Showing 126001 words to 129000 words out of 210924 words

Chapter 43 - ZUBAIDA COMPLETE HAUSA NOVEL

EYSHAAT   

30 Aug 2024

22883

Mai Martaba.....


"Cikin tsananin tashin hankali Dr Madi ya iso asibitin, dole ma ya shiga damuwa don kuwa shine za'a tuhuma muddin aka rasa Jalal...


"Tun daga k'ofar ward d'in ya hangi cuncirindon securities, hankali tashe ya paka motar sa ya fito... Shattima kuwa yana ganinsa ya mik'e ya nufi Dr Madi yana fad'in" Dr I couldn't reach his phone.. Lambar sa baya zuwa... Hannun Shattima Dr Madi ya rik'e suka nufi cikin Ward d'in.......

************

"Huci kawai Jalal keyi yana watsa wa Umar mugun kallo kafin yace " You're insane, a delusional..... "Naushin bakinsa Umar yayi saida tayi jini kafin ya soma fad'in" On the contrary idiot..... " Bari kaji na fad'a maka " Zubaidah is mine, mine alone, dole ka rabu da ita for good coz she still loves me snn duk duniyar nan babu wanda ya dace da ita saini....... "Shut up Animal.... Jalal ya daka masa tsawa kafin yaci gaba da fad'in" Kar ka sake kiran mata ta da wann bakin naka.....

"Dariya Umar Ya fashe dashi kafin yace" Kaman yanda na fad'a maka Hero cikin uku za'ayi d'aya... " Is either ka saki Zubaidah for good, I mean Saki uku na har abada, ko kuma na kashe ka na d'auketa mu gudu na kasance tare da ita for the rest of our life ko kuma na kasheta da ni da kai duka mu rasa, nasan sai yafi maka k'unci ganin gawarta fiye da komai........ Wani kukan kura Jalal keyi yana jijjiga d'aurin da aka masa yake fad'in" I'll kill you... You imbecile.......

"Dariya Umar Ya fashe dashi kafin yace " Sati guda cif kake dashi, idan ka saki Zubaidah before then zaka tafi a raye, idan baka saketa ba zan kasheta ranar da za'a shiga kotu....Huci kawai Jalal keyi ba tareda ya iya furta komai ba.. .

**********

"CCTV Cameras suka soma kallo daki daki na cikin asibitin.... Tun daga shigowar Umar har ficewar da sukayi shida Jalal, tabbas ba forcin d'insa yayi ba, da kansa ya shige mota suka fice... Shattima ya sauk'ar da nannauyan ajiyan zuciya kafin ya shiga neman layin Jalal.....


"D'aukar wayar Umar yayi yana k'are ma screen d'in kallo kafin ya d'ago ya kalli Jalal bindiga Ya ciro cikin aljihunsa ya manna wayar a kunnen Jalal gefe d'aya kuma ya danna masa bakin bindiga akai yace " Oya do as I say if not I'll kill you.....

"Zuciyar sa ta shiga masa zafi, he has no choice, dole yayi abinda Umar Ya umarce sa coz Zubaidah still needs him.......

**************


"Pir pir Ummi tak'i aminta da shawarin Baba Ciroma cewa lallai saidai a danne kan Mai Martaba da pillow a k'arasa sa... Suna a cikin haka Zahidah ta shigo cikin kuka ta fad'a kan Mahaifinta..... "Har wuya takaici ya cika Baba Ciroma.....

*************

"Yau kusan kwana uku knn take tashi da matsanancin zazzab'i da ciwon kai had'i da jin nausea, gaba d'aya bata a hayyacin ta, ga takunkumi da shear holders na Marafah Construction suka saka masu ita da Mumsy d'inta, duk wasu savings d'insu dasuke bankuna sun k'ararsa wajen biyan shear holders d'in da suka k'i aminta, wasu kuwa cewa suke a raba asara, basuda komai bayan gidan su da suka mallaka...

"Mumsy da Asmah jigum sukayi suna kallonta har ta gama aman da take... " A hankali Mumsy ta k'arasa ta rik'eta kafin ta fito da ita daga bathroom d'in, mazauni ta mata saman gado tana k'are mata kallo, Asmah ta mik'o mata glass of water tanai mata sannu.....


"Tabbas ko ba'a fad'a ba Kausar juna biyu ke gareta... Innalillahi wa inna ilahirraji'un Mumsy take karantowa lokaci guda hawaye ya wanke mata fuska...


"Tsuru sukayi suna kallonta daga Kausar d'in har Asmah....





