Showing 27001 words to 30000 words out of 210924 words
miƙe ki wuce ɗakin ki, and help me close my door kafin one of those maids masu neman gidin zama wajen Mumsy su kai mata rahoton na fice.
"Asmah ta kalleta galala kafin tace" Aiko basu faɗa mata ba ni zan faɗa mata...
"Pls mana Attorney ,
"Murmushi Asmah ta ɗanyi kafin tace " But you've to be fast, sai kin dawi Allah ya tsare, hugging juna sukayi kafin Kausar ta fice cikin sauri.....
"Hamma Habibu yayi shiru yana duban Hadiza, harara ta kuma galla masa a kari na biyu kafin tace" Meye kake kallona haka, kamata yayi kamin godiya ba ka tsaya kana kallona haka nan ba tunda da taimakona ta sami mijin aure, bacin haka waye kake tunanin zai kwashi wnn ƙanwar taka sauran kan layi...
"Kallon Zubaidah dake matse cikin garu yayi har lokacin bata dawo daidak ba kafin ya maido da dubansa ga Hadiza, murmushi ya ƙaƙaro kana yace" Eh eh haka ne haka ne Hadiza, mun gode maki daba don ke ba da yanzu muna can garinmu anata zagar min ƙanwa.
"Ya kuma duban Zubaidah kafin yace " Kiyi haƙuri kiyi haƙuri ƙanwata kin sami me auren ki...... "
"Miƙewa tayi tana cije baki kallon tausayi tabi Hamman ta dashi kafin ta juyo tana duvan Hadiza,
"Murya na rawa take faɗin" Bazan aure sa ba wllhi ko waye bazan aure sa ba, bazan taɓa aure ba bazan ci gaba da wann rayuwar ba, da na auri wani ba Umar ba gwara mutuwa na, snn a halin yanzu banjin zan iya auren nasa,... Ta ƙarasa ta riƙe hannun Hamanta kafin tace " Hamma ka yafe min, ta shafi kan Kamalu dake bacci bisa tabarman kafin ta soma tafiya da baya da baya... Kan kace me ta fice a guje dukda ciwo da azaban da take fama dasu...
"A guje suka bi bayanta suna kiran sunanta, har suka fito haraban gidan wanda hakan yaja hankaƙin illahirin mutanen gidan...
"Daidai lokacin aka buɗe wa Kausar tangamemen gate ɗin ta kuwa shigo a guje wanda ita kanta bata san dalilinta na shigiwa a guje ba, kodayake tunanin da take ciki yasata yin hakan.... " Kowa dake wajen runtse idanunsa yay don kuwa daidai ƙarasawan Zubaidah wajen knnn.....
"Shigowarsa gudan knn yayi jifa da abinda ke hannuna ya nufeta gamida ƙwalla mata kira.....
"ZUBAIDAHHH..... Daidai lokacin da Kausar ta danna wani uban birki babu shiri, Jalal kuma ya rungumota suka zube ƙasa suka shiga juyi a ƙasa, ya tareta ta ko ina yanda bazata ji ciwo ba...
"Salim dake tsaye balcony ƙirjinsa ya buga da ƙarfin gaske ganin Kausar ce ta shigo, ai a talatin ya zura shkrt ɗinsa ya nufi downstirs...
"Buɗe idon da zatayi tayi ido huɗu dashi, fuskan da bazata taɓa mancewa ba, fuskan da shine mutum na farko da ya kai mata sura, ɗaya daga cikin fuskoki huɗu da bazata taɓa mantawa a tarihin rayuwarta ba, ɗaya daga cikin mutane huɗu da suka lalata mata rayuwa, farin fuskan da ya koma mata tamkar baƙin kumarci......."Wani irin kara ta saki don kuwa gaba ɗaya abinda ya faru da ita ya shiga yawo a kwanyanta...
"Tunda tayi wann ƙaran bata kuma motsi ba,... Hankali tashe ya shiga jijjigata yana kiran sunanta,.. Kausar ma hankali tashe ta shiga taya Jalal, gaba ɗaya sauran mutanen suka karaso Hammah Habibu kam durƙusawa yayi a wajen ya shiga shera kuka...
"Hadiza ta yaɓe baki take da baeinta kukayi ta mutu tunda abinda tafi so kenan, sekace akanta aka soma fyaɗe..... "Kausar ta ɗago tana duban matar dake magana kaɗin tace " You mean Rape???
"Daidai lokacin da Salim ya fito farfajiyan gidan... Dafe kansa yayi a hankali ya furta "Shitttttt! Cikin sauri ya juya ya koma cikin gidan.
"Mummy tayi saurin ƙarasawa ta riƙo Kausar ta faɗin " Daughter taso mu shige ciki...
