Showing 30001 words to 33000 words out of 210924 words
rik'osa har haraban gidan, har lokacin Jalal kasa cewa komai yayi ba, dukda ba auren soyayya yayi da Zubaidah ba saida yaji canji a yanayinsa, har Hamma Habibu ya wuce sashensu bai sani ba.
"Kafad'unsa da yaji an dafa ne yasa juyowa da sauri, Alhj Jamil ya gani fuskarsa cike da damuwa.... "D'an bubbuga kafad'un Jalal yayi kafin yace "Jalal Allah ya saka maka da mafificin Alkhairi..... Jalal bai iya cewa komai ba sai kallon da ya bisa dashi.... Har Alh Jamil ya wuce gidansa dake manne dana d'an uwan nasa Jalal bai daina kallonsa ba, A hankali kuma ya maida dubansa ga sashen su, Jiki a mace ya soma tafiya zuciyarsa ta shiga tambayarsa "Anya hukuncin da ka yanke kayi daidai, wata zuciyar ta shiga k'arfafa masa gwiwa kan cewa wann shine hukunci mafi kyau, Allah yaga niyan ka bazai barka haka nan ba , da wann tunani ya isa sashensu wato BQ..
"Zaune ya taddata ta had'a tagumi komai ya faru kaman a mafarki, komai ya faru all of a sudden, ta kasa gasgata lamarin wai Jalal d'inta yau yayi aure, tabbas abinda ta jima tana son gani kenn dukda ba wani girma can yayi ba.. Saidai auren yazo ba ta yanda tayi zato ba, snn a halin da ake ciki a yanzu batasan makomar auren ba....."Zaman da yayi gefenta ne ya katse mata tunaninta......
"D'ago ido tayi tabb k'walla tana kallonsa shima k'wallan ne a idanunsa..... "Bud'e baki yayi zaiyi magana Annah tayi saurin rungumesa, rungumeta shima yayi sosai gaba d'aya suka soma hawaye...
"You did the right thing son, Allah albarkaci rayuwar aurenku, maza tashi kaje kaci abinci....
"Mik'ewa yayi da k'yar tamkar maras laka a jiki da k'yar ya iya furta na k'oshi Annah wanka zanyi yanzu daga haka bai kuma cewa komai ba ya shige d'akinsa.......
"Yana tsaye jikin mirror bayan ya fito daga wanka , ya k'urawa tabon dake gefen cikinsa ido tunani iri da kala suna yawo a kwanyarsa, kaman daga sama ya soma jiyo hayaniyar mutane, babu shiri ya k'arasa jikin window ya d'an jaye labule kadan yana lek'ewa......
"Mummy da Hadiza ne rik'e da ita, Fuskarta a kod'e alamun taci kuka, da gani basai an fad'a maka dole aka mata ba, k'irjinsa ya shiga bugawa da sauri da sauri, juyawa yayi babu shiri gamida zama bisa katifarsa. Har lokacin k'irjinsa bata daina luguden da take ba......
"Annah ta fito domin tarbansu, Hadiza kuwa sai yab'a mata habaici da mugun kallo take, Mummy tayi saurin jan Annah uwar d'aki don tattaunawa.
"Ina d'an naki yake, ya fito ya kaimu gidan da zamu zauna, don nauyi ne sosai ya hau kansa, tunda ya iya danne d'yar mutane ya keta mata haddi na tabbata yayi girman ya d'auki d'awainiyar mutane da yawa....... "Jin wann kalamai na Hadiza yasa Zubaidah sakin wani k'ara gamida kame kanta, tak'urewa tayi can k'arshen garu tana kuka gamida k'ank'ame jikinta sosai, duk k'ok'arin dasu Annah suke abu na neman fin k'arfinsu, duk wanda ya nufota ihu take sakewa tana matsewa cikin garu..
"Daga d'akinsa yake jiyo kukan nata, dafe kansa yayi sabida zogi da yaji zuciyarsa na masa, cikin sauri ya fice daga gidan dukda dare ya d'an soma ja......
