Showing 18001 words to 21000 words out of 139076 words

Chapter 7 - ZAWARCI COMPLETE HAUSA NOVEL

14 Oct 2025

103

sa'a ne yasa ta fito don ?ara yin farauta da kuma ganin halin da Safeenatu ke ciki sai kuma matar nan ta shigo wacce manyan iskokai ne a kanta.




Sai a lokacin ta tashi daga kan Hajara ,ita kuwa ta mi?e tana zarar idonta da suke jawur da su.Duk ?an biki ai sai suka fara tafiya,yayin da ita kuma matar ke cewa  duk ku kwantar da hankalinku babu wanda za ta cutar muddin ina wurin nan da ikon Allah,saboda Allah wannan wane irin cin zalun ne? Muguwar mata duk ki kame kurwar al'umma ki haWiye?


Habibah ta ce  har da fa mai jego ta dam?e kai maye bai ji daWi ba sai ta harari Hajara wacce gwiwanta suka yi sanyin da ta kasa taka su.


Murjanatu na daga can jikin ?ofa tana goge hawaye don a gaban idonta duk komai ya faru,kunyar duniya ce duk ta rufe ta babban takaicinta shi ne da Hajara ta kasance uwarta.Da sauri ta koma ciki ta soma haWa kayan jikinta,don kuwa ba za ta zauna ta kame mata jariri ba ,duk Flashback Win abin da ya faru ne ya soma dawo mata.Tana cikin haWa kaya Hajara ta shigo, mine ne kike yi? Hajara ta tambaya tana tsure ta da ido .


A firgice ta juyo tana kallon mahaifiyarta ,murya na Wan rawa ta ce  babu komai
 Su kuma trollyn nan fa ina za ki kai su? Hajara ta tambaya cike da masifa tana ?an?ance ido.
Murjanatu ta fashe da kuka ta ce  don Allah Mama kar ki cutar da mu ki yi ha?uri

 Wato Murjanatu ke ma kin yarda da ?azafin da aka yi min ko? Sharrin Habibah ne fa duk ita ta tsara wannan saboda kawai na bar gidan Wan uwanta.Kina dai ganin yadda suka haWa baki da aminiyarta suka tozarta ni a gaban jama'a,shine ke ma za ki goyi bayansu ki yi tafiyar ki? Kenan kin yarda? To babu matsala za ki iya tafiya tun da ana canza uwa uwa Hajara na gama faWa ta shige Toilet ta kunna pampo ruwa suka soma dukan jikinta. Wani irin ma?o?on ba?in ciki ne take ji yana yi mata yawo a ma?oshi,ta sani sarai asirinta ya gama tonuwa wanda kuma hakan barazana ce da tsinkewar igiyar aurenta.Tsawon lokaci ta Wauka kafin ta cire kayanta ta soma wankan sabulu,bayan ta gama ne ta fito gefen da Murjanatu ke zaune ta rabka uban tagumi ta duba wani irin takaicinta take ji ba don tana ?aunarta sosai ba da yau babu abin da zai hana ta yin romon kurwar Murjanatu ta cinye.



Cikin wasu kaya na riga da zane na atamfa Hajara ta shirya tsaf,har da fesa turare sannan ta Wauki hijabi kamar wata Malama ta fice.Tafiyar ?asa sosai ta yi kafin ta samu Wan sahu ta shaida masa inda zai kai ta,tafiya ce mai shegen tsayi kafin su isa,ta biya shi kuWinsa kafin ta gangara can cikin wasu manyan dutsuna.


Daga bayanta ta ji an ce  Hajo? Ke ce da uwar ranar nan?
Ta juyo suka haWa ido ita da wani farin tsoho wanda tsabar tsufa fatarsa har ta tamu?e,ta Wan murmusa ta ce  Eh Baba ni ce
Tsakiyar idonta ya kalla da kyau kafin ya ce  to zo mu zauna na ji ta bakinki


Haka tsakiyar rana kamar abun tsiya suka zauna,Hajara ta koro masa irin tozarcin da aka yi mata a yau a bainar nasi.
 Yanzu me kike so a yi kenan ???????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????
 So nake na sani in akwai wata hanya da zan bi na adana Kambun Maitata na ajiye ta zuwa wani lokaci,don kuwa ina da tabbacin Habibah ba za ta yi shiru ba dole da abin da ta tsara nan gaba


Baba ya dube ta da kyau ya ce  akwai sai dai ki sani in kin cire ta wa'adin mayar da ita bai wuce kwana uku in kika saSa doka kuma duk abin da ya biyo baya ki sani ke kika saye shi da hannunki 


Hajara ta washe baki ta ce  ni ai ba ma zan iya yin ha?urin kwana ukun ba,kawai dai yanzu ka taimaka min ka nuna min yadda zan cire Maitar daga jikina 


Cike da ?warewa ya nuna mata,nan take Hajara ta cire kambun maita ta dawo normal mutum.Cikin wata ?ar buta ce mai kamar ta shayi aka Soye ?wayar cutar . Yanzu ina zan ajiye ta?
 Ko a nan za ki iya barin ta Baba ya bata amsa .


