Showing 12001 words to 15000 words out of 182745 words

Chapter 5 - RAYUWA DA GIƁI COMPLETE HAUSA NOVEL

05 Oct 2025

79

ya ko???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?ma wa ka sani, wa ya san ka. Tunda yana aiki a wani gidan abinci a nan yana samun abin turawa mamansa da ?anne ba zai so ?arewar visa yasa shi komawa gida a sake naWe hannuwa ba.

*

Murnarsa ta koma ciki da Ahmad ya faWa masa tare da su Alhaji su ka zo akan hanyarsu ta zuwa hotel Win.

"Yaya don Allah kada ka sanar dashi zancen competition Win nan."

Cije leSe Ahmad ya yi wanda yasa Taj tambayarsa ko ya faWa hankali a tashe.

"Tare mu ka shiga inda ku ke girkin. Ya riga ya gan ka."

Bayan karanto duk wata addu'a da ya sani ta neman sau?i, bai sake cewa komai ba har su ka isa hotel Win. Kai tsaye Wakin Alhaji su ka je su ka tarar da Inna da Mama a zaune jigum. Jikin Alhaji har ya soma tsananta saboda damuwar da ya sanya a ransa.

Wuri ya samu kusa da Mama ya zauna jikinsa a matu?ar sanyaye. Shiru yana jira a fara yi masa faWa amma babu wanda ya yi magana. Cike da fargaba ya rarrafa gaban Alhaji kai a ?asa.

"Don Allah..."

Tassss. Alhaji ya tsinke shi da marin da ya gigita shi. Inna tsam ta mi?e ta fice daga Wakin don ba za ta juri gani ba. Ko da ta koma Waya Wakin fashewa tayi da kukan da bata san na mene ne ba. Tana tausayin Wanta. Tana kuma son ya sami damar cikar buri sannan kuma tana so ya yiwa mahaifinsa biyayya.

Sake Waga hannu Alhaji ya yi zai kuma marinsa cikin zafin nama Mama ta ri?e hannun da sauri.

"Ka dubi Girman Allah kayi ha?uri."

"Ki sakar min hannu" ya mi?e tsaye da fushin da yafi na farko yana mai fincike hannunsa.

"Haba Alhaji. Mene ne aibun girki a wurin namiji da har za ka kasa bawa yaron nan damar cikar burinsa."

"Buri? Buri fa ki ka ce A'i?" Ya nuna ?irjinsa "Wan cikina ki ke so na bari ya yi daudu?"

A hasale ta bashi amsa saboda har ga Allah tana ganin da gangan kawai ya?i fahimta balle ya sassautawa Wan.

"Mece ce ala?ar girki da daudanci? Maza nawa ka gani da wannan sana'ar kuma ba su lalace ba? Ka kyautata masa zato mana ka bi shi da addu'a."

"Ni ki ke Wagawa murya?"

Ko War bata ji ba ta ce "Gorin haihuwar namijin za ka sake yi min?"

Ahmad ya fice kiran Inna. Taj kuma jin yadda rigima take son tasowa tuni ya dawo daga duniyar raWaWin marin da aka yi masa.

"Mama bashi ha?uri mu fita." Ya dur?usa a ?asa "in sha Allahu nima ba zan sake tada maganar nan ba."

Hannun Mama ya ja su ka haWu da Inna tana dawowa Wakin da jan ido. Ganin sun fito ita ma ta bi bayansu ita da Ahmad.

Kamar wancan lokacin yanzu ma nasiha game da mahimmancin yiwa iyaye biyayya su ka yi masa. Ya kuma karSa hannu bibbiyu da zuciya Waya.

?arfe goma da rabi na dare sa?on Wakili ya shigo wayarsa. Tuni akan fitowa da wuri ya soma yi masa. A ?arshe kuma ya yi rubutu kamar haka.

"...My mum said we should keep reciting this Du'a tonight being friday night and tomorrow when the competition begins. RABBI INNI LIMA ANZALTA ILAYYA MIN KHAIRIN FAQIR. I will continue to thank Allah for bringing you my way no matter the outcome. Working with a pro like you is truly an honour. Thank you Happy Taj."