"Suna tsaye gate din gidansu Labib suna shirin tafiya gidansu Kausar suka hangosa, shima kallonsu yake daga yanda yake tsaye.......
Sameena ce ππΎ
[1/23, 22:14] βͺ+234 803 619 0581β¬: ππππ *ZUBAIDAH*
22
*Β©Sameena Aleeyou.... βπΎ*
_Queen Samy Novels Forum...ππ_
*Dedicated To All Victims Of Rape*
"Cikin sauri Labib yabi bayansa...
"Jalal pls mana let's talk Buddy, I promise I won't take much Of your time....."Hannunsa yasa ya rik'o hannun Jalal guda d'aya wanda ya hanasa ci gaba da tafiya....
"Kallon hannunsa yayi yanda Labib ya rik'e gam kafin ya d'ago rinannun idanunsa yana duban Labib, a hankali ya furta "Let go of my hand......
"Girgiza kai Labib yayi kafin yace " No Jalal, I won't let you go until we finally talk, for goodness sake Jalal we can't go on like this, I.....I know bamuyi daidai ba but please let's reconcile our friendship....."D'aga masa hannu yayi alamun dakatarwa, murmushin takaici yayi kafin ya soma fad'in"
"Labib Dasuki, You and I have nothing to talk about, I already made my decision and I didn't ask for Opinion.
"Kunyi abinda kuke so sabida kunada masu tsaya maku a wann rayuwar, kunyi destroying innocent soul, kun b'ata mata rayuwarta sabida bata da mai tsaya mata a rayuwa, kunyi amfani da k'arfin dukiyar da kuke dashi kun rufe bakin kowa, even the girl who's suffering right now bata da ikon kare kanta, sabida nasan Alh Kasim bazai tab'a bari tayi magana ba fine... Amma ka sani baku k'arfin Allah ba, And let make this clear to you,...."Dafa kafad'an Labib yayi kafin yaci gaba da fad'in" I didn't marry her because I wanna cover up for You, No! Na aureta ne to save her life, to help her continue living, and also to PROTECT her, Snn na rantse da Allah I'll never leave her side for as long as I will live.... Da d'an yatsansa yake nuni kan k'irjin Labib kafin yaci gaba da fad'in
"And let me give you this message ka isar ma sauran abokan naka da kai kanka and also to your so called uncle, Zubaidah is now mine, she's now my wife,....."Ya d'an ja fasali kafin yayi wata murmushi da bazakace ga nufinsa ba kafin yace " You don't Owe me any Explanation... Daga haka ya wuce ba tareda ya kuma cewa komai ba....
"Shafe fuskarsa Labib yayi da hannunsa gamida fuzar da iska.
"Sai sann Salim ya k'araso yana masa alama da ido kan me ya faru. Gajeren tsaki Labib yayi kafin yace " Let's get going Salim,...
"Kallonsa Salim yayi kafin yace " Wait just wait Labib, tell me what exactly you guys discussed, and... And ka fad'a masa kar yacewa Kausar komai gameda wann mess d'in in case she ask him? Huh? Com'on Salim say something.......
"Foz kawai Labib yayi yana kallon Salim cikin zafin nama yake bud'e hannayensa yake fad'in " Enough, enough of this Salim,, for God's sake be a man for the first time, haba haba I can't stand your attitude of always being Mama boy, be responsible for once, kai da anyi magana Kausar Kausar, Baka tunanin wann abun can also ruin our reputation so as our parents, you always think of your relationship with kausar, enough of this, kai wllhi na fasa raka ka ma, inaga nan gaba hiranma ni zan ringa maka...... A zuciye ya wuce ya nufi k'ofar gidansu.....
"Gajeren tsaki Salim yayi gamida dukan tayan motarsa da k'afa yana first shitt!!! Cikin gida ya nufa gamida cilla wa security guda d'aya car keys d'insa yace " Get my car in.....