Hakan kuwa aka yi kafin Hajara ta baro wurin,ko da ta isa gida tuni yamma ta yi ?an biki sun watse tuni an share gidan an wanke komai.
Tana shiga falon ta tarar da Hajiya,da Daddy da kuma sauran ?an gidan.Munir da Munira sai kuka suke,Daddy ne ya soma yin magana ya ce  zan iya sanin daga ina kike mai girma Madam?


Cike da makirci Hajara ta yi ?asa da kai tare da soma shafar ido ta ce  ba su faWa ma ?azafin da suka yi min ba ne? Na bar musu gidan ne har su gama cin bikinsu 


 Ba ki bani amsar tambayata ba,daga ina kike na ce?

 Gidan Salmu ta basa amsa kai tsaye.

 Yaushe kuka fara shiri ke da Salmun? Daddy ya tambaya cikin tsare gira,Salmu babbar ?awar Hajara ce duk wanda ya santa to tare zai gansu sun samu saSani da ita tun lokacin da Daddy ya auri Hajara .

Kame-kame ta fara yi,Habibah wacce tun shigowar Hajarar ta kafe ta da ido ta ce  hum! Shi munafuki ko saman doki sai yayi Wingishi,wato mu za ki rainawa hankali.... ba ta ?arasa ba Daddy ya katse ta  Habibah ya isa haka ,ki bari na yi magana da ita ran Habibah ya Sace don kuwa ita ta fahimci Hajara ba ta tattare da kambun maita a wannan lokaci kenan ko Sarkin Mayu ya zo ma aikin banza ne.


Daddy ya gaba da cewa  tun da ba za ki bani amsa ba,bari na shigo da Sarkin Mayun don tabbatar mana da gaskiyar lamarin da sauri Hajara ta ce  babu matsala kirawo shi

Daddy ya fita ya je can Wakin waje ya yi wa Sarkin Mayu iso,yana sako ?afarsa ya ji tabbas da alamu akwai Maitar cutarwa a wurin daidai nan Munira ta mi?e tsam ta bar wurin ta koma Waki.


Turare da wasu abubuwa Sarkin Mayun yayi amma tsit babu alamun maita a jikin Hajara , gaskiya ba mayya ce ba sai dai in ?azafi ne aka yi mata ya faWa yana mai baza ido ko Allah yasa ya ga wani daga cikinsu mai Wauke da ?an?arar maita wacce ba a soma yin aiki da ita ba amma babu.Daidai wurin da Munira ta tashi ya ?ure da ido,amma bai ce komai ba.Daddy ne yayi masa rakiya waje tare da sallamarsa,ko da ya dawo ya tarar Hajara na ta yin kuka tana faWin  tun ba yau ba na san da Habibah ba ta ?aunata,kullum cikin son ganin ta tozarta ni take in na yi magana kuma ace mata sun tsani dangin mijinsu


 Ya isa haka ki tashi ki koma Wakinki cewar Daddy,Hajara ta mi?e tana yi wa Habibah wani kallo haWi da makirin murmushi.Tana tafiya Habibah ta ce  ka yi ha?uri Yaya ?ayyabu na yi kuskure ,bari ita ma na je na bata ha?uri ban kyauta ba gaskiya da na yarda da zancen mutane sai ta mara wa Hajara baya.


A tsaye ta tarar da ita ta cire hijabi,ita kuwa tana ganinta ta she?e da dariya ta ce  wato ke ga mai wayo za ki tona min asiri? Hahaha! Bari ki ji Habibah wutsiyar ra?umi ta yi nisa da ?asa,ko a yanzu kin fahimci ruwa ba a sa'an kwando ba ne.


Habibah ta yi wani murmushi ta ce  Hajara ai duk komai gudun Zomo ba zai ?ure dawa ba,kuma duk nisan dare gari zai waye.Ki sani tun daga ranar da na sako ?afa ta gidan nan na yanka miki ticket Win ZAWARCI ,shi Win dai ne ba ki son yi ko? To ki shiryar tarben shi nan da Wan ?an?anen lokaci zai ba?unce ki tana gama faWa ta fice ta bar Hajara da ba?in ciki,a ?ofa ta gamu da Murjanatu za ta shiga ciki ta ce  ke kuma kar wannan yasa ki yarda da mahaifiyarki ki ri?e addu'a matsayin makami ki dinga shafe yaronki da ke kan ki Murjanatu ba ta amsa ba ta shige ciki.



