Showing 15001 words to 18000 words out of 210924 words
a musulunce tunda nasan kai musulmi ne, ka shigar da waɗan nan azzalumai kotu ka ƙwato wa yarinya hakkinta, wnn shine kawai zai proving mana You are not a coward snn kasan aikinka snn kana hukunci da gaskiya......"Enough Barr ya daka masa tsawa kafin yaci gaba da faɗin" How dare kai har ka isa ka faɗa min abinda zanyi, wnn shi yake nuna dafinitely kai kayi raping nata....." Bai gama yin shiru ba suka jiyo muryar Salim yana faɗin"
"Toh kai Jalal da kake ta faman zare kanka kasan dai wann laifi tate mukayi sa, dukanmu huɗu mukayi raping nata so idan ma hukunci za'a mana harda kai....."Bai gama yin shiru ba su momy suka shiga tafe hannaye suna salati, Mami ta rungumo Labib ɗinta tana faɗin" wllhi bazai taɓa sakuwa ɗana ya karashe rayuwarsa a gidan yari ba, wllhi baku aikata ba, son pls tell me you are not involve..... "Barr ya fashe da dariya kafin yace" Hajiya pls kima daina ɓata hawayenki babu wanda ya isa ya ɗauresu don mune da ƙasa, idan kana kuɗi toh fah sai abinda kaga dama zakayi. Kan wata kucakar yarinya ƴar talakawa baƙauyiya kike tunanin za'a rufe yaran nan, ai hakan ba mai yuwuwa vane.... Ya ƙarashe maganar yana wani shafa haɓarsa.
"Jalal kuwa gyaɗa kai yayi kafin yace we shall see ya ƙarasa gabansu Labib ya dube fuskokin abokan nada kafin yaci gaba da faɗin" Da biyu kuka bani abinda zai bugar dani, kunyi hakan ne intentionally don ku aiwatar da mummunar kudirinku akanta, toh wllhi wllhi ku sani each and every one of you must pay..... Daga haka ya nufi hanyat fita......
"Cak yaja ya tsaya ganin mace ingarmiya wacce a tsaye ta kaisa tsaho tsaye a gabansa ga hawaye na bin ƙuncinta..... Su Dad ma gaba ɗaya suka maida dubansu ga matar. Yaya Hadiza kuwa kaman jira take tuni ta soma cire takalman ƙafafunta tana ƙoƙarin shan ɗammara take faɗin" Kune, wllhi kune ku kuka mata fyaɗe duk sau kunyi bayani...... Ta sunkuya tamkar taɓeɓɓiya tana shirin wawuran duwatsun dake a tsakiyar gidan cikin wani ruwa mai zubowa daga sama zuwa ƙasa.... "
"Oh my Lord! Shes crazy cewa Alhj Kasim, ya dubi Barr ya ce , Barr take care of her, kar a barta ta fice kasa gurd su kamata sƴ rufeta don wann matar ta fita da wann zance shukeɓan sunanmu ya ɓaci a duniya,... Barr ya gyaɗa kai yana murmushi kafin ya nufi kiran gurds, Alhj Kasim ya dubi Jalal dake shirin fita kafin yace" Dont do anything foolish boy ir you'll live to regret it, ya dubi su Salim kana yace ku wuce muje, babu musu suka bi bayansa kana ganin su kaga sangartattatun yara wanda basu san neman komai ba sede a basu.
"Kafin Jalal ya karasa wajen matar nan gurds sun kameta, yana da tabbacin matar nan tasan Zubaidah tunda gashi tana faɗi. Cikin sauri ya nufi gate, kai tsaye wajen da suka aiwatar da laifin ya nufa.
"Tsugunawa yayi a wajen sanda yayi tozali da bushesshen jinin dake malale kan ciyawar, take ya ringa tuno komai, komai ya shiga dawo masa, ji yayi ya kasa jure tsayuwar da yake tuni ya tsuguna a wajen zuciyarda na masa wani irin raɗaɗi tamkar zata fito waje, tunda yake a rayuwarsa bai taɓa nadama irin ta yau ba, bai taɓa danasanin shan giya ba sai yau, bai taɓa jin ya tsana kansa irin ta yau ba, yana wajen suka rabata da mutuncin ta and he didn't do anything to pretect her against them, infact shi ya fara riƙota ma ya damƙamasu ita..... Wani ƙara ya sake gamida kama gashin kansa kamar zai cizge, yasan bazai taɓa yafewa kansa ba, yanzu ina take ina zai ganta. Take matar ɗazu ta faɗo masa, miƙewa yayi cikin sauri, jin ya taka wani abu yasa sa tsayuwa, tsugunawa yayi ya ɗauka abin yana bi da kallo, ɗan hankacif ne data saƙawa Umar me flawowi a jiki, ..