Sameena ce 👌🏾
[1/23, 22:27] ‪+234 803 619 0581‬: 🌘🌘🌘🌘 *ZUBAIDAH*

71

*©Sameena Aleeyou...✍🏾*

_🌈KAINUWA WRITERS ASSO🤝_


*Dedicated To All Victims Of Rape...*


*For Those Who Criticize 😻*

"Da gudu Kausar ta kuma komawa bathroom ta shiga k'waza wani aman...

"Asmah zama tayi gefen Mumsy ta rik'o hannayen ta kafin ta soma magana cikin sigan lallashi..
"Mumsy pls why those tears, Mumsy idan kina kuka mu kuma me zamuyi, pls Mumsy you need to remain steady for us nida Kausar, especially Kausar now that she's sick... I know you going trough a difficult time and it breaks our heart seeing you suffering ... But Allah bai mance damu ba , I believed everything is happening for a reason, Allah bawai yak'i mu bane yake jarabtar mu haka... I'm quite sure idan mukayi hak'uri muka rungumi k'addara zamu ga alfanunsa a gaba domin Allah yana son masu hak'uri snn yana tareda su.....

"Hannun Asmah ta kama suka fice daga d'akin zuwa wani d'akin....

"D'agowa Mumsy tayi tana kallon Asmah kafin ta share hawayen ta tace " Asma'u bansan kukan me nake d'aya ba, na farin ciki ne ko kuwa na bak'in ciki ne.. For all our lives we've been dreaming to have a grandchild, nida Pappy, ... How I wish he's still here... I wish zaiga wann rana his little Angel is carrying a baby in her womb...." Asmah dai kallon Mumsy kawai take ba tareda ta fahimci zancen nata ba...

"Mumsy ta d'an murmusa kafin tace " Bansan makoman farin ciki na ba Asmah, bansan yaya Kausar zata karb'i abinda ke cikinta ba, I don't know how she would react when she finds out that she's pregnant..... " And I worried so much about my unborn grandchild, ina addu'a Allah yasa lokacin da zaizo duniya thinks will change to better...
"Sai yanzu ta gane me Mumsy take nufi.. Tabbas Kausar nada juna biyu, hawaye Asmah ma ta soma yi don kuwa tabbas akwai babban k'alubale a gabansu muddin Kausar ta fahimci hakan....

**************

"Ida wayarsu da Shattima keda wuya wayar Annah ya shigo... "Umar Ya kuma kallan screen d'in kafin ya dubi Jalal dake faman huci kurum yana watsa masa mugun kallo....

"Manna bakin bindiga Ya kuma yi a saitin goshin Jalal kafin yace " Repeat what you just said to that idiot friend of yours.... Yana gama fad'in haka yayi picking call d'in gamida sakawa a speaker...

"Idanun Jalal sunyi jazir tamkar garwashin wuta so as his flesh... Hararan Umar kurum yake yanaji kaman yayi tsalle Ya shak'e sa.

"Assalamu alaikum....Hello, hello... Jalal can you hear me.... Annah tace.

"A hankali Jalal ya amsa ta, sauk'e ajiyan zuciya tayi kafin ta soma fad'in" Son are you sure you're fine, Shattima ya kiramu a while ago yana fad'a mana you disappeared from the hospital, meke faruwa..???

"Saida Ya watsa wa Umar wata muguwar kallo kafin yace " Annah just don't worry about me okay, kici gaba da kula min da Zubaidah.... Na tafi neman wancan Dr d'in ne sabida ranar Trial d'in dad'a matsowa yake, tell Ansar he shouldn't worry either... Ku kwantar da hankalinku I'm perfectly fine. ...

"Sauk'e ajiyan zuciya tayi ta Kalli Zubaidah da tayi jigum tana kallonta a hankali tace " But why did leave ba tareda Dr ya sallame ka ba, you know that was wrong, zaka saka sa cikin damuwa koma ya rasa aikinsa..

"A hankalki yace " We've already talked about that with Shattima... " Annah I'm sorry but I don't wanna let Zubaidah down in the forthcoming trial... Ki fad'a mata ina mata murnan k'are jarabawa lafiya...

"Muryar Zubaidah suka ji na fitowa daga speaker d'in " Hello Ya Jay.... Ta fad'i cikin sassayan murya, Daga Jalal d'in har Umar saida suka sami fad'uwar gaba..

"Zubaidah taci gaba da fad'in" Pls come home kaji, don't get your self into trouble, bakada k'oshin lafia, pls ka dawo gida Ya Ansar is doing all his best yaga munyi nasara, you don't need to worry, all I want is for you to come home.... Ta d'an sassauta voice d'in nata kafin taci gaba da fad'in" I.... I missed you. We all missed you, Dan Allah ka dawo kaji Ya Jay.. .

