Showing 126001 words to 129000 words out of 139076 words

Chapter 43 - ZAWARCI COMPLETE HAUSA NOVEL

14 Oct 2025

113

ci muka ?oshi nan ma muka hau hira kafin mu kwanta.


Washegari tun da safe duk muka soma shiri don yau ne za mu shiga asibitocin garin Say Win,muna nan muna tsaka da shiryawa muka ji jiniyar ambulance.

Da sauri duk a soma fita amma ni sam ban fito ba saboda ina duba farar rigata ta likitoci,dakyar na ganta sai na tsaya fesa mata turare.Daga nan inda nake ina jin muryar wani mutum mai zafin zuciya yana cewa  kun tabbata dukkanku ne nan babu wacce ta tafi wani wurin?

Muryar wacce muke Waki guda na ji mai suna Ayshatu tana cewa  a'a ba?uwa tana Waki

Saka farar rigar tawa yayi daidai da shigowar wani jajirtacen namiji mai cike da zati ga tsayi ga jiki ga kuma kayan sarauta.
Maimakon ya dubi fuskata kamar yadda nake kallon tasa a'a ido na ga ya tsurawa wuri guda a jikina,ni ma sai na kai dubana a wurin .Haske na ga yana fita daga cikin aljihuna,na kai hannu na ciro abin da ke ?yallin ba komai ba ne face kuWin da wata mata ta taSa bani tun a Zinder da na ceto Wanta.


Ban ga tawowar shi ba sai ganinsa na yi a gabana,hannunsa yasa ya Wauke kuWin da ke kan tafin hannuna kafin ya ce  biyo ni  in na ce ban ji tsoro ba to tabbas na yi ?arya jikina na rawa na take masa baya,sai na ga hatta motocin da ke a wurin na alfarma ne ina ganin tambarin masarautar su Yaya Khaleed a jiki sai na saki murmushi a zuci na ce  an zo wurin!


Ashe ban sani ba mutumen nan na ankare da ni,sai jin tambayarsa na yi  mi kike yi wa murmushi?

 Babu komai na basa amsa.

Bai ce komai ba sai wani dogari ne ya soma magana  kamar yadda tsarin yake duk wasu sabbin likitoci da aka kawo nan garin ana zaSar wasu daga ciki domin yi wa masarauta hidima to a wannan karon mun Wauki mace guda za mu kai ta masarauta,da izinin shugabanku ga shi nan Dr Jamal

Babu wanda ya kawo komai a ransa haka duk aka watse,dogarin ya matso kusa da mu yana mai cewa  yalaSai ka tabbata ita ce?

Bai basa amsa ba sai ni da ya kalla,sai an yanzu na ga hoton fuskar Yaya Khaleed akan tasa.

 Ka buWe mata mota ta shiga ya bada umarni, an gama shugaba sai ya buWe min ?ofa amma sai na ji taurin kaina ya motsa na ce  ina za a kai ni ?
Mutumin nan ya murmusa ya ce  masarauta mana matar yarima Khaleed

Sai da na ji wani rasss,amma ban san mi yasa ba na basar na ce  wane ne kuma haka ?

 Ni Win ?ane ne ga gimbiya Zahra'u uwa ga Yarima Khaleed zan so ki fara girmama ni tun yanzu don ni surikinki ne ba abokin wasa ba yana gama faWa yayi gaba,haka na koma Waki na Wauko jaka ta da wayata sannan na fito na je na shiga motar da tun Wazu aka buWe min ?ofar.


Wani irin ?amshi haWi da gumin motar suka saukar min da nutsuwa,gudu ake kamar za a tashi sama har muka isa ga wani ?aton gini mai ?atanga doguwa kai kace ginin gidan fir'auna.Tun daga manyan get har izuwa shuke-shuken wurin za ka fahimci kuWi ne ke ta magana.



Motar da nake ciki na shigowa masarautar tsuntsuwar nan mai kai mana ziyara a can Zinder ta dira a gaban motar tana wani irin kuka wanda ya game kaf illahirin Masarautar,ya kuma jawo hankulan mutane.


Yanzu ma dogari ne ya buWe min ?ofa,kasa fita na yi kawai na tsurawa ba?ar turSayar ido wacce aka ji?a ta da jinin tsafi na al'umma .

 Wace ce kuma wannan? muryar wata mata ta daki kunnena,sai a lokacin na Wago ido na dire su kanta ta Wan ja baya tana aiko min da kallon tsana.
Ban damu ba na sauko da ?afata ta dama ta fara taka ?asar masarautar,wani iska ne ya taso ya turni?e wurin tamkar yadda in an yi shara ?azanta ke kawar wa to haka turSayar ta zama tasss duk ba?in nan ya bi iska.Na ida fitar da gangar jikina na tsaya kan ?afafuna,sannan haka kawai na ji na motsa hannuna na hagu kamar mai korar ?uda sai iskan ya tsaya cak.


 Sunana nurse SEERAT na zo nan ne domin duba lafiyar mai martaba! na faWa ina mai kallon matar wacce har zuwan yanzu ban san wace ce ita ba.

 Mu je cewar mutumin nan yana nuna min hanyar da zan bi,ina gaba yana take min baya har muka isa cikin wani ?ayatacen falo mai cike da kayan alatu,tamkar wacce ta san gidan haka nake bin lungu da sa?on wurin har na isa gaban wata ?ofa,sai na yi tsaye.


Muryarsa na ji yana cewa  ina Yarima Khaleed fatan yana lafiya?