"Jalal yabi Hankacif ɗin da kallo, a hankali ya manna hankacif ɗin a fuskarsa zuciyar sa naci gaba da zogi. Kaman wanda aka zabura ya soma tafiya....
"Likita ya dubi Ammi a karo na biyu kafin yace" Baiwar Allah magana ta gaskiya sede fah kiyi haƙuri don babu yanda za'ayi mu karɓi wann case ɗin ba tareda hukuma ba, kinsan yanzu laifin fyaɗe ya zama ruwan dare snn an saka tsattsauran mataki akan irin wnn case ɗin, a gaskiya kije kizo da hukuma don kinga dole a saka a cikin file na asibiti kuma gwamnati ta gani ni za'a kama tunda nine da duty.
"Ammi ta yarfe zufan da ya keto mata kafin tace" Haba likita taimako fa zakayi snn ka duba fah ka gani yarinyar nan tamkar bata numfashi don Allah ka taimaka idan yaso kar kasa case ɗinta cikin report ɗinku na yau har sai an san su waye masu laifin. Ka taimaka likita ka tuna idan ƙanwarka ce ko ɗiyarka a wan condition ɗin yaya zaka ji, nasan kai musulmi ne don Allah ka taimaka kar mu bari rayuwarta ta salwanta haka nan tunda su waɗan da sukayi laifin abinda suke so kenan, kaga hakan na nufin kaima ka goyi bayan ɓarna.
"Jikin Dr yayi sanyi da jin kalaman Ammi, fuzar da iska yayi kafin yace" Shikenan Hajiya zan taimaka mata, Godiya Ammi ta soma masa tana hamdala, tuni Dr yasa Nurses su shigo da Zubaidah ɗakin tiyata,
"Saida ya girgiza da ganin irin cin zarafin da akayiwa Zubaidah, tabbas wann ba don kwananta na gaba ba data tuni ta mace, Allah shi kaɗai yasan dalilinsa na barin yarinyar nan a raye, idan aka ce masa maza goma ne sukayi amfani da ita bazai musa ba, don kuwa sun mata kaca kaca, ta yanda ko dabba bazaiyi irin haka ba. A ƙalla ya samu ciwo a privaye part ɗinta sama da bakwai snn jini ya zuba sosao a jikinta. Tuni ya soma gudanar da aikinsa da taimakon nurses ɗinsa.
" Gaba ɗaya hankalinsa a tashe yake,shi yama rasa wanne zaiyi sashen da yake tunani nan aka sauƙi Amminsa ya nufa, yana isa ya tarar bata nan ɗaki ya shige ya kulle kansa cike da naɗamar rayuwa.
"Hadiza sai wage baki take taji kuɗaɗen da ko a mafarki bata taɓa jin labarin irinsu ba, ta kuma duban Alhj Kasim dake hankince saman kujera kafin tace" Alhj barinyi sauri na ƙarasa asibitin kafin matar nan ta kira ƴansanda.
"Alhj Kasim yayi murmushin cin nasara kafin ya jawo drwer ɗin dake gefensa ya ciro bandir ɗin ƴan ɗari biƴar ya miƙawa Hadiza yace, ki fars taɓa wann, hannu na rawa Hadiza ta amshe kuɗin ta shiga sunsunawa tana wani lumshe idanu, a sittin ta miƙe ta nufi waje tana yashe baki kaman gonar audiga....