Ban kwana suka yi da Hajiya wacce Daddy zai mayar gida,sannan ta wuce Wakin Safeenatu wacce ta saka yaranta gaba tana kallo.Ba ta ce mata komai ba ta shiga Toilet ta sakar wa kanta shower,yau ce ta tsara barin Hajara gidan nan sai dai plan Win ta bai yi ba sam don ita ce ta shaidawa Daddy a kirawo Sarkin Mayu .Tsabar ba?in ciki sai Habibah ta hau yin kuka kamar wata ?aramar yarinya.




#GIDAN ABBAS

Mamuh
Tun lokacin da Nafisa ta barta nan tsakar Waki ta zaWa dakyar cikin siffarta ta macijiya ta shige ?ar?ashin kujera.Ta gaji sosai duk jikinta ya galabaita,ga kuma takaicin ?ar uwarta Rahamu da na Nafisa duk ya haWe mata wuri guda.Duk wani motsinsu a falo tana gani,babban ba?in cikinta guda shine yadda ta ga Abbas Wanta ?waya Waya till yake rawar jiki akan mace wacce kuma ba ita ba.Tun a falo suka fara tattaSa juna,don Abbas na Waya daga cikin mazan da kullum suke bu?atar son kasancewa da matansu.Tana jin lokacin da Sakeenatu ke ce masa su wuce can bedroom zai fi armashi,Mamuh na daga kwance ?ar?ashin kujera ta ga Abbas ya Wauki Sakeenatu kamar wata Baby ya nufi bedroom da ita.Tsawon lokaci tana nan kafin ta yi ?arfin hali ta fito,ta ?ar?ashin ?ofar bedroom Win ta zira kanta tana hangen yadda suke mu'amulantar junansu.Irin yadda Abbas ke yi mata al?awarin abubuwa dayawa da kuma yadda yake bayyana tsantsar gamsuwar da yake samu shi ya tunzura Mamuh ta bar wurin tare da komawa Wakinta.Dakyar ta maida suffarta ta mutum,duk jikinta yayi ba?i kamar wacce boom ta tashi da ita.Rahamu na ganinta ta soma murna amma ita Mamuhn ta yi biris da ita,a haka suka kwana cikin jin haushin juna.


