Showing 93001 words to 96000 words out of 236327 words

Chapter 32 - ZEEYAD The Abandoned Prince complete hausa novel

JIDDAH   

17 Oct 2024

45325

girgizawa yana faɗin "No...no i can't do it, i can't leave without DEENAH..."

"Of course zaka iya rayuwa babu DEENAH tunda ba tare aka haifo ku ba, sannan kuma ka iyayin rayuwa tun kafin ka haɗu da ita."

Kai ya girgiza yace "That was a different thing, but DEENAH...i just couldn't imagine my life without her."

"Bana buƙatar ja in ja da kai, i have said my mind and i won't take back my words."


"I have suffered enough in my life, but please kada ki sake nesanta ni da DEENAH i beg you Aunt" ya faɗa yana zubewa kan guiwowin sa.

Ɗauke kai Umma tayi kafin tace "Bana magana sau biyu, sannan ba ƙoƙarin nesanta ka da DEENAH nake ba, ina nufin ka rabu da ita ne har abada."

"Please Aunt, i can't live without DEENAH, i promise zan koma inda na fito indai har ba zaki raba ni da ita ba."

"You don't have to do that, as i told you earlier i would repeat myself again, as from now on babu kai babu DEENAH, don't let me repeat myself for the third time, stay away from my daughter, Forever."

Shiru ZEEYAD yayi yanajin dukkanin wani sungun farin cikin sa na gushewa, zuciyar sa yakejin kamar zata fito waje da maganganun Umma, wani irin abu yaji ya tokare masa maƙoshi zuciyar sa na mugun suya sosai, baisan dalilin da ya sanƴa Umma bata ƙaunar sa ba, baisan laifin da ya aikata mata ba, DEENAH itace farin cikin sa amma gashi yau guda tana neman yanke alaƙar dake tsakanin su, yanason DEENAH da dukkanin zuciyar shi, da dukkanin jinin jikin shi, yana jinta tamkar numfashin sa ne, bai ta6a kyashin ta ba, soyayya yakeyi mata na gaskiya, ba tare da duban cewa ya fita wani abin ba, babu abinda yayi lacking a rayuwa except farin ciki sai dai a duk sadda wani abin farin cikin ke neman kusanto shi, a lokacin ne kuma za'ayi dukkanin yadda za'ayi na ganin an raba shi dashi, baisan yaushe ne zai sake samun farin cikin da zaiyi lasting kwana ɗaya a cikin ta ba, kullum zuciyar sa a cunkushe take, kullum zuciyar sa cikin kewa da begen ta yake, da ita yake kwana kuma ya tashi, and now Umma na ƙoƙarin raba sa da ita, and ita kuma ba zata iya hana hakan ba sabida matsalar mantuwa da ta samu, runtse jajayen idanun sa yayi yanajin yadda zuciyar sa ke racing da ƙarfi.

"Doctor, why don't you just led him away from here, koh haka zaku zuba ido kuna ganin abin dake faruwa, my sick daughter need to rest domin samun lafiyar ta" cewar Umma.

Maido duban sa kan ZEEYAD dake durƙushe tunɗazu bai juyo yaga fuskar sa ba, but haka kurum yakejin wani irin strange feeling akansa, idan ma shi ɗin ɗan uwa ne a garesu ai baiyi kama dasu ba koh kaɗan, sannan baya tunanin ɗan asalin cikin Nigeria akwai mai irin farin nan, daga ganin sa kaga balarabe koh ba indiye, kallon bayan sa kawai Sadeeq keyi dukda baisan asalin kan zancen nasu ba sai dai ya tausayawa bawan Allahn sosai, sabida rabo da masoyi sam babu daɗi.

Umma ganin Sadeeq ɗin yaƙi kula ta sai ma tsayuwa da yayi yana kallon ZEEYAD ya sanƴa ta fizgo hannun DEENAH da niyyar su fice waje.

Saurin riƙe DEENAH ZEEYAD yayi ransa na mugun 6aci.