Sameena ce👌🏾
[1/23, 22:11] +234 803 619 0581: 🌘🌘🌘🌘 *ZUBAIDAH*
12
*©Sameena Aleeyou...✍🏾*
_Queen Samy Novels Forum...📖📚_
*In Dedication to All Victims Of Rape. Never Keep Silence, Fight for Your Right. This is Not Something To Be Ashamed Of Your Self, Let the Guilty Ones Feel Ashamed Of Them Selves..... 🙌🏾🙌🏾🙌🏾🙌🏾*
_Wannan Shafin naku ne Barr Asmie n Zainab ina ƙaunarku yanda kuke ƙaunata da labarai na, Allah shi bar ƙauna #1Luv...😘😍_
"Alhj Jamil ya rapka uban tagumi yana kallon yayan nasa, ɗan gyaran murya yayi kafin ya soma faɗin" Yaya kana ganin abinda muka yi munyi daidai, anya Yaya bazamu miƙa yaran nan ga hukuma ba......" Bai kai aya ba Alhj Kasim ya katse sa,...
"Jamilu kai har sai yaushe zaka soma tunanin irin ƴan adam, akan wata yarinya ɗiyar talakawa kake magana muyi risking rayuwar yaranmu, ka faɗa mun idan muddin muka bari maganar nan ta fito media shikenan sunan mi ya ɓaci, reputation ɗinmu ya ɓaci snn wa kake so ya gaje mu idan mu muka miƙa tilon yaran mu ga hukuma snn kana tunani Alhj Tahir zai yarda ya aurawa Salim ƴarsa Kausar ne, kai ƙarewa ma duk abokan hulɗanmu na kasuwanci sai sun guje mu, our company will go bankrupt (Kampaninmu zata samu kariyan tattalin arziki) dan haka bana sonjin wani magana daga gareka.
"Shiru Alhj Jamil kawai yayi yana duban ɗan uwan nasa wanda bashida abinda yafi masa kuɗi a rayuwarsa da kuma tilon ɗansa Salim.
"Barr Munir yayi wata murmushi kafin yace" S gaskiya Mr President shawarinka yayi daidai yanzu sai musan yanda za'ayi da wann yaro Jalal don nasan definitely yaron ka iya kawo mana cikas tunda dai mun gama da iyaƴen yarinyar. (Alhj Kasim Dasuki shine President na *Dasuki Holdings Of Company*)
"Alhj Kasim ya murmusa kafin yace ku bar min wann ni nadan yanda zanyi, Ya juyo ya dubi Mami da Momy da sukayi jugum suna kallonsu kafon yace" Farha kusan yanda za'ayi Kausar da Hajiya Raliya su rigamu isa Abuja...." Momy ta sauƙe ajiyar zuciya kafin tace " Dama Haj Raliya ta faɗa mun washi garin sakun rana zasu koma gaba ɗaya harda Alhj Tahir kasan very busy mutum ne, yau idan yayi sadaka a ƙofar gidansa gobe zasu wuce.
"Daddy ya jinjina kai amma har cikin ransa mamaki yake ya akayi Alhj Tahir bai sanar ɗashi ba, shashantar da zancen yayi dan yanzu babban ƙalubalen dake gabansa shine ya kuɓutar da ysransa. Jinjina kai yayi kafin ya dubi momy yace " Whete are the boys?? " Momy ta amsa masa da suna sama, kai tsaye stirs ya nufa Barr Munir na taka masa baya, Dad ɗin Labib kuwa ficewa waje yayi yana amsa call....
"Suna zazzaune kowa da abinda yake saƙawa Daddy ya turo ƙofa suka shigo hida Barr Munir, Kallo ɗaya Labib ya masu ya watsar yaci gaba da ɗunduma gefen fuskarsa yanda Jalal ya ji mai ciwo.
"Kallonsu One by one yayi kafin yace" Gobe gobe zaku bi jirgin safe ku wuce Abuja, babu wanda ya amsa sa duk cikinsu, ya dubi Tariq da har lokacin hancinsa bai daina zuban jini ba yace" Na kira Dad ɗinka nayi briefing nasa komai a waya don ya riga ya wuce Abuja yau da safen nan, kundai jini kar ku bari kuyi missing flight ɗin safiya, daga haka suka sa kai zasu fice Salim ya katse su da faɗin " Daddy what about Jalal,....." Bai gama rufe baki ba Barr Munir ya katse sa da faɗin " Kaci gidanku Salim, na maganar kuɓutar da rayuwarku kana maganan wani Jalal...." Baki Sal ya turo gaba like a spoiled kid kafin yace" But Uncle we cant leave without him, hes onr of us..... " Wata ashar Daddy ya watsa masa kafin yaci gaba da faɗin" Idan Jalal ɗin ƙanin ubanka ne sai ka jirasa ka tafi dashi, snn ku buɗe kunnuwanku da kyau kujini, babu ku babu Jalal, inace don kunga kuna rayuwa gida ɗaya ne dashi shiyasa kuke ganin kaman ku dashi ate equal ko, toh wllhi kukayi wasa koransu zanyi daga gidana daga shi har uwsrsa...Barr munir yayi saurin cews shikenn kuwa Mr Ptesident kaga kowa ya huta...