"K'iris ne ya rage zuciyar Umar bata tarwatse ba sabida wani irin zogi da bugu da take yi....."Muryar Jalal ya sinkayo yana fad'in"

"Ki kwantar da hankalin ki baby I'll soon comeback kinji, bazan barki ke kad'ai on your own ba that very day (the trial day) I'll insha Allah make it.... Just take care of yourself and my Annah... A hankali cikin wani irin siga ya furta " I love you Zubaidah...... "D'ifffff Umar Ya katse wayar yana wani irin huci.... Wata wawan naushi yakai ma Jalal a hanci kafin ya kamo k'asar hab'ansa yana fad'in" You miserable jerk k'arya kake baka sonta, da kana sonta you shouldn't have let those idiots friends of yours raped her.... You were there and couldn't stop them because you are nothing but a coward..... " Muryarsa ya soma rawa hawaye suka ciko idanunsa yaci gaba da fad'in" Everything was perfect, our lives was amazing even though we were poor... Why why ..... Why did you have to show up in our livesssssss.. Whyyyyy...!!! Ya k'arashe yana matse k'asan bakin Jalal da iyaka k'arfinsa.....

"Da k'arfin gaske Jalal ya fincike fuskar sa yana wani irin turiri da huci yake fad'in" Yessss I admit I was a coward back then, I couldn't protect her..... And until now I still can't forgive my self.....
"What about you, what did you do to save her back then.... Me kayi tell me.. You judged her by people's scandals... You didn't give her chance to explain... Do you have any idea how she overcome this horrible experience...??? Huh fad'a mun.... Baka sani ba, all you know shine "Cin amana, yaudara, k'arya da son abun duniya.... You never loved her, She doesn't deserve you.... She deserves someone with dignity ba irinka ba karen farautar Kasim Dasuki.....
." How dare you...... "Umar Ya katse zancen ta hanyar kai naushi ma Jalal a bakinsa.... Jini ya soma zuba..... "Dukan cikin Jalal ya shiga yi da iyaka k'arfinsa hawayen taurin zuciya da k'unci na zuba a idanunsa....

*****************

"Shattima ya dubi Dr Madi da yayi d'an jim kafin yaci gaba da fad'in" Dr bansan wani irin farin ciki nake ciki ba, my whole life fatana shine Abba ya sami long lost Son d'insa..... I'm I'm just extremely happy Doc... " You know I always have that feeling, ever since I saw that Mark a jikin Jalal, but banida k'wakk'waran dalilin da zaisa nace Jalal shine Lamid'o coz yanada nasa family d'in, if to say a street ko a gidan marayu nasan sa toh shakka babu zance shine Modibbo, amma yanzu da ka tabbatar mana haka tabbas na yarda, snn duk yanda akayi akwai babban al'amari a tattare da b'acewar sa....

"Dr Madi ya jinjina kai yana murmushi kafin yace " Wann haka ne Shattima, mu k'arasa don nasan by this time ko Mai Martaba bai farka ba yayi kusan farkawa....

"Motar Dr Madi suka nufa Shattima na fad'in" Jalal is desperate to catch that incompetent Dr.... Yana son Matar sa with all of his heart.... He's so dedicated, Abbah zaiji dad'in samun d'a kaman Jalal....

"Dr Madi ya murmusa sanda ya karya kan mota suka fice daga asibitin kafin yace " Haka ne Shattima, duk burin uba ya sami d'a na gari.....

"Shattima ya kuma murmusawa kafin yace " Jalal couldn't give me a chance to break this news.....

"D'an kallonsa Dr Madi yayi kafin yayi murmushi yace " Fad'a masa wann labari could be heart broken, tunda bamusan wani labari uwar goyon nasa ta basa ba game da kansa.... Snn wann magana ne dake buk'atar nutsuwa kuma ba a waya ba, in person ya kamata...

"Shattima ya d'anyi jim gamida jinjina kansa kafin wasu tunani suka shiga ziyartan kwanyar sa, " Could Annah be a kidnapper..?? Kai she's just an amazing and an incredible mother to Jalal.... Kai there must be something behind this...... Da wann tunane tunane suka isa Castle d'in Mai Martaba.....