Washegari kuwa wuraren ?arfe takwas na safe Fa'iza ta iso gidan .Falon dama a buWe Abbas ke barinsa in ya dawo daga sallah, wannan yasa ta shigo ta gyara shi sannan ta gyara kitchen ta Wora girki.Daga bayanta ta ji tsayuwar mutum tana juyowa suka haWa ido ita da Mamuh,murya na Wan rawa ta gaishe ta da  ina kwana Komandan?
Mamuh ta waro ido ta ce  Komandan?
Cikin i'ina ta ce  eh na zata haka ne sunanki ran Mamuh a matu?ar Sace ta koma falo tare da buWe murya ta ?wala kiran sunansa  Abbasiiiii? ...............
```MRS SADAUKI=ث?
'?```


My book is only 500 via
6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank,ko kuma katin MTN na 500? ?an Nijar kuma carte airtel ko Moov ta 500f sai a turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822,in kin san ba ki biya kuWin karatu ba kar ki karanta min littafi domin mallakina ne .

___________________
05/10/24

ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 6500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam ventures

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1500kacal =?L?
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Maganin karin kiba
Maganin nono da hips
Rage tunbi da kiba
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set
Dadai sauransu



Cikin magagin bacci Abbas ya ji muryar Mamuh na ?wala masa kira kamar wacce Allah ya aiko .Ya janye Sakeenatu da ke lafe a ?irjinsa sannan ya saka jallabiya ya fito yana mai cewa  Mamuh lafiya? Yaushe aka sallamo ki?

 Wato Abbasi ban taSa sanin tantirancin matarka ya kai har haka ba sai yau,ni za ta yi wa sunan banza ?

 Ina kwana Mamuh ? Ya ?arfin jikin? Abbas ya faWa don kawar da maganar,ta saki baki tana kallonsa kafin tace  wato maganar tawa ce ba ta da muhimmanci? To na ji na gode sai ka tashi matar gold ta zo da dafa min wake in kuma shi ma ba za ta yi ba sai na ji



Abbas ya ja ajiyar zuciya kafin ya koma Waki ya tashi Sakeenatu,dakyar ta iya buWe ido saboda yadda gajiya da kuma bacci suka yi mata mugun kamu.A Wan shagwaSe ta ce  mene ne kuma hubby?
Ya sosa ?eya ya ce  ki tashi ki dafa wa Mamuh wake

Gaban Sakeenatu sai da ya faWi jin sunan Mamuh kawai,amma haka ta sauko daga bed bayan ta kimtsa suka fito ita da Abbas Win.Mamuh na tsaye kamar haure ta ?i zama saboda yadda masifa ke ciciyarta, ina kwana Mamuh ya ?arfin jikin? Sakeenatu ta faWa cike da ladabi,Mamuh ta saka idonta cikin nata kafin ta ce  ki tabbatar kin wanke waken da kyau,yau shi kaWai nake so ban son shinkafa



Da  to ta amsa kafin ta nufi kitchen, ki turo min yarinyar nan ta zo ta yi min tausa Mamuh ta sake faWa tare da zama kan kujera.Sakeenatu na shiga kuwa ta turo mata Fa'iza sannan ta Webo waken ?addara wanda dama Mamuhn ce ta zo da abin ta daga can ?auye.
A gaggauce ta fara wanken shi tana dirza shi kamar mai wankin kayan dauWa kafin ta zuba a tukunya,hankalinta biyu ta raba shi wurin ?arasa girkin da Fa'iza ta Wora tun da ta san dai Mamuh da gayya ta kira ta don yi mata tausar.



A can falo kuwa Fa'iza kan gwiwanta ta zube tana matsa ?afafun Mamuh waWanda suke da mugun taushi da santsi,ga wani uban sanyi kamar halittar ruwa.Cike da mamaki dai Fa'iza ke tausar a zuci tana cewa  dube min jikin tsohuwa luwai-luwai da shi kamar na wata budurwa,?afa Was da ita ko ta wasu matasan albarka


Kamar daga sama ta ji muryar Mamuh cikin dodon kunnenta, ko kina sona ne mu caskale? da wani mugun sauri ta Waga kai ta dube ta,sai dai abun mamaki hankalin Mamuhn na kan TV wacce Abbas ya kunna suna kallo.Fa'iza ta ja wata ajiyar zuciya tana mai maida hankalin kan farcen ?afar Mamuh na babban yatsa,in dai ba idonta ne ke yi nuna mata ba daidai ba tabbas tamkar motsi ta ga yana yi irin na maciji yana wani ?ara tsayi.Ido ta lumshe tana jin wani bacci na shirin figar ta,amma ta yi saurin buWe idon.Mamuh kuwa cike da mugunta take sarrafa yatsan ?afarta,a haka har ta yi galaba kan Fa'iza ta kwanta nan kan capet ta fara baccin doli.Mamuh ta tura babban yatsan ?afarta a bakin Fa'iza ita kuwa kamar wata yarinyar goye ta fara tsutsar shi,banda lumshe ido babu abin da Mamuh ke yi tana jin daWin abin da ake yi mata.


Ta shagala sosai cikin wannan yanayi Sakeenatu ta fito tana cewa  ga shi Mamuh na kammala dakyar ta ware idonta da suka rine suka yi ja tsabar maita ta zube su cikin na Keenat.
KarSar plate Win ta yi ta soma ci da zafinsa yana tiriri,idon Sakeenatu ya sauka kan Fa'iza tana shan yatsan Mamuh ba ta ce komai ba ta wuce Wakinta mamaki fal zuciyarta.Bakin bed ta zauna tana tunani, mi yatsan Mamuh ke yi a bakin Fa'iza? Ko dai ni ce ban gani da kyau ba? To ?ilan haka ne ta ?arashe zancen zucin tare da tashi ta le?a falo don ?ara gaskata hakan sai dai tuni Mamuhn ta bar falon.



Wani irin tsammm Sakeena ta ji a jikinta,duk tsikar jikinta ta tashi .Toilet ta wuce tana mai cire suturarta,yau ma kamar waccan ranar haka ta ji ana sarrafa gangar jikinta sai dai wannan karon idonta a buWe suke duk dai ba wani gani take sosai ba.Dukkan jikinta rawa yake tana karSar sabon al'amarin,ta jikin Wan madaidaicin madubin da ke can manne ga bango ta hango wata jar halitta mai Wauke da ?aho biyu tana tsaye tana kallon ta.


Yadda ake sarrafa jikinta ba ta taSa samun kanta a haka ba,ihunta shi ya ja hankalin Abbas wanda shigowarsa kenan bedroom Win.Ya buWe toilet Win,nan yayi tozali da Sakeenatu a tsaye gaban shower yanayinta da tabi'unta tamkar wacce ke tare da namiji ga kuma idonta da suka kafe wuri guda .Hankalinsa ne yayi mugun tashi ya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login