Duk iya sata ta bacci daidai da sakan guda Taj bai runtsa ba. Shaf ya manta ba shi kaWai bane a gasar har ya yiwa su Inna al?awarin ha?ura. Gashi daga cikin dokokin gasar duk wanda abokin girkinsa bai zo ba har aka fara da minti goma sha biyar sun zama disqualified. Anya zai iya samun kwanciyar hankali idan ya zama sanadiyar rugujewar rayuwar wani?

Kafin asuba babu irin tunanin mafitar da bai yi ba. Yana idar da sallah ya fice daga hostel zuwa hotel Win su Alhaji. Bai tsaya neman abin hawa ba saboda ?arancinsu a wannan lokacin. Sannan babu wata tazarar azo a gani ma. Da gudu gudu ya isa yana faman haki. Kai tsaye Wakin Ahmad ya fara zuwa. Da ba a buWe ba ya dur?usa a bakin ?ofar yana mayar da numfashi.

Zaman kimanin minti shabiyar ya yi sannan Ahmad ya dawo.

"Lafiya me ya fito da kai da asussuba haka?"

"Alhaji yana Wakinsa? Ya tashi?" Taj ya tashi ya ma manta da gajiyar jikinsa.

Yanayinsa na rashin nutsuwa Ahmad ya fara dubawa kafin ya shige masa gaba zuwa Wakin Alhajin. Shi kaWai ne a Wakin don matan nasa sun yi yaji saboda abin da ya faru jiya. Sanye yake da farar jallabiya yana fitar da daddaWan ?amshin turaren larabawa. Gemunsa mai sirkin fari-fari da ba?i ya ?arawa fuskarsa kwarjini. Kamanninsa da samarin ?a?an nasa ta sake bayyana.

Gaishe shi Taj ya yi ya faWi bu?atarsa kai tsaye. Ahmad na ji ya fita da sauri ya kira su Inna don su dakatar dashi kafin maganar ta lalace. Sun shigo daidai lokacin da Taj yake cewa,

"Ba don kaina nake son zuwa ba. Nayi maka al?awarin ko na nawa mu ka yi ba zan karSi komai daga gare su ba. Izini kawai nake nema kada rashin zuwana ya zama silar rushewar ...."

"Tajuddin!"

Dur?usawa ya yi duk da kiran sunan nasa ya kiWima shi cikin ?an?an da kai ya shiga magiya kafin ma ya ji me Alhajin zai ce. Wannan ya ?ara tunzura mahaifin nasa sosai.

"Indai ni zan yi maka izini to ka sani har abada ba zan taSa yarje maka ka sake tsayuwa gaban murhu ba. Allah Ya yi min rufin asirin da ko mata cikin tsatsona ba za su nemi kuWi da girkawa wasu abinci ba balle kuma namiji."

?walla mai zafi ta shiga saukowa Taj a yayinda yake jin kamar da gayya mahaifin nasa yake tauye shi. To amma ko zai hana saboda baya son a haWa Wan cikinsa da sana'ar girki me yasa ba zai duba cewa rashin zuwansa zai salwantar da mafarkin cigaban Wan marayan da bashi da gata ba.

"Alhaji ka yiwa Allah..."

"Na gama magana" Ya furta da izza sannan ya fuskanci Ahmad "ka canja mana booking idan akwai jirgi mu tafi yau da ?anin naka. Takardunsa kuma ka tsaya ka karSar masa."

Hankalin Taj tashi ya yi ya mi?e da sauri "Alhaji na rantse maka ba don ni zani ba. Idan ban je ba za ayi disqualifying Winsa."

"Wannan nauyin sai ya zame maka darasin rayuwa a gaba ta yadda ba za ka sake marmarin saSawa umarni na ba."

Inna da Mama har ma da Ahmad saka baki su ka yi wajen lallashin Alhaji akan ya amince amma ya yi biris da su. Taj kuwa kuka yake tamkar yaron goye. A wannan yanayin wayar Wakili ta shigo masa. Alhaji da kansa ya ce ya Wauka kuma ya faWa masa ba zai je ba.

"Happy Taj yi ha?uri na kira ka da sassafe." Ya yi magana da Wan jin nauyi.

"Kada ka damu na riga na tashi."

Wakili ya yi ?ar dariya "jiya wanda mu ka gaisa ka ce yayanka ne ko?"

"Eh." Ya amsa da sanyin murya.