"Kausar ta ɗan kalleta kafin tace " Mummy bari a sa mata ruwa ta farka, she panic nd then fainted......"Ido Mummy tayiwa Hadiza alamun su shige ciki....
"Kan su ankara Jalal ya sureta ya nufi ciki da ita, gaba ɗaya suka bisa da kallo.
"Hadiza ta gallawa Hamma Habibu harara kafin tace" Sai ka taso mu shige ciki ai me ƙanwa,... Kausar ta bisu da kallo har suka shige
Kafin ta juyo ta dubi mummy wacce itama kallon tabisu dashi.
"Suna haɗa idanu Kausar ta sakar mata murmushi da iayakacinsa fatar baki. Mummy ta rungumo kafaɗun Kausar kafin tace mu karasa Daughter.....
sameeena ce👌🏾
[1/23, 22:13] +234 803 619 0581: 🌘🌘🌘🌘 *ZUBAIDAH*
20
*©Sameena Aleeyou... ✍🏾*
_Queen Samy Novels Forum... 📖📚_
*Dedicated To All Victims Of Rape*
"Shiru Kausar tayi tana duban Mummy, a hankali ta furta "Jalal, so Jalal can rape someone....
"Mummy ta matso gamida rik'e hannun Kausar cikin nata kafin tace " Daughter ki bar D'anAdam yanda kika gansa, muma bamuyi zaton Jalal can do such thing ba, anyway they are getting married, at least sun rufa asirin junansu......
"Kallon Mummy ta kumayi da mamaki kafin tace " Mummy this is a very serious crime, why would you cover-up for him, let him pay for his crime, bai kamata a k'yalesa haka nan ba.
"K'irjin mummy ya bada dummm! Tamkar Wanda aka sauk'e mata guduma.
"K'ak'aro murmushi tayi kafin tace " Kausar the girl refused to talk, tak'i to shigar da k'ara tace duk wanda ya dameta da maganar shigar da k'ara zata kashe kanta, snn Jalal yayi nadaman abinda yayi ya nemi yafiyarta snn ya amince zai aureta so kinga gwara a barsu su sami Chance na kasancewa tare.....
"Jinjina kai Kausar tayi da jin hujjojin Mummy, on the other hand ta tsinci kanta cikin rashin gamsuwa da labarin da Mummy ta bata gameda Zubaidah, haka kurum taji tana son jin gaskiyar labarin, snn tana son kasancewa da Zubaidah don akwai abinda take so taji daga gareta.... bata kuma cewa komai ba har Mummy ta mik'e tana rangad'a kira wa Cook Jane don tazo tayi serving Kausar...
"Dafe kansa ya kuma yi a Karo na biyu yana hangen k'ofar parlorn....
"Ganin Mummy ta fito yasa sa k'arasasa da sauri... Wani uwar harara Mummy ta watsa masa kafin tace " Ni na gama nawa part d'in I made her believed Jalal was the one who raped the girl... Yanzu saura ya rage naku kai da Daddynka, yasan yanda za'ayi su bar gidan nan zuwa gobe kai kuma ka fara tunanin zama namiji for once, and stop being so Mama Boy...... Daga haka tasa kai ta wuce......
"Sauk'e ajiyan zuciya yayi kafin ya murd'a marfin k'ofan a hankali, zaune ya hangeta da gani tunanin wani abin take..
"Yayi saurin saita kansa kafin ya k'arasa yana fad'in " Baby kece a gidan namu, what a surprise..
"Mik'ewa tsaye tayi fuska babu walwala kafin tace " Mummy nazo gaisarwa don tun dawowarsu daga Dukku bamu gaisa ba ko a phone ne, and I'm leaving right now....
"Ohhh com'on baby so soon, at least mud'an gaisa mana...
"Hararansa take ba tare da tace komai ba ta suri Jakarta...
"Da sauri yasa hannu ya rik'e jakar kafin yace " What why the face, wai make damunki me huhm Sweetheart.
"Kallonsa take ido cikin ido kafin tace " Salim duk yanda akaga guda d'aya dole aga sauran ukun, what I Mean duk yanda aka ga Jalal dole a ganku kai, Labib and Tariq, don kuwa nasan bakwa rabuwa, Salim I perfectly well know you and your friends, nasan all of you are womanizers, now tell me the truth and when I said the truth I mean only truth, are you involved in that horrible crime?????
"Da mugun mamaki yake kallonta da k'yar ya iya lalumo kalamai saman harshensa kafin yace " Sweetheart I don't get you..... Which... Which crime are you talking about.
"Huci kawai Kausar keyi kafin tace " The crime your very own friend your childhood friend Jalal had committed, and still ka b'oye min baka dad's mun ba.
