da sauri tace.
"Kayi al'khairi".
Jikinshi da muryarsa kab na rawa yace.
"Nayi al'ƙawarin".
Ai kuwa sai ta mirgina ta jikinshi da kyau.
Bayan ta cire rigarta.
Wani ɗan raunataccen ƙara ta saki sabida.
Zafin da taji yayin ziyartarsa wanda dole ta janye ta kwanta tare da cewa.
"Bazan iyaba".
Jikinshi na rawa yayi mata rumfa.
Da ƙarfi ta ɗan saki ƙara sabida ji tayi kamar yau ta taɓa sanin namiji dan gyaran da Ummi da Mamey da Umaymah sukayi mata ya haɗawa.
Hannunta ta ɗan yarfa cikin raki tace.
"Wash Honey".
Cikin yanayin shiga duniyar maji daɗi Yah Sheykh ya rinƙa sanya mata al'barka".
Cikin nitsuwa cikin sararin samaniya murya a narke tace.
"Yah Sheykh zaka mulki masarautar Joɗa ko".
Da sauri yace.
"Eh eh ehhhhhhhhhhhhhh Aishhhhh".
Sabida yana gab da jin numfashin sa na shirin ɗaukewa in bai buɗe bakinshi ba...
Bayan komai ya lafane sunyi wonka sun dawo suna konce.
Ajiyan zuciya mai nauyi ya sauƙe tare da shafa maransa kana a hankali yace.
"Alhamdulillah naji sakayau".
Sai kuma ya kai hannunshi bisa cikinta tare da cewa.
"Allah yasa ƙanwa ko ƙanin Afreen ya kasantu".
Cikin sauƙe numfashi tace.
"Ai ni dai tunda ka yarda zaka mulki masarautar Joɗa ko duk shekara zan haihu ba matsala".
Da sauri yace.
"Toh yaushe kuma mukayi haka dake?".
Cikin kwaɓe fuska tace.
"Yanzu mana".
Juya mata baya yayi yana gyarawa Afreen kwanciya yace.
"Uhumm to ke waya ce miki al'ƙawarin a irin wannan lokaci yana aiki, ai ko al'ƙalai basa amsar shaida da al'ƙawarin mai fataucin kayan daɗi".
Da sauri tace.
"Yah Sheykh al'ƙawarin fa kayi".
Jawota jikinshi yayi tare da cewa.
"Kai sake wannan al'ƙawarin Aish, yoh ai sai ince miki na baki Makka da madina ma a cikin wannan yanayin ke baki san Y.M.D.G. bane".
Dariyar da take dannewa ne ta kubce mata.
Haka yasa ya lakace hancinta tare da cewa.
"Ja'ira wato dariya ma zakiyi min".
A haka dai sukayi bacci liƙe da juna.
Washe gari da asuba suna dawowa masallacin.
Abbanshi yake ce mishi.
Wai yayi maza fa ya fito su tafi shi ɗaya ake jira.
Sosai yayi mamakin ashe dama da gaske Lamiɗo yake yau zaiyi tafiyar.
Bisa dole bisa umarnin iyayenshi ya fito suka tafi.
Shatu nata bashi baki.
Ta kaicinsa ɗaya da aka hanashi tafiya da ita.
Alhamdulillah yayi tafiyar kai takardun murabus ɗin da Lamiɗo zaiyi ya bashi mulki ga masarautun gargajiya na Arewacin Nigeria.
Gaba ɗaya sunyi na'am da haka sun sa hannun.
Duk da shi baima san takardun me bane dan bai buɗeba.
Randa ya isa masarautar su Umaymah kuwa daɗi kamar zai kasheta.
Kwanashi goma ya gama zagaye kab masarautun ya dawo dasa hannun da buga hatimin dukkan masarautun.
Koda ya dawo da Lamiɗo ya gani saida yayi ƙwalla sabida zallan farin cikin ganin yadda ya samu haɗin kan kab masarautu har aka ƙara da yabawa sarki maijiran gadon.