"Breakfast na haWa masa nake neman address Win ka. Na rasa da me zan karramaka. Ko a wannan matsayin mu ka tsaya kai ne sila. Zan so yin aiki tare da kai nan gaba." Ya sake dariya "kana burgeni ne. Ina son koyon girki kamar kai."

Kasa cewa komai Taj ya yi sai ruwan hawayensa da ya ?aru. Daurewa ya yi ya ce da Wakili zai tura masa address Win yanzu. Bayan ya ajiye wayar ya dubi Alhaji da ya gama jin komai.

"Ka gani ko Alhaji? Yana da kirki kuma maraya ne. Cutar shi zan yi idan ban je ba."

Gajiya Alhaji ya yi da magiyar dukkaninsu ya Waga murya ya ce ce "Ku fitar min daga Waki gabaWayanku."

Iko da izzarsa ba tun yau su ke damun Mama ba. Amma wannan ya fi Sata mata rai. Wace irin zuciya ce da shi da za a dinga ro?onsa akan tallafawa rayuwar wani ya turje a kai. Sannan da girmansu ya haWa su da ?a?an cikinsu ya yi musu kora irin wannan ta ?as?anci. Ta dubi hawayen Inna wanda ko ba a faWa ba ta san na son share damuwar Wanta ne. Bata cewa kowa uffan ba ta fita ta koma Waki inda ta baro wayarta. Kimanin minti goma ta Wauka wurin yiwa mijin yayarta wanda ya kasance babban wa ga Alhaji ta fayyace masa komai.

"Zan kira shi yanzu. Kashe wayar." Kawai ya ce bayan ya gama jin bayaninta.

Da ta koma Wakin yadda ta fita ta barshi haka ta same shi. Saboda halin da Alhaji ya sanya jama'ar ciki hatta iskar Wakin bata daWi. Shigarta ke da wuya Alh. Jafaru ya kira shi kamar yadda ya yi mata al?awari.

"Hayatu."

"Na'am" ya amsa da ladabi domin ya yarda da aka ce babban wa uba, musamman wanda ya ri?e matsayin da gaskiya da amana irin yayansu.

"Ni Jafaru na bawa Tajuddin izinin fita yaje ya ?arasa abin da ya fara. Sannan ina mai umartarka da ka zauna har a sallame su daga makaranta ku taho tare."

"Yaya Babba?"

"Idan ban isa ba kana iya take umarnina ka Wora naka."

Bai bashi damar sake cewa komai ba ya kashe wayarsa. Alhaji ya kalli Mama da wani irin Sacin rai mara misali. Sanin bata da gaskiya sai ta sadda kanta ?asa kawai.

"Tashi kaje wurin gasar."

Iya abin da ya ce kenan ya fice daga Wakin ya barsu. Taj bai ma gane dashi ake ba sai da Mama tayi masa magana. Ya kalli agogo yaga takwas saura mintuna ?alilan. Gashi da ?ar tafiya zuwa makarantar. Tunanin wanka ko kusa bai zo masa ba ya fita da gudu-gudu ya sauka neman abin hawa. Ya isa tara saura minti bakwai. Har an gama shirya komai sauran teams biyun sun tsaya suna jiran lokaci. Wakili kuwa shi kaWai ne a can gefe yana ta baza idanu cikin tashin hankali.

Taj na shiga wurin aka kaure da ihu da tafi. Ashe ba Wakili kaWai ke jiransa ba. Masu mara musu baya da dama sun shiga fargabar makomarsu da aka ga bai zo ba. Tara daidai aka buga wata ?atuwar ganga wadda ta bawa participants Win damar farawa.
RAYUWA DA GI?I 6


Batul Mamman=ؖ?






***

Kyakkyawan envelop Yaya Babba ya mi?awa Alhaji ya kuma bishi da kallo a tsanake don son karantar yanayinsa. Kamar yadda ya yi tsammani duk wani annuri da walwalar da yake tare da ita a farkon zamansu tsaf ya kau. Duhun da yake zuciyarsa ya sami damar nuna kansa a fuskar. Disappointment Winsa akan Taj ya kashe masa jiki da zai yi magana.

"Kawo maka ya yi?" Da Yaya Babba ya gyaWa kai sai ya ce "to me yake so?"