"Sashen mummy ya nufa sai ture turen baki yake kaman.... Sak spoiled child.
*************************
"Gida ne d'an madaidaici mai d'auke da d'akuna hud'u sai brander a tsakiya, daga can gefe kuwa kitchen. D'aya d'akin daga can gefe yake tamkar d'akin samari.....
"Tun daga waje yake jiyo hayaniyar Hadiza ta yanda take shiga bata nan take fita ba,....
"Ke ki bud'e kunnuwanki da kyau kijini wllhi tallahi sai kinyi k'aura zuwa d'akin mijinki, uban me zaki zauna ki mana, kokuma raba yayan naki zamuyi nida ke,...... Iyakacin abinda ya iya jure ji kenn cikin sauri ya nufi d'akin Annah....
"Zaune ya tadda ta da alama taji komai itama, murmushi ta sakar masa kafin tace " Shigo Son. Babu musu ya shigo gamida zama gefenta. ....
*Manage this, zakujini later insha Allah...*
Sameena ce ππΎ
[1/23, 22:14] βͺ+234 803 619 0581β¬: ππππ *ZUBAIDAH*
23
*Β©Sameena Aleeyou...βπΎ*
_Queen Samy Novels Forum... ππ_
*Dedicated To All Victims Of Rape..*
"Hannayensa Annah ta rik'o tana dubansa sanda suke jiyo kukan Zubaidah da yanda Hadiza ke azalzalansu ita da Hammanta....."Γ zuciye ya mik'e da niyan ficewa, da sauri Annah ta rik'o hannunsa tana girgiza kai kafin tace "
"Dakata Jalaluddeen.....
"Kallon Annah yayi da rinannun idanunsa kafin yace "Annah dan Allah ki barni naje na sami matan nan, ya kamata tasan a yanzu bata da iko da Zubaidah, she can't keeps on torturing her da kalamanta masu zafi...
"Annah ta jinjina kai kana tace haka ne Jalal, Amma a yanzu idan kaje ka sameta you will endup ruining everything thing, think of Zubaidah, how would she react idan ta ganka, komai sai a hankali Jalal...
"Shiru ya d'anyi yana nazarin kalaman Annah kafin ya jinjina kai yace hakane Annah, Zubaidah ta tsaneni kaman mutuwarta musamman da yanzu tasan nine mijin da aka aura mata.
"Sauk'e ajiyan zuciya Annah tayi kafin tace " Shiyasa nake so muyi magana nida kai.
"Gyara zama yayi sosai yana dubanta kafin taci gaba da fad'in"
"What are you planning Jalal, me kake shirya wa rayuwarka, kaga yanzu I'm not longer working for the Dasuki's, snn Kai baka da aikin yi, snn ga nauyin iyali da yanzu ya hau kanka. Snn wani hukunci ka yanke akan zamanka da Zubaidah.....
"Maganar ta na k'arshe yasa saurin d'ago kai yana dubanta, sadda kansa k'asa yayi kaman mai nazari, a hankali kuma ya soma fad'in"
"Annah idan zaki iya tuna wani aboki na Usman wanda kullum yake min nasihar na rabu dasu Labib....
"Shiru Annah tayi na d'an lokaci kafin ta jinjina kai," Na tunashi yaron kirki ne k'warai babu shakka.
"Jalal ya d'an fuzar da iska gamida had'e hannayensa yace " Toh ya sama min aiki a workshop d'insu yanda suke aikin kanikancin su tunda dama I already have the experience, snn wann gidan ma a wajen ogansu na amshi haya.....
"Murmushi Annah tayi kafin tace "Toh Alhamdulillah.... "Kaman wanda ta tuna wani abu ta tsagaita da fari'an nata kafin tace" Toh Jalal idan kud'in da Alhj Kasim ya baka ya k'are kanaga zaka iya ci gaba da biyan hayan....