Shida Shatun kuwa a ranar suka tabbatarwa juna.
Sunyi bege da kewar juna.
Kasan cewar ranar Al'hamis ya dawo.
Tun a daren Shatu ke ta masa batun.
Zuwa Rugar Bani.
Toh yace dai ba matsala ran asabar zai kaita.
Mamey ma da Ummi dasu Jalal duk sunce zasu je.
Ba'ana kuwa zuwa yanzu gaba ɗaya.
Ya zama wani irin al'ummar Rugar Bani kuwa sun cika da mamakin ganin yadda ya sauya jami'in salla baya wuceshi yayi sanyi ya sauya kamar ba shiba abu kaɗan sai hawaye.
Yauma kamar kullum yaje ya samu Bappa a garkensa bayan ya gama magiyar a bashi Shatunsa Bappa ya babbashi haƙuri.
Sai kawai ya jingina kanshi da jikin itacen nim dake gefenshi.
Murya na rawa yace.
"Zan sake barin Nigeria'n kuma tabbas da Shatu da duk dabbobinmu Rugar Bani zanyi awon gaba dasu muddin baku dawo min da ita cikin lumana ba."
Ya ƙarashe mgnar cikin alamun wai baraza zai mishi.
Ganin yadda Bappa ya zuba mishi idone yasa yaci gaba da cewa.
"Wlh Bappa mutuwa ce kaɗai zata rabani da Mata in haƙura, bayan mutuwa babu abinda zai rabani da ita na barshi.
Tabbas zan saceta.
Sabida itace cikon farin cikina Mata ce burin duniyata".
Ya ƙare mgnar hawaye na zuba.
Kai Sheykh ya jinjina tare da cewa.
"Uhumm da kuma ita zanyi maka tarko ka shiga hannun hukuma ba taƙadiri".
Shi kuwa Bappa da Baroon shiru sukayi suna jin yadda sautin kukansa ke tashi.
Washe gari ranar asabar.
Misalin ƙarfe goma na safe.
Tsaye suke gaba ɗayansu cikin shiga ta al'farma.
Jalal da abokanshi sojoji mutun huɗu su motarsu da ban.
Yah Sheykh kuwa shi yake jan motar da kanshi
Shatu na gefenshi Ummi da Mamey na baya.
Saratu kuwa tana motar Aunty Juwairiyya da Yan Jafar da yaransu.
Jamil da Affan kuwa motarsu ɗaya a haka suka nufi Rugar Bani.
Ƙarfe sha ɗaya dai-dai na safe tayi musu cikin Rugar Bani.
Cikin wani irin masifeffen zabura Ba'ana ya tashi zaune.
By
*GARKUWAR FULANI*
👆🏻
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
GARKUWA
Page 11
Tare da kallon zoben azurfan dake yatsarsa wacce irinta ya sawa Shatu a yatsarta wanda in suna kusa da juna zasuyi ta yin haske.
Wani irin dariya mai cike da jin daɗi yayi tare da cewa.
"Mata". Ya faɗi yana mai miƙewa tsaye ya nufi ƙofar gida.
Su Sheykh kuwa a hankali sukayi parking cikin nitsuwa suka fara fitowa.
Ummi na Ruggume da Afreen yar wata biyu tayi kuɓul-kuɓul da ita gwanin burgewa da sha'awa gashin kanta yana kwance lib-lib kamar ɗiyar larabawa.
Wasu irin tattausan kayane masu masifar kyau da taushi da tsada aka kimtsata a ciki rigar mai ɗan karen kyau.
Yellow and Pink color masu taushi sai ɗan banɗanan nashi mai kyau da akasa mata a kanta yayi cib dashi.
Sai Safar kafarta yellow sai takalmanta pink.
Kana towel din da aka ninketa ciki shima pink color.
Sai wani irin fitinenne ƙamshi mai daɗin shaƙa da takeyi.