Kallon tausayi Yaya Babba ya yi masa. Mutum mai kafiya irin ?aninsa yana da wuyar sha'ani. Wani zubin ya tabbatar yana sanin cewa ba a kan gaskiya yake ba amma don kada ya sauya baki sai ya cigaba da ri?o da hujjojinsa masu rauni. Sai dai a yau ya ?udiri niyar amfani da girmansa karo na biyu ya tan?wara ?anin yadda yake so.

A nutse yadda zai fahimta ya labarta masa zuwan Taj gidansa kwanaki uku da su ka wuce. A lokacin sun kusa wata biyu da dawowa daga India. Sakamakon gasar girkin nan ne Wakili ya taho masa da certificate Winsa na Waukar na Waya. Sannan ga admission letter kamar yadda aka yi al?awari. Shi ne ya kai masa ya gani amma ya ro?e akan kada ya sanar da kowa domin ko iyayensa mata bai nuna musu ba. Ya kawo ne saboda ya nuna masa godiya akan shige masa gaba da ya yi har ya sami damar ?arasawa. Sai kuma Wakili da ya nuna son zuwa ya gaishe da iyayensa kafin ya wuce Minna. Shi ne ya kai masa shi inda aka yi masa tarba mai kyau. Da yaji daWi har mahaifiyarsa sai da ya haWa da Yaya Babba su ka gaisa.

Alhaji ya gama jin zancen da bai gamshe shi ba ko kusa ya ce "mece ce manufar nuna min tunda ya ce baya son na sani?"

Yaya Babba dakewa ya yi babu alamun wasa ya ce "ina son ka sanya masa albarka ne domin idan Allah Ya kaimu lokacin fara karatun ni zan mayar dashi da kaina."

"Kada mu yi haka da kai Yaya."

Alhaji ya furta da ?aramar murya yana jin wani irin yammm a sassan jikinsa. Yana matu?ar ?aunar Taj sannan burinsa a duniya yaron ya gaje shi. Idan hakan bai samu ba ya yi zarra a duk sana'a ko aikin da ya nema amma banda GIRKI. Yadda rayuwar Habibu ta sauya salo a kan idanunsa ba zai taSa lamuncewa Wansa ya faWa wannan hanyar ba. Shi fa ko duk jikinsa kunnuwa ne ba zai yarda girki ba wani nau'i bane na daudanci.

"Idan Allah Ya bamu yara masu biyayya, amfani da ?arfin iko wurin hanasu farinciki ba zai taSa haifar da Wa mai ido ba Hayatu."

"Haka ne."

"Ka amince?" Yaya Babba ya tambaye shi yana murmushi.

"Ai ka ishe shi uba Yaya Babba. Ba za ka taSa faWin magana na musanta maka ba in sha Allahu."

Da zuciya Waya Yaya Babba ya mi?a masa hannu su ka yi musabaha cike da farinciki. Bai san cewa magana ce mai harshen damu Alhaji ya yi masa ba.

"Allah Ya ja kwana baban Tajuddin. Nagode da karamcin nan da kayi min. Da yardar Allah sai mun yi alfahari da zaSinsa."

"Uhmm" kawai Alhaji ya iya cewa don bakinsa ya bushe kamar an shanya a rana. Samu ya yi ya bar gidan kamar babu abin da ya ri?e a ransa.

Bayan fitarsa Yaya Babba ya kira Mummy (?aharatu) matarsa kuma yaya ga Mama ya sanar da ita anyi nasara. Ta kama murna tana cewa hakan shi ne daidai.

"A neman haram ake yin fito na fito da burin ?a?a. Yadda Taj ya rame ya sanya abu a ransa ko ya zauna ba daWinsa za su ji ba. Allah Yasa matakin nasara da samuwar alkhairi mu ka ?ulla."

"Amin" Yaya Babba ya faWi yana gyara zaman gilashinsa.

Duk cikin zuri'arsu shi da wata ?anwarsu Jamila ne ake yiwa la?abi da ?an boko. Matarsa Waya da yara biyar waWanda huWu sun yi aure saura namiji Waya. Mutum ne da ya yarda da displine Win yaron da ya kauce hanya amma sam bai yarda a tauye ha??insu ba. Ita kuwa ?anwar tasu da yara ke kira Amma likita ce. Sai da ta gama karatu tayi aure har ana ganin da gangan ta?i yi tun farko. Mijin mazaunin Amerika ne a can yake aiki. Bayan aurensu da ta bi shi ita ma ya sama mata take aikinta a wani asibiti. Yaransu biyu mata.