"Ummi na zaune daga chan gefe sai k'ullawa take tana warwarewa, Baba Ciroma ma gefe guda yake sai gumi dake karyo masa, tabbas shigowar Zahidah tai masa cikas da yanzu ya aika da k'aninsa lahira ya gaji abinda ya jima yana Mafarkin samu sarautar Mahaifin sa.... Can gefe ma Khalifa ne ya k'urawa Zahida idanu kaman ya had'iye ta, zancen ya kuma fad'o masa wai an sami Modibbo Lamid'o shiknn mafarkinsa na zama Yarima zai tashi a aiki, shiknn komai ka iya faruwa... Toh shin dama Modibbo ba mutuwa bane yayi tareda uwar sa.... " Sauk'e nannauyan ajiyan zuciya yayi don kuwa babu mai amsa masa wad'an nan tambayoyi nasa...

"Ciroma ya kuma kallan Zahida yana so ya kawar da ita daga parlorn ya cimma burinsa amma da alama Zahida bazata iya fita ta bar mahaifinta a halin da yake ciki a yanzu ba.... Dabara ta fad'o wa Baba Ciroma, k'arsawa yayi ya dafah kafad'an Zahidah yana lallashinta da kalamai masu taushi ya buk'aci ta koma cikin gida komai zai zama normal da izinin Allah, Mai Martaba zai sami lafiya....

"Bata iya furta komai ba sai faman share hawayenta da take yi.... Baba Ciroma ya dubi Khalifa yace " Baffah tashi ka rakata koh, maza ka kula da ita, snn kar ku bari Madaki ta sami wann labari....

"Jiki a sanyaye ta mik'e saiji tayi Mai Martaba ya rik'o hannunta..... Gaban Ummi yayi wani irin mugun fad'uwa... Baba ciroma kam k'iris ya rage bai Saki fitsari ba..... Hakan yayi daidai da shigowar Shattima da Dr Madi....



Sameena ce 👌🏾
[1/23, 22:27] ‪+234 803 619 0581‬: 🌘🌘🌘🌘 *ZUBAIDAH*

72

*©Sameena Aleeyou...✍🏾*

_🌈KAINUWA WRITERS ASSO🤝_



*Dedicated To All Victims Of Rape...*



"Zahidah ta koma ta durk'usa jikin tumtum d'in da mahaifin ta ke kai.... Tana murmushi tana hawaye take fad'in " Abbah ka tashi, Alhamdulillah.... " Ta k'arashe tana rungume mahaifinta...

"Hannunta ya kama kafin yace " Fatimah Allah Ya tayar dani don na sake ganin d'an uwan ki... D'an uwanki yana raye snn yana kusa damu...
"Zahidah dai sam jin kalaman mai martaba tayi wani iri, ko kusa bata fahimci ina ya dosa ba, tabbas tasan maganganun nasa yana da alak'a da Hamman ta Lamid'o ... "Girgjza kai ta soma tana tunanin shiknn kwanyar mahaifinta ya tab'u....

"Idon Mai Martaba ya sauk'a kan Shattima da Dr Madi da suka rusunar da kawunan su baki d'aya.... Mik'ewa yayi sosai ya zauna kafin ya soma fad'in" Abdullah kun taho min da Modibbo ko, ina yake, ku nuna min shi..... "Hawayen da Shattima yake rik'ewa ya kasa resisting d'insu.... Kuka ya fashe dashi lokaci guda ya tafi ya rungume Mai Martaba yana fad'in" Abba da gaske ne, da gaske ne, Jalal shine Lamid'o Abba your long lost son is alive.... I'm sorry for not telling you tuntuni.... Ka yafe min Abbah but bansan yaya abun zata kasance ba, bansan gaskiyar Al'amarin ba, bansan komai akai ba Abba... Jalal da Annahn sa su kad'ai zasu iya fayyace mana komai.....

"Duk k'arfin hali irin na Mai Martaba saida jikinsa ya karaya, babu abinda yake so tamkar ya saka d'ansa a idanunsa...

"Zahidah da mamaki da tsoro ya cika ta kasa furta komai tayi sai kallon datake kan faman bin mahaifinta da Shattima dashi...
"Khalifa kuwa ji yake tamkar ya shak'e Shattima sabida wani bala'in haushin Shattima dake cinsa....
"Ummi kuwa gaba d'aya neman hanya ficewa take daga parlorn don gaba d'aya batama gane meke faruwa..
"Zururu Baba Ciroma yayi da idanu ba tareda ya iya furta komai ba....

"Mai Martaba ya rik'e hannayen Shattima yana murmushi Mai cike da Charisma da tarin farin ciki kafin yace " Ubangiji yayi maka albarka Abdullah, koda ace bani na haifeka ba Kai d'a mafi soyuwa ne a gareni..
"Ka sadaukar da lokutan ka masu amfani don duk wani hidimar da na umarce ka, snn a dalilin ka Modibbo ya dawo garemu, Nan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login