Tsayawa Umma tayi tare da juyowa ganin DEENAH taƙi biyo ta ta tsaya.


Ganin ZEEYAD riƙe da hannun ta ba ƙaramin 6ata mata rai yayi ba.

"You can try as hard as you can to separate me with DEENAH, but that won't work" ya faɗa yana tashi tsaye tare da juyowa.

Kallon sa kawai Umma keyi cikin 6acin rai.

Wayar dake hannun Sadeeq ne ya su6uce ya faɗi sakamakon arba da idanun sa sukayi akan fuskar ZEEYAD.

"Let go of her...now" cewar Umma.

Bai motsa ba haka kuma bai saki hannun DEENAH ba, dan kuwa ya ƙudurta a ransa cewar muddin ya saki hannun DEENAH ba tare da Umma ta tausaya masa ba then...ya barta kenan har abada kamar yadda mahaifiyar ta ta buƙata.

"So you won't let go um, alright" ta faɗa tana sakin hannun DEENAH kafin tace "Let's see idan ita DEENAH ɗin choose to be with you or prefer to walk away" ta faɗa tana kallon sa.


Cize bakin sa yayi trying so hard to control his emotions.

Juyowa DEENAH tayi tana kallon shi, kafin kuma tayi saurin juyawa ga Umma tana miƙa mata hannu.

Kallon su kawai Umma keyi ba tare da ta baiwa DEENAH hannu ba.

Sadeeq da sauran nurses ɗinma ƴan kallo suka zama a wurin.

Juyowa DEENAH tayi kafin ta sanƴa ɗayan hannun ta tare da fara kiciniyar cire hannun ta cikin nasa.

Riƙon da yayi mata ne ya sanƴa ta kasa kwacewa.

Sosai tayi trying wurin ganin ta kwace hannun ta sai dai ta kasa hakan ya sanƴa ta fara yi masa kuka.

Runtse idanun sa yayi zuciyar sa na matuƙar zafi sosai yanajin zafin kukan ta sosai a cikin zuciyar sa.

Fara sassauta riƙon da yayi mata yayi hakan ya sanƴa ta saurin fuzge hannun ta sai dai kafin ta kai ga cirewa baki ɗaya yayi saurin riƙo ƴar yatsar ta dake sanƴe da ring ɗin da ya bata.

Wani kukan ta sake sanƴawa hakan yasa shi saurin sassauta riƙon inda tayi saurin fuzge yatsar ta ring ɗin na ficewa cikin hannun sa.

Kallon ring ɗin ya tsaya yi kafin ya damƙe shi cikin tafin hannun shi yana ɗagowa ya kalli DEENAH da ta rungume Umma tana kuka.

"So now DEENAH da kanta ta guje ka, are you still going to force yourself into her life again, kokuwa ka haƙura?."


Duban sa ya maida kan hannun sa dake damƙe da zoben yace "No, i would do as you said, i won't force myself into your daughters life again..am...am living her for good not just because she doesn't like me, but because you forced me to, and i will make sure ban sake shigowa rayuwar ƴar ki ba, i will make sure i stay far away from you guys, i will make sure i became exactly who you wants me to be, Thank you for all you've done to me and i really appreciate it, banyi fushi dake just because kin raba ni da DEENAH ba, but nayi fushi ne da kaina for spending years loving someone that can never be mine, you're a mother and am sure you make the right decision for your daughter, which she will never regret, and yes duk sadda DEENAH ta dawo hayyacin ta don't tell her that kece wacce kika raba mu but i chose to leave her on my own, sabida banason rusa farin cikin happy family like you, just tell her that nine nace ba zan rayu da ita ba, idan kikayi hakan then i know that she would hate me forever sannan kuma ta cire ni daga zuciyar ta dukda kuwa bana tunanin idan ina ciki tuntuni, daga nan kuma zatayi ƙoƙarin ganin ta mance dani kamar yadda nima zanyi yanzun, am sorry idan na ta6a 6ata miki...am living" ya ƙarashe yana maida duban sa kan DEENAH da har yanzun bata ɗago ba, kauda idanun sa yayi daga kanta kafin kuma ya ɗaga ƙafa dakyar ya fice yana buge Sadeeq da ya saki baki da hanci yana kallon shi, ba tare da ya koh kalli fuskokin wadanda ke tsaye cikin ɗakin ba.