" Labib ya miƙe yana watsa masu mugun kallo mussaman Barr Munir don ya tsane sa ba kaɗan ba, don yana ganin shi yake saka Uncle ɗinsa yin wasu abubuwan snn yaga alama ƙoƙarin raba uncle ɗinsa da ɗinsa yake. cikin dakakkiyar murya yake faɗin " Uncle Idan ka kori su Jalal a gidanka zasu dawo gidanmu. So ba matsala bane....." Cike da mamaki Daddy ke kallonsu, anya Jalal bai asirce masu yara ba, bai kuma cewa komai ba sai karya babban gyaransa da yayi ya fice fuuuu Brr ma yabi bayansa da saurin gaske...
" Kasa zama yayi a ɗakin sabida ƙuna da ƙirjinsa ke masa, tausayin yarinyar ya saka gaba, ko runtse ido yayi sai ya tuno sanda suke rabata da mutuncinta, quiet alright ba sonta yake ba but tausayinta ya hanasa sukuni, jinta yake tamkar ƙanwarsa ji yake da ma ƙanwarsa akayi haka tabbas da sai yanda ƙarfinsa ya ƙare, mussaman kasancewarsa shi kaɗai wajarn mahaifiyarsa, tafiya yake baima san yanda zaije ba, shi dai yasan yana bin titi, hankacif ɗinta da ya tsinta kuwa yana nan damƙe hannunsa kaman mai tsoron kar wani ya wupce, duka lungun da Jalal yabi sai kaji ana yaba kyaun halittarsa babu mata babu maza, kar kuji nace haka, Jalal mutum ne wanda Allah yayi masa halittan kyau wanda harta ƴan uwansa maza suna yaba kyaun halittar sa.
"Ammi tana ganin fitowsr likita daga ɗakin tiyata yana share zifa tayi saurin miƙewa ta nufesa tana tambayarsa,
"Ɗan goge zufar goshinsa yayi kafin yace" Hajiya a gaskiya bazan ɓoye maki ba yarinyar nan ta sami mummunar rauni, sauƙin abin guda shine bata kamu da yoyon fitsari ba, amma tana tsananin buƙatar jini, yanzu abinda nake so dake kije ki nemo wani ɗan uwanta ko kuma kuɗin da za'a nemi jini a ƙara mata ....
" Ammi ta sauƙe ajiyan zuciya kafin tace" Toh likita ko za'a auna nawa. Ɗan jimm yayi kafin yace toh bbabu matsala idan kince haka, amma koda mun auna naki yayi daidai sai kinada wadataccen jinin da zaki iya ba wa wani kafin mu ɗiba, Ammi tace ta amkce, nan aka shiga ɗakin aunin jini da ita, unfortunately jinin Ammi baiyi matching na Zubaidah.
"Tagumi Ammi tayi tana tunanin ina Hadiza ta tafi, gashi batasan gidanta ba, bata san ina zata sameta ba, wata zuciya tace ki fita ki neme ta tunda ƴar uwarta ce ƙila a sami wanda jininsu zaizo daidai. Haka Ammi ta fice tana tunanin me ya hana Hadiza dawowa.
"Chan tsalleken titi ta hangesa sai faman tafiya yake, shaff ta mance da Jalal ma gaba ɗaya, hankalinta ya kaikaita wajen ceto rayuwar Zubaidah. Da sauri ta nufesa cike da mamKi take tambayarsa ina zaije haka.