"Tattare naman goshinsa yayi gamida fuzar da iska kafin yace" For God's sake Kausar stop talking ridiculous, I swear to you I had nothing to do with that, Why must you accused me of such dirty crime, haba haba sweetheart I tought kinmin farin sani by now kinsan abinda zanyi kinsan wanda bazanyi ba, wllhi tun ranar da na d'aura idaniyana akanki ban sake kula ko wata mace ba, If I want zuwa zanyi na kama hotel na shek'e ayata da iya adadin 'yammatan da nake so without you knowing it ba wai na tsaya ina raping mere girl irin wann yarinyar ba, rashin fad'a maki kuma da banyi ba gani nayi wann ba abun fad'a bane abin takaici ne da Allah wadai... Jalal is my very good friend but believe me wllhi banda hannu kan abunda ya aikata, hasalima nida Daddy taimakonsu muke shida yarinyar su gina sabon rayuwa amma idan baki yarda dani ba fine banida choice..... Ya k'arashe maganar yana ware hannaye sai ka rantse gaskiya ya gama fad'i....
"Jikinta ya d'anyi sanyi amma har yanzu ba wai ta aminta bane. Gyara mayafinta tayi kafin ta d'ago kai tana dubansa snn ta soma fad'in" Salim zan iya zama da kowani irin mutmun a duniyar nan amma banda *Rapist* if I finds out kanada hannu ciki believe me I will not marry you and you can forget about me, excuse me.... Daga haka tasa kai ta soma tafiya....
"Dammit, dmmitttt, Ya fad'i gamida murza duka hannayensa biyu cikin gashinsa, da sauri ya bud'e k'ofar ya shiga kiranta yana binta da sauri......
"Daidai K'ofar da zai sadaka da haraban gidan ta had'u da Labib, kallo d'aya ta masa ta watsar don kuwa gaba d'aya haushinsu take ji...
"Ohhh our bride to be yau kece a gidan namu, Labib ya fad'i yana wani shi'umin murmushi....
"Gajeren murmushi tayi snn suka gaisa a tsaitsaye kana tace "Ita zata wuce gida,
"Labib ya kalli Salim dake tsaye bayansu yana muzurai kaman munafuki kafin ya ware idanu yace " Aww this is so soon though bansan time d'in da kikazo ba, gashi inaso muyi 'yar wata magana about your cousin Asmah, but anyway zamu zo gida nida abokina then we talk....
"D'an yak'e tayi kafin tace " That wud be much better, bye for now...... Wucewa tayi ta nufi motar, Labib yayi ma Salim ido alamun meke faruwa, ido ya masa kawai kafin yabi bayan Kausar da sauri.....
"D'an tab'e baki Labib yayi kafin ya nufi cikin gidan.....
"Har lokacin ya kasa motsa koda d'an yatsansa ne sai hawaye dake neman kufce masa....... Baki ya bud'e da k'yar da niyyan magana tayi saurin dakatar dashi ta hanyar d'aga masa hannu kafin taci gaba da fad'in
. "Jalaluddeeen, ban tayar da kai ta hanyar banza ba, Allah shine shaida na, my whole life I've been struggling for you to have a better future, Why Why Jalal, meyasa ka zab'i ganin kukana, meyasa ka kasa rik'e amanar da Allah ya d'aura maka a matsayinka na d'an Adam. Meyasa ka lalata rayuwar innocent girl irin Zubaidah. Idan ka kubce wa Shari'an duniya ka sani bazaka kubcewa Shari'an mahaliccinka ba......
"I zuwa lokacin ya kasa rik'e hawayensa..... A hankali ya k'araso gamida d'aura kansa bisa cinyarsa ta, kuka yake kaman k'aramin yaro, babu yanda ya iya bashida wani zab'in da ya wuce d'aukan laifin da ba nasa ba, Alhj Kasim is very rich and powerful Man, he can destroy Zubaidah and her family muddin ya fad'i gaskiya so as Annah too, he needs to this for Zubaidah and Annah, take yaji zuciyarsa tana dad'a basa k'arfin gwiwa.....
"Kuka Annah keyi har lokacin kansa na bisa cinyarta, hannayenta ya rik'o a hankali yayi kissing nasu kafin ya soma fad'in"
"I hope one day you'll forgive me my Annah, yeah I was stupid and also a coward, I was drunk that I couldn't stop...."Burki yaja cikin ransa kuwa k'arasawa yayi da fad'in "I couldn't stop them, na kasa hanasu cin zarafinta......