Da kallo Umma da itama jikin ta ya gama yin sanƴi tayi sai dai ta dake tana shafa kan DEENAH dake rungume da ita.

Cikin gudu Sadeeq ya fice dan mara masa baya sai dai koh alamun sa bai gani ba, kamar wanda iska ya ɗauke.

"Yanzun nan ya fita, where could he be?" ya faɗa cikin gigicewa yana yin hanƴar waje da gudu tare da bangaje dukkanin wanda ke gaban sa ya wuce.

Har farfajiyar asibitin Sadeeq ya fice sai dai baiga ZEEYAD ba baiga alamun sa ba.

"Ohh no" ya faɗa kamar wanda zaiyi kuka yana riƙe kai cikin mugun takaicin wautar da yayi har ya bari ya fice daga ɗakin.


Office ɗinsa ya dawo tare da ɗaukar makullin motar sa yaja ta tare da barin asibitin.

Dai-dai lokacin ZEEYAD dake tafiya yanajin kamar ruhin sa ta bar jikin sa ya fito, kai tsaye motar sa ya nufa tare da buɗe ta ya shiga.


Kansa ya ɗaura kan steering ɗin motar yanajin wani irin zazza6i mai zafi na neman rufe shi, sosai idanun sa sukayi jaa kansa na mugun sara masa.

Da kyar ya samu yaja motar ya bar cikin asibitin.