"Ɗan shafa kai Jalal yayi kafin yace" Kawai dai ina kallon yanayin garin ne...... Zuciyar Ammi ya buga tayi saurin riƙo hannunsa suka tsallaka titi, Jalal dai sai kallonta yake gaba ɗaya da ganin Ammin tasa tana cikin damuwa....... Murya na rawa Ammi take faɗin Jalal babu dai wanda ya ganka ko, Jalal ka faɗa mun....."Da mamaki yake kallonta kafin yace" Ammi are you alright, meke faruwa, waima me kike yi a nan a daidai wnn lokaci.
"Sauƙeajiyan zuciya tayi kafin tace ba komai Jalal mije cikin asibitin sai na faɗa maka abinda ya fari,
"Asibiti kuma??? Ya maimaita a zuciyarsa, haka yabi Ammi kaman raƙumi da akala har suka shige cikin asibitin zuciyarsa na ci gaba da bugawa da sauri ɗa sauri.
"Cak ya tsaya yana kallonta sanda Ammi ta buɗe kofar ɗakin da take, itace dai ba gizo take masa ba, fuskanta na fiskantar sama, idanunta a lumshe tamkar mai bacci gashin kanta ya rufe pillow ɗin da aka mata mayashi dashi, hancinta pointed yana kallon sama ɗan lips ɗinta kaman wacce ta shafa jan baki, ga bandage ta ko ina duk yanda taji ciwo an rurrufe. Take yaji jiri na neman ɗibarsa, Ammi sai faman masa bayanin yanda ta sameta da abunda aka mata take Jalal kam ko saurarenta bai yi, abu guda da yaji shine shigowar likita da tambayar jinin da yayi.
"Juyowa yayi ya dubi Dr ɗin kafin yace" Dr ka yake my blood..... Kallonsa sukayi daga Dr ɗin har Ammi, Dr ya ɗanyi jim kafin yace " Amma sai mun auna munga ko........" Bai kai aya ba Jalal da tuni jijiyoyinsa sun tashi cikin ysananin ɗaga murya yace" *I said take mine,*
"Jiki na ɓari Dr Garkuwa yace Okay muje muje, Ammi kuwa kallo tabisu dashi har suka fice.
"Cikin sa'a jinin Jalal yayi daidai wa Zubaidah nan da nan aka ɗibi har leda biyu aka saka mata.
"Ammi ta shigo ɗakin da Jalal yake yanda aka ɗibi jininsa yana ƙoƙarin maida rigarsa, nan ta hangi tabon dake a bayan kafaɗansa wanda da gani ba sai ance maka shaida bace, ƙirjinta ya buga da ƙarfi, anya duk ranan da Jalal yasan ba ita ta haifesa ba anya bazai tsaneta ba, Juyiwan da zaiyi suka haɗa ido, murmushin ƙarfin hali ta sakar masa kafin tace "Son sannu da aikin alkhairi Allah ya biyaka.
"Ɗan mirmushi yayi ba yareda yace komai ba, su duka biyu kana ganinsu kasan akwai abinda ke damunsu,....
"Iyalle ta dubi Hadiza baki sake kafin tace" Ashe ke shasha ce, yanzu ɗan wann kuɗin har ya isa ya rufe bakinki, ai baki sani ba hanyar arziki ne Allah ya kawo maki a sauwaƙe, yanzu abinda za'ayi tashi zakiyi kije ki sami wann saunan mijin naki kita shera kuka ki faɗa masa abinda akayi wa ƙanwarsa daga nan ki ɗaukesa kuje asibitin ki koma can gidan kiyita masu bore da hauka, kinsan masu kuɗin nan basu fatan abinda zai ɓata masu suna, Snn kinsan anƴi baikon Zubaidah ce masu zakiƴi a al'adan garin nan duk macen da aka sameta ba budurwa ba tofah maido da sadakinta ake snn sunanta da na iyayenta ya ɓaci snn har ta mutu babu me aurenta, ce masu zakiyi saidai su aurawa yaransu ita, nasan bazasu yarda ba kinga dole su ksra maki kudi mai tsoka snn kice dede ku bisu Habuja don a nan tsangwamanku mutane zasuyi. Kinga idan kiks tafi Habuja kya min hanya nima na tafi, kinga muafah shikenn zamu fara neman kuɗi da gaske a can