A hankali suka fito baki ɗayansu.
Ajiyan zuciya Mamey da Shatu suka sauƙe tare da shaƙan daddaɗan iskan Rugar tasu.
Kowa ya bar gida tabbas gida ya barshi.
Da sauri Ummi da Aunty Juwairiyya da Sara suka matsosu.
Mamey ce a gaba duk suna biye da ita a baya.
Sheykh kuwa shine a gaba Yah Jafar da Affan dasu Jamil na biye dasu.
A cikin gidan kuwa, Junainah ce riƙe da hannun Yah Giɗi tana ɗan tsalle-tsalle tare da cewa.
"Yauwa Ya Giɗi muje lambu ka ciro min inabi mana".
Gyara riƙon da yayiwa hannunta yayi tare da cewa.
"Ba Junaidu ya kawo miki wani ba ɗazu".
Da sauri tace.
"A a ai na ajiyewa su Adda Shatu da Ummey na shi.
In sun iso zan basu".
Juyowa yayi ya ɗan kalleta tare da cewa.
"Toh ai kije kawai kici abunki, su tun jiya da yamma bappa yasa na ciro musu komai".
Dai-dai lokacin kuma suka iso ƙofar gida.
Da sauri Junainah ta saki yatsarsa tare da cewa.
"Oyoyo Ummey na Adda Shatu na".
Tayi mgnar tana nufar inda suke a guje.
Da sauri Shatu ta buɗe mata hannu ta faɗa jikinta.
Ruggume juna sukayi suna dariya.
Giɗi kuwa da sauri yace.
"Kai maraba lale sannunku da zuwa".
Ya ƙare mgnar yana isa gabansu Sheykh.
Da sauri Bappa ya fito jin muryar Junainah na cewa.
"Oyoyo Ummey na".
Ai kuwa a cikin zauren yayi kiciɓis dasu Ummey cikin jin daɗi yace su isa.
Kana ya wuce wurinsu Sheykh yayi musu jagora har barandar ƙofar ɗakin shi.
Shatu kuwa kai tsaye ɗakin Ummey ta buɗe musu suka shiga.
Inna Amarya kuwa daɗi kamar ta haɗiye haƙorinta Allah ya sani sun shaƙu da Ummey tayi kewarta ainun.
Bayan sun zauna ne ta kalli Shatu tare da cewa.
"Shatu taso kizo ki kaiwa su Sheykh ruwa".
Da sauri tace.
"Toh Inna Amarya".
Kana tabi bayanta.
Tiren saƙar kabar dake cike da fruits danginsu Ayaba, inabi, tupa, yazawa, goiba, mangoro, danino, masu masifar sanyi kasan cewar cikin tulu suka kwana.
Sai kuma ƙwaryar damemmen fura da nono da zuma.
Da fefeyin kayan ya'yan itatuwa ta rufe ƙwaryar kana ta ɗauki kananan ƙore da ludayayeyin suma masu kyau, ta riƙe, kana ta miƙe ta nufi ƙofar Bappa.
Ita kuwa Inna Amarya ta ɗauki sauran ta nufi cikin ɗakin Ummey dashi.
A hankali ta ratsa gefen Sheykh ta ajiye kwaryar a tsakiyar su.
Kana a hankali tace.
"Bismillah ga ruwa".
Murmushi mai yelwa Sheykh yayi tare da cewa.
"Mun gode".
Jalal kuwa hannunshi yasa ya ɗan tsinko gefen nonon inabi kana ya fara kaiwa bakinshi yana tsinka.
Ido ya lumshe tare da cewa.
"Wai ni kam Adda Shatu kuna da Fridge ne a garin nan".
Dariya sukayi baki ɗayansu.
Bappa kuwa miƙewa yayi ya fita yana cewa.
"Toh bari inje nan kusa kafin kusha ruwa".
To sukace sanin bazai zauna ba.