*Yawan Commen, Yawan Typing*






*MHIZZ JIDDHERR..............✍🏽*
[8/30, 9:32 AM] Mhizz Jiddherr❤️: *Z E E Y A D*
```[The Abandoned Prince]```





*NA*
*JIDDAH BINT MUHAMMAD*





*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*




*028...*



_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_

_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_
_07084653262_




___________Yau ma Ficewa sukayi dan kai DEENAH motsa ƙafafuwan ta a inda suka saba.

After so many attempts da tayi da kanta, ta samu tafiyar tata ta ɗan daidai ta sai dai tana yin kaɗan zata zauna alamun ta gaji.

"Wowww seems like tafiyar ki ya fara miƙewa, i can't believe it" cewar ɗaya daga cikin nurses ɗin.

Murmushi kawai DEENAH tayi Kasancewar shine abinda taga suna yi.

"So now mai kuma ya rage?" cewar ɗaya.

"Ummm, i think gudu."

"Gudu kuma?."

"Yep."

"No ba zata iya ba, ƙafar tata bata yi wani kwarin da zata iya yin gudu ba."

"Alright then, sai mu koma ciki."

Riƙo DEENAH sukayi suka koma ciki.

Zaune suka sami Umma na waya, dan haka zaunar da DEENAH sukayi kafin su tsaya jiran Umma ta gama wayar.

DEENAH idanu kawai ta zubawa Umma tana kallo har ta idda wayar ta ajiye.


Murmushi Umma tayi, kafin ta kalle su tace "Har kun gama?."

"Yes Ma'am, sai gobe kuma."

"Masha Allah, Nagode muku sosai, Allah ya biya ku."

"Kada ki damu Ma'am, ai aikin mu ne."

"Mu zamu wuce yanzu, sai gobe kuma."

"Alright thank you so much."

Murmushi sukayi kafin su juya da niyyar tafiya.

Tashi ita ma DEENAH tayi tana mara musu baya.

"A'a DEENAH?" cewar Umma.

Miƙewa Umma tayi daga inda take zaune tare da zuwa ta kamo DEENAH tace "Zo nan ki zauna, sai gobe kuma zasu dawo."

Hannun ta shiga kwacewa tana kya6e baki alamun zata yi kuka.

Ɗaya daga cikin nurses ɗin ce tace "DEENAH je ki zauna kinji, gobe zamu dawo mu sake fita."

"Come on" cewar Umma tana riƙo ta.

Ƙara tasa tana kwace hannun ta tare da maƙe kafaɗa, kafin kuma tayi bayan su tana 6oyewa.

Murmushi Umma ta ƙaƙalo kafin tace "Meke damun ta?."

"Ma'am ki kwantar da hankalin ki, damu ta saba yini kullum shiyasa batason mu tafi mu bar ta."


"DEENAH dear, zo nan gare ni kinji?" cewar Umma tana kai hannu ta kamo ta.

Sake 6oyewa tayi tana ƙanƙame su.

"Ma'am sai kinyi haƙuri, kinsan yanzu kwakwalwar ta ta koma tamkar irin ta yara ne, a hankali zata saba dake."

Sosai Umma taji babu daɗi a ranta wai yau DEENAH ce ke gudun ta sabida bata santa ba.

Wuri kawai ta samu ta zauna kafin tace "Shikenan kuje toh."

Ficewa sukayi still tana maƙale dasu.

Office ɗin su suka koma da ita kafin kowacce tayi wurin table ɗin ta.


DEENAH kuwa wurin kawai take bi da kallo, duk abinda ta gani kuwa sai ta ɗaga shi tana kallo tare da son tuno koh menene shi, idan ta kasa kuma sai ta ajiye shi ta kama wani.

Wata nurse ce ta shigo ɗakin tare da ƙiran sauran Emergency call, ba tare da 6ata lokaci ba dukkan su suka dunguma suka fice daga office ɗin cikin sauri.


Da kallo DEENAH da ta kya6e baki kamar zatayi kuka ta bi su, kafin ita ma ta fice daga ɗakin a hankali cikin tafiyar ta da bata gama warkewa ba.

Ficewar ta kuwa bata ga alamun su ba dan haka wani hanƴar da take tunanin nan suka bi tayi.

Tafiya take har ta sauƙo ƙasa tayi hanƴar waje amma bata gan su ba, dan haka wani hanƴar ta sake kamawa ta fara bi har ya kaita zuwa wani wurin da babu mutane sosai.

Waige-waige ta fara yi kafin kuma ta samu irin kujerun ƙarfe masu kyau da akeyi ɗinnan ana ajiye su a wajen asibiti ta zauna idanun ta na kawo hawaye.

Ɗilowa hawayen yayi dan haka ta kai hannu ta shafo shi tana kallo dan kuwa batasan menene shi ba, taga dai kamar irin abin nan ne da take gani a idanun matar nan wasu lokutan, ga kuma taga sai zubowa suke ta kasa controlling ɗin su, ga kuma wani irin yanayi da takejin ta wanda batasan koh na menene shi ba.


Kwanciya tayi akan kujerar tana cigaba da rera kukan ta a hankali.

Ta kai almost 10mins a haka kafin ta jiyo muryar a saman ta "Are you Okay?."