"Hannunta ya rik'o cikin nasa don bayaso ta d'ago komai, don kuwa kud'in hayan ma Unman ne ya ranta masa don yayi alk'awari kwabon da ya fito daga Dasuki family bazai tab'a ba, Ya adana kud'in sabida akwai ranar maidasu ga Alhj Kasim.
"K'ak'aro murmushi yayi kafin yace "Annah insha Allah hakan bazata zama matsala ba tunda gashi yanzu na soma aiki...
"Hak'ik'a har cikin ranta taji dad'i wai yau Jalal ne ya zama very responsible mutum haka, Allah yasa ya rabu da bin matan banza da shan kayan maye kenn... kasa b'oye farin cikinta tayi wanda har saida Jalal yaji dad'in haka.
"Kaman yasan tunanin da take, Ya dafe hannunsa cikin nata yace "Annah Insha Allah duk wani hallayana marassa kyau na dainasu, ki ci gaba da min addu'a Allah yayi mana jagora.....
"Murmushi ta sakar masa kafin tace "Babu ranan Allah da zai fito ban maka addu'a be Jalal, kullum cikin blessings d'ina kake Allah shiyi maka Albarka ya kuma albarkaci rayuwar aurenka....
"Addu'anta na k'arshe yasa jin wani abu ya tsargar masa, shiru yayi gamida k'urawa ledar tsakar d'aki ido....
"Annah ta fahimce sa tsaf, a hankali ta dafe hannayensa kafin ta soma fad'in" Kar ka damu d'ana I'll look after her for you, zan kula da ita har zuwa lokacin da zata zama ta rabu da wann k'uncin dake damunta, nida kai Will make a great team wajen taimakata har ta dawo cikin farincikin data rasa....."Baisan sanda ya rungume Annah ba tausayin kansu ya rufesu.......
"Zaune ta sameta can k'uryan d'akin Hamma Habibu da Kamalu suna rarrashinta, Hadiza kuwa sai faman cin magani take.
"Annah ta ajiye flask d'in abincin dake hannunta kafin ta nufi yanda Zubaidah take.
"Hannu Hadiza tasa ta jawo kulan ta shiga k'ok'arin bud'ewa, wani uwar tsaki ta buga gamida tab'e baki kana tace "amma dai Allah sawak'e tsiya mutum ya baro shinkafa a garinsa yazo Habuja ma yanaci..... Wani tsakin ta kuma bugawa kafin tace "Allah sawak' naci abincin tsuntsu...Tasa k'afa gamida shure flask d'in....
"Annah bata ce komai ba sai girgiza kai datayi, gefen Zubaidah ta k'arasa ta k'ura mata idanu tana karantar ta, a hankali tasa hannu ta d'aura saman nata.
"Sai snn Zubaidah ta d'ago idanunta wanda gaba d'aya sun kod'e sun canza launi, Kallon Annah take wasu hawayen suna k'ok'arin ciko idanunta, don tabbas bazata mance ranar data fara gamuwa da Annah ba, daren da ya zame mata bak'in dare a tarihin rayuwarta dukda Annah was kind to her, amma bazata mance cewa harda d'anta cikin mutane hud'u da suka shafa wa rayuwarta bak'in fenti, suka mayar mata da farin cikinta akasin haka snn wai a yanzu shi aka aura mata a matsayin miji, take taji wani sabon kuka ya kufce mata, komai ya shiga dawo mata kwanyarta, ihunta a lokacin da suke k'ok'arin rabata da mutuncinta da kuma dariyarsu wanda sautinsa ya kasa b'ace mata daga kunnuwarta......
"Fizge fizge ta shiga yi tana Screaming...Wanda duk wani mai imani sai ya zubda k'walla idan ya ganta.....
"Rungumeta Hamma Habibu yayi yayinda Kamalu ma ya had'e ya rungumeasu, gaba d'aya suka shiga rera kuka........