***

?aki Alhaji ya kira Taj bayan ya koma gida. Ya yiwa Wan nasa kallo na ka bani kunya sannan ya mi?a masa envelop Win. A take kuwa jikin Taj ya kama rawa.

"Ba da wata manufa na kai masa ba Alhaji."

"Ka ji na ce wani abu ne?"

"A'a."

"Madalla" ya gyara zama "Yaya Babba ya ce ka haWa kayanka ka koma gidansa kafin lokacin fara karatun naku."

"Wane karatun? Ba service zamu tafi ba?" Ya tambaya da faWuwar gaba.

A ransa Alhaji gani yake rainin wayo ne kawai Taj yake son yi masa amma ya san komai. ?arshenta ma shi ya ro?i Yaya Babban da ya taimaka masa ya sami komawa makarantar.

"Idan ka dawo sai ka zo kayi service Win. Ina yi maka fatan samun nasara da alkhairi. Allah Ya yi maka albarka. Tashi ka tafi."

Kansa sake ?ullewa ya yi amma babu halin tambaya. Sai ma ?arin bayani da Alhajin ya yi masa cewa ya bari jibi zai kai shi da kansa don ya sami damar haa kayansa.

"Ba na kuma son jin zancen nan a bakin kowa har matan gidan don na san za su so hanaka tafiya."

"To Alhaji" ya amsa a ladabce.

Kamal kaWai ya sanarwa abin da yake faruwa. Da taimakonsa ma ya gama haWa kaya. Ranar da za su tafi Alhaji ya faWa masa zai dawo daga kasuwa da azahar sai ya kai shi.

"Happy" Kamal ya kira Taj suna zaune a Waki "ba ka mamakin chanjin ra'ayinsa?"

"Ni fargaba ce ma tafi damuna. Naga ko kaWan bai nuna fushi ba duk da Allah Ya sani ba da wannan manufar na kai wa Baba Yaya takardun ba."

"In sha Allahu ma babu komai. Dama tsoron da naji da ka ce wai ya ce kada a faWawa kowa."

Bugun ?ofa gami da sallamar Bishir ce ta hana Taj sake yin magana. Sa?on Alhaji ne yana jiransa a mota.

A take yaji gabansa ya yanke ya faWi. Ya tashi jiki a mace sai Kamal da Bishir Win ne su ka Wauko masa kayansa. Kowa yaga ana loda kaya a booth Win Alhaji sai ya yi mamaki amma an rasa mai tambaya don babu fuska.

"Ka shiga ka yiwa uwayenka sallama." Alhaji ya umarce shi da ya fito.

Inna bata gida. Sai su Hajiya. Su ka biyo shi waje kuwa su na tambayar Alhaji me ya faru Taj zai koma gidan Yaya Babba. Cewa ya yi su koma. Idan ya dawo zai yi musu bayani.

A mota haka su ka tafi ko numfashi mai sauti Taj baya iya ja. Kamar tare su ke don ana buWe musu gate su ka ga Yaya Babba yana fitowa daga mota. Dawowarsa kenan daga office. Yayi mamakin ganin Alhaji kaWai ko direba babu da Taj. Sai dai wannan ba komai bane a yayin da yaga ya buWe booth Taj na sauke kaya.

"Hayatu me yake faruwa ne?" Ya matso kusa dasu don jiran su gama su shigo ciki ma ba zai iya ba.

Alhaji ya dubi Wan uwansa yana mai ba?incikin yadda yayi masa katsalandan a cikin harkar gidansa. Shi kuwa Taj yana jin haka wani irin tsoro ya kama shi. Kenan Baba Yaya ba shi ya nemi ya dawo gidansa kamar yadda Alhaji ya faWa masa ba.

"Ga Taj nan. Suna na ne kawai addini bai halatta min cire masa ba amma daga yau na bar maka shi."

Yaya Babba ya girgiza da furucinsa matu?a. Fuskar ?anin nasa a haWe take kamar ba?in hadari.

"Me ya yi zafi? Don na ce zan mayar dashi makarantar da yake so?"

"Ai ban hanaka ba tunda ka isa. Shi ma da na isa dashi ina mai umartarsa kada ya dawo min gida."

"Hayatu bana son rashin hankali." Yaya Babba ya fara faWa.

"Ai kuwa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login