"D'ago ido yayi yana kallon Annah kafin yace " I'll never ever forgive my self for what I did...... Wayarsa ne tayi k'ara gabansa yayi mugun fad'uwa ganin me kiran "Alh Kasim Dasuki ne. Jiki a sanyaye ya d'ago ido yana dubanta kafin yace " I'll Marry her Annah, I'll help her to live again, I'll stand by her to overcome this horrible experience, I'll help her to heel all the damages I caused her...... Daga haka ya fice cikin tafiyar da tafi kama da sassarfa.
"Annah ta bisa da kallo har ya fice, wani ikon Allah sanyi ne taji ya ziyarci zuciyarta, hak'ik'a Jalal yanada baiwa da wani babban Al'amari a tattare dashi wanda ita kanta bata isa tace ga abun ba......
Sameena ce👌🏾
[1/23, 22:14] +234 803 619 0581: 🌘🌘🌘🌘 *ZUBAIDAH*
21
*©Sameena Aleeyou.... ✍🏾*
_Queen Samy Novels Forum...📖📚_
*Dedicated To All Victims Of Rape*
*How painful it is... 😭😭😭 I barely slept well last night when I received the saddest story. Three girls were raped at a University in one night, and you know what frightens me the most, one of the victims was raped by three men just like ZUBAIDAH, she's now receiving treatments at a hospital ..... 😭😭😭*
*Shin har yaushene za'a daina yiwa mata cin zarafi ta hanyar fyad'e a k'asar nan, shin shuwagabannin mu basu ganin abinda ke faruwa ne, shin wai shi talaka bashida ikon rayuwa ne, Hak'ka yanzu nake jin k'warin gwiwar rubuta wann littafi kuma ina fata sak'ona zai isa ga jama'a mussam THE RAPISTS AND THE VICTIMS da kuma shuwagannimu, Dan Allah matasa aji tsoron Allah kar ka b'ata rayuwar da baka san yanda aka jima ana ginata ba Ka tuna idan baka haifah ba meyuwa ka haifa a gaba idan Allah beyi zaka haifah ba toh bazaka rasa 'yan uwa wanda nasan bazaka tab's so kaga wani yayiwa naka wann cin zarafi ba, Oh my Brother in Islam ka tuna whatever goes around comes around Dan Allah mu kiyaye......... , 'Yar uwa wanda wann mummunar tsautsauyi da k'addara ya apka maki kar kiyi fushi da lamarin ubangiji kar kice shikenan baza kicigaba da rayuwa ba kaman da although it's very difficult but don't worry Allah is with you, you'll never be alone, give your self a chance to live.. And Don Allah a ringayin gaggawar Sanar da hukuma idan irin haka ta faru don taimakwa wajen tsayar da b'arna....... "Ku kuma jami'an tsaro kuji tsoron Allah ku ringa hukunta masu irin wann aiki da irin hukunci da aka tanadar domin su, idan kun tawye hakkin 'yar wani ku sani Allah bazai barku ba don baya hukunci da zalunci....... Allah Ya kawo mana k'arshen wann musiba a doron k'asa.. Ameen*
"Jiki a sanyaye ya k'arasa cikin parlorn, ga mamakinsa Hamma Habibu ya gani zaune k'asa gefen Alh Kasim, daga gefe kuma saman kujera Lamin masallacin Alh Kasim ne gefe dashi kad'an Alh Jamil ne, d'aya kujera me kallon tangamemen glass door d'in dake parlorn kuwa Alh Maina ne Dad d'in Tariq da Barr Munir ne suke zaune akai...... Jalal yabisu da kallo One by one kafin ya k'arasa shigowa, Hamma Habibu kasa rufe baki yayi sai murmushi yake, gefensa ya muskuta yabawa Jalal,
"Jalal ya d'an sakar masa murmushi kafin ya zauna.....
"Zamansa keda wuya suka soma gudanar da abinda ya tarasu, Hamma Habibu shi yayi alwali wa k'anwarsa Zubaidah yayinda Jalal ya wakilta Alhj Jamil ya karb'a masa auren Zubaidah....!
"Cikin mintuna da basufi biyar zuwa goma ba aka d'aura auren *Jalal da Zubaidah* kan sadaki Naira dubu talatin tare da shaidu kaman yanda yake a tsarin musulunci....
"Hammah Habibu ya kamo bakin rigarsa yana share k'wallan da suka ciko idanunsa, tausayinsa ya hana Jalal motsawa daga yanda yake, kamo hannun Jalal yayi har lokacin na sharan k'walla kafin yace " Ka kulamin da ita bata da kowa a duniyan nan sai ni sai kuma kai a yanzu......"Bai iya ci gaba da maganar ba sakamakon rushewa da kuka da yayi..... "duk wani mai imani a wajen saida ya tausaya wa Hamma Habibu.
"Alh Jamil da Jalal suka