"A fusace Hadiza ta shigo d'akin gamida watsa masu mugun kallo kafin ta janye d'anta, tana huci ta dubi Annah take fad'in" Baiwar Allah dan Allah ki tattara ta ki kaima wanda jin kukan ya zame masa dole, don nikam na gama nawa, naji da kula da wann hau d'in yayan nata ne ko kuwa da yarona zanji, ta k'arasa gamida finciko Zubaidah daga jikin Hammah Habibu ta hankad'ata k'ofa, da sauri Annah ta rik'e Zubaidah cikin jikinta tana watsa wa Hadiza kallon k'yama... Tama rasa kalma guda a bakinta a hankali ta rik'o Zubaidah dake d'ingishi suka nufi b'angaren d'akinta.
"Hamma Habibu ya mik'e zaibi bayansu Hadiza ta jawosa da bayan rigarsa ta zaunarsa k'asa kafin tace " Ka rufe min baki ka wuce ka wanko hannunka da na Kamalu kuzo kuci abinci.
"Banda felek'e da iyayi saikace kanta aka fara fyad'e a duniyar nan, kar Allah sa ta hak'ura suje can su k'arata.
[1/23, 22:15] βͺ+234 803 619 0581β¬: ππππ *ZUBAIDAH*
24
*Β©Sameena Aleeyou... βπΎ*
_Queen Samy Novels Forum... ππ_
*Dedicated To All Victims Of Rape...*
"Girgiza kai take tana kallon Annah kafin taci gaba da fad'in" Dan Allah kar ki kaini wajensa wallhi mutuwa zanyi, na tsanesa na tsanesa, bana son na sake ganinsa har abada..... Cikin kuka take kalaman nata.
"Cike da tausayawa Annah ta rungumota jikinta kafin tace "Bazan kaiki wajensa ba Zubaidah, kin yarda dani? Zaki zauna tare dani..?
"Samun kanta tayi da gyad'a kanta alamun ta amince.
"Annah ta sakar mata murmushi snn suka ci gaba da tafiya,..
"Da kanta tayi serving Zubaidah abinci snn ta mata wa'azi sosai kan kalman kisa da take ambata ma kanta, ta nuna mata illan hakan ka iya jawo mata fushin mahaliccin ta koda ace ita aka zalunta.
"Lokaci guda Allah Ya jefa k'aunar Annah a zuciyar Zubaidah, samun kanta take da bin umarninta. A b'angaren Jalal kuwa ko kad'an bai gigin shiga hark'anta, ko Annah ya shigo gaidawa Zubaidah tayita karkarwa kenan tana runtse idanu tana mannewa jikin garu had'i da k'ank'ame jikinta, wani lokacin ta shige d'aki a guje... Dukda sosai abin ke damunsa amma ganin ta sake da Annah har tana mata labarai yasa jin dad'i sosai cikin zuciyarsa, koda ace har yanzu shi Monster ne a idanunta, burinsa dama shine ta samu ingantaceccen rayuwa ...
"A b'angaren Hadiza kuwa sosai Annah ke taka mata burki da hallayanta, harta Jalal saida ya tan's mata concert warning akan tak'ura Zubaidah da take, toh abun ya d'anyi sauk'i saidai kunsan ance me hali bai canzawa, ..
"Hamma Habibu yaji dad'i sosai ganin yanda Zubaidah ta d'an sake ba kaman da ba.
"Yau satinsu guda knn da tarewa a unguwar Suleja. Kausar kuwa bata fasa k'udirinta ba don kullum cikn binkicen yanda su Zubaidh suka koma take amma har yau bata samu ba, a b'angaren soyayyarta da Salim kuwa bata nuna masa komai ba don kuwa ba tareda saninsa take gudanar da binciken ba..
"Yau ta kama alhamisa, Hamma Habibu ya fice bakin tasha yanda yake kasa lemu yana saidawa, su Annah da yaya Hadiza ma sun fice gaba d'aya harda Kamalu,