Tsaida kukan nata tayi tana buɗe idanun ta.

Jin tayi shiru bata ɗago ba ya sa shi sake faɗin "Do you maybe need some help?."

Shiru ta sake yi tana wuwwula idanu kafin kuma ta shiga ɗago da kanta a hankali tana sauƙe idanun ta cikin nasa.

Saurin maida kanta tayi tana runtse idanun ta.

Mamaki ne ya kama shi a ransa yace _"Is she normal?"_ yana mai tsugunnawa.

"Hey" ya sake faɗa.

A hankali ta miƙe zaune tana wuwwula idanun ta kanta a ƙasa.

"Are you Okay, why are you sitting here alone crying?."

Shiru tayi bata basa amsa ba sai ma idanu da ta kafa masa tana kallon idanun sa kasancewar fuskar sa ɗauke da facemask.

Waving hannayen sa yayi akan fuskar ta inda tabi hannun nasa da kallo, tana sake maido idanun ta kansa.

"What's your name?" ya faɗa.

Shiru tayi nan ma just staring at him.

_"Toh kodai kurma ce?"_ ya faɗi hakan a ransa kafin kuma yace "Are you lost?."

Nanma shiru tayi tana kallon sa, kafin kuma ya miƙe daga tsugunen da yake yana faɗin "Well, am living then tunda ba zakiyi magana ba" ya faɗa yana juyawa da niyyar tafiya.

Riƙo rigar sa tayi ta baya hakan ya sanƴa shi tsayawa tare da juyowa yana kallon ta.

A hankali yace "Seems like ta shirya magana" kafin kuma yayi magana yadda zata ji yace "So now tell, what are you doing here all alone?."

Ta inda ta 6ullo tayi masa pointing da yatsar ta hakan ya sanƴa sa maida duban sa wurin.

"What, bangane ba" ya faɗa yana kallon ta.

Sake nuna masa wurin tayi har sau uku kafin kuma yace "Okay, okay" yana duba agogon dake saƙale a wrist ɗinsa kafin kuma yace "Alright, i guess daga nan wurin kika fito koh, get up then."

Kallon ta ya tsaya yi ganin ta zuba masa idanu tana kallo hakan yasa shi sake faɗin "Get up lady."

Ganin yayi mata alamu da hannu ya sanƴa ta yunƙurawa ta miƙe dakyar, kafin kuma yayi gaba yana faɗin "I wonder ta yadda kamar ki zata iya 6ata a cikin asibitin nan, i have alot to cover but kina neman 6ata min lokaci."

Duk shi kaɗai ke maganar shi not knowing DEENAH na chan tsaye inda ya baro ta.

"Why are you so quiet lady, kodai ke kur...." bai iya idda maganar ba sakamakon juyowa da yayi ya ganta chan tsaye inda ya baro ta ta zuba masa watery eyes ɗinta.

"Seems like she is looking for my trouble" ya faɗi hakan yana komowa inda take.

"Are you sure you're Okay?" ya faɗi hakan yana kallon ta.

Ƙafar ta t tayi mata nauyi ta taka da kyar cikin ɗingishi kafin ta tsaya.

Kallon ƙafar tata yayi yace "Ohh, you can't walk properly" kafin kuma ya ɗaura da faɗin "Aren't you thesame girl i saw the other day?."

Shiru tayi tana kallon sa hakan yasa shi faɗin "Alright, come on" ya faɗa yana miƙa mata hannun shi.

Ganin ya gane cewar ba zata iya tafiya ita kaɗai bane yasa ta basa hannun ta, kafin ya riƙo ta su fara tafiya.


Ciki suka koma kafin kuma ya fara tambayar duk wanda suka haɗu dashi koh sun santa.

A haka har suka haɗu da wata nurse tace "Ohh yeah sure, kamar na santa she is from Room 106 chan upstairs."

"Thank you" ya faɗa kafin yaja hannun DEENAH da ta zama ƴar kallo kawai sukayi.

Taimaka mata tayi ta haura stairs ɗin kafin kuma ya shiga bin lambobin ɗakunan yana duba number ɗin da Nurse ɗin ta faɗa masa.

"Got it" ya faɗa lokacin da ya hango room ɗin.

Ƙarasawa sukayi bakin ƙofar kafin kuma ya hau knocking a ƙofar.

Ba'a jima ba aka buɗe ƙofar, DEENAH ganin Umma yasa ta ƙarasawa da sauri tana faɗawa jikin ta ta ƙanƙame ta.

"Menene, meke faruwa?" faɗin Umma tana shafa kanta.

"Hello ma'am."

"Hi" ta amsa tana kallon sa.

"Is she your daughter?."

"Yeah, she is."

"Oh i see, actually i saw her outside crying..."

"What crying, mai ya same ta?" ta faɗa cikin katse shi tana ɗago DEENAH.

"Well actually, ina tunanin ta 6ata ne batasan hanƴar dawowa ba, so i decided nayi tambaya koh akwai wanda ya santa and i met one nurse on our way ita ce ta sanar dani cewar a ɗakin nan take."

"Oh Thank

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login