Ita kuwa Shatu ruwa ta koma ta kawo musu cikin kwanon sha na asalin gargajiya.
Ajiyewa tayi tana kallon Affan da yake lumshe ido yana shan kindirmon.
Jamil kuwa Ayaba yakeci.
Yah Jafar ma nonon yake Sha.
Shi kuwa Sheykh dabinon yake ci.
A hankali ya kalleta tare da cewa.
"Ni zan sha nonon amman zumar bata ji minba a ƙaro min".
Da sauri tace to tare da miƙewa a nitse ta shiga cikin ɗakin Bappa.
Ido ya ɗan zuba mata lokacin data fito riƙe da akoshi ta ajiye a gabanshi tana buɗe wa.
Da sauri ya ɗan jawo akoshin ganin asalin farar zuma da sakarta, yatsarsa yasa ya laso yasa a baki.
Girarshi ɗaya ya ɗan ɗaga mata tare da cewa.
"Kefa baƙuwa ce, zaki shige musu har ɗaki".
Da sauri tace.
"Tab baƙuwa kuma ni da gidanmu".
Yana mai lasan zumar yace.
"Gidanku na can masarautar Joɗa".
Murmushi tayi kana ta miƙa ta koma wurin su Ummey.
Sosai suka sake anata hira da dariya ga sanyin safiya.
Ga yanayin garin ga farin ciki.
Junainah kuwa tana ruggume da Afreen tanata kiciniya da ita.
Ganin Inna Amarya ta koma Kitchen yasa Shatu Binta a baya.
"Inna Amarya me kike dafa mana ne?".
Juyowa tayi tana kallonta bayan ta sauƙe tukunyar kana tace.
"Tuwone miyar kase da man shanu.
Sai Danderun Zabbi".
Da sauri ta matso tare da cewa.
"Kai Inna Amarya kin biyani dama na dade banci miyar Kase ba".
Gefenta ta zauna tare da jawo akoshin dake gefenta babba da karami.
Danderun ne a ciki sai tururi da ƙamshin yake zubawa.
Da sauri ta rufe.
Kana ta buɗe manyan da sukafi wannan tuwon ɗanyar shinkafane anyi mata asalin kwasan gargajiya an lailaye samanshi da man shanu.
Rufewa tayi.
Tana kallon Inna Amarya data buɗe tukunyar miyar data sauke.
Murmushi tayi tare da cewa.
"Wannan miyar harda ta gobena".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Toh Shatu yanzu dauki tuwon da Danderun ki kai musu sai kizo ki kai musu miyar.
Da sauri tace to.
Ta ɗauka ta kai musu.
Ta dawo ta kai nasu Ummey kana tazo.
Ta zauna tana kallon yadda take zuba miyar.
Ƙwaryar dake gefenta ta buɗe.
Nanma tuwon ne da alamun na su Yah Giɗi ne.
Gefe kuma kwanukan Bappa ne.
Motsowa tayi tana cewa.
"Inna Amarya su Ummey duk basu wani damu da nama, Amman waɗan can kuraye ne.
Irin Jalal da Yayanshi sunfi son duk loma su tsakura da nama".
Dariya Inna Amarya tayi tare da cewa.
"Yoh kice irin Giɗi ne su".
Dariya tayi da sauri ta juyo jin Yah Giɗin nata dake Ruggume da Afreen yana cewa.
"Toh in banda irin Shatu wa zaiƙi nama, ko sunanshi mafa yana da daɗin ji".
Murmushi tayi tuno lokacin da ya dirka mata dundu a tsakiyar bayanta sabida ta hana a yanka tsuntsuwar Boleru wacce da Ummey aka yanka".
Ita kam inna Amarya naman ta kara musu.
Ita ta dauki nasu Ummey ta kai musu.
Ita kuwa Shatu ta kaiwa su Sheykh.
Murmushi tayi ganin tuni Jalal ya buɗe akoshin Danderun.
Yana