Na juyo na dube shi kafin na ce  na faWa maka ban san shi ba
Ya murmursa ya ce  buWe ?ofar ki shiga babu wani tunani na sa hannun hagu na buWe ?ofar,daga can bayana ya ce  wannan ?ofar mutum uku ne kawai ke iya buWe ta,na farko ni,na biyu Yarima Khaleed na uku kuma sai matarsa! jin abin da ya ce yasa na yi saurin jawo ?ofar na rufe na ce  dama a buWe na tarar da ita ai,yanzu kuma ga shi ta koma ta rufe gam ka ga na kasa na yi furicin tare da tura ?ofar da hannuna na dama.


Sai ya ce  to ai hannun hagu za ki sa sai ki buWe tsuru-tsuru na yi ina kallonsa,abin da na fahimta dai ya gama sanin bayanina.BuWe ?ofar na yi na shiga,nan Win ma yana da kyau sosai an ?awata shi sosai haka na yi ta tafiyar har na isa kusa da wani gado na alfarma inda wani dattijo ke kwance idonsa ruf kamar mai bacci amma kuma ba baccin yake ba saboda magana da na ji yayi min, Uwais ka samo yarinyar kuwa?

 Eh yalaSai ga ta nan a gabanka  cewar Uwais wanda sai a yanzu ne na san sunansa.

Dattijon ya buWe idonsa yana kallona na wani lokaci kafin ya ce min  ina Yarima Khaleed? sai da na dubi Uwais Win kafin na ce  wane ne shi?

 Ka ce min kuma ita ce?
 Eh ita ce mai martaba,tana tattare da gurbin ba?in ruhi a jikinta har yanzu shine yake wasa da kwanyarta Uwais ya faWa tare da takowa kusa da ni,hannuna na hagu ya kamo har zan fizge amma yayi min ri?on tsiya,daidai ?irjin mai martaba ya Wora hannun na saki ihun azaba saboda tartatsin wutar tsafi da ya soma huda tafin hannun nawa.


Jikin Sarki ne ya Wauki wata irin rawa har gadon na jijiga,Uwais ya ?ara danna hannuna da ?arfi nan bakin mai martaba ya buWe.Wani siririn ba?in maciji ya soma fitowa daga bakinsa yana shiga rigata direct kuma cikin sar?ar wuyana ce yake tsinke.


Sama da minti biyar kafin a samu dukkan macijin ya fita,na yi baya da sauri cikin gajiya zan zube Uwais yayi saurin taro ni yana min sannu.Kan kujera ya zaunar da ni sannan ya kawo min madara na karSa hannuna na rawa na soma sha.

 Sarki Waleed na ya?i da matsafa amma kuma bai yarda cewa tsafinsu zai iya kama shi ba,sun yi masa zagon ?asa na fitar da gimbiya Zahra'u daga masarauta domin raunata imaninsa da wannan suka yi amfani suka haWa kai da gimbiya Layya aka nakasar da shi,sannan kuma ita ce ke kawo malamai domin neman masa magani amma kuma sai aka ci gaba da ciyar da su da gubar asiri Uwais ya faWa cike da takaici.

 Wace ce Gimbiya Layya?

 Wacce kika gani Wazu,ita Win yarsa ce ta farko wajen haihuwarta mahaifiyarta ta rasu gimbiya Zahra'u ce ta ri?e ta

 Amma ai sarauniya ya kamata a ce mata ba gimbiya ba

 Ita ta mayar da shi a gimbiyar,babban burinta shine hawa karagar mulki.Domin biyan bu?atarta shine ta sadaukar da jinin mijinta sannan kuma ta yi a?awarin zama a haka babu aure har ?arshen rayuwarta

 Amma tana da yara?

 Ba ta taSa haihuwa ba,hatsabiyayar bokanya ce da kike ganinta babu abin da ta iya sai tsafi  cewar Uwais .

Na ce  amma wannan Win ma duk tsafi ne muke,?ofar Wakin nan ma fa da tsafi ake buWe ta

 A'a ba tsafi ba ne,al?aluman ruhaniya ne.Ba mu muka nemi taimakonsu ba haka kuma ba su Wora mana sharuWan komai ba.Yanzu dai duk mu bar wannan maganar ki jawo Yarima Khaleed a izuwa nan,ke kaWai ce kawai za ki iya yi masa iso ba tare da an samu matsala ba

 Ni kuma ? Saboda me?

 Saboda ruhinsa korarriye ne daga wannan masarauta,gimbiya Layya ta yi tsafin da muddin tana numfashi Yarima Khaleed ba zai taSa hawa karagar mulki ba wanda kuma hawan nata shine zai sa sihirin jikin mai martaba ya fita duka


 Amma yanzu mine ne kenan na fitar masa?

 Kambun maita ne wanda suka saka masa, MACIJIN CIKI mai kashe dukkan macen da sarki ya aura domin kar ya samu wani magajin


Shiru na yi ina jin ?iyayyar gimbiya Layya na ratsa ruhina.......
```MRS SADAUKI=ث?
'?```


My book is only 500 via
6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank,ko kuma katin MTN na 500? ?an Nijar kuma carte airtel ko Moov ta 500f sai a turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822,in kin san ba ki biya kuWin karatu ba kar ki karanta min littafi domin mallakina ne .

___________________
BOOK3


21_22

ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 6500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? 






























!
"
#
$
%
&
'
(
)
*
+
,
-
.
/
0
1
2
3
4
5
6
7
8
9
:
;
<
=
>
?
@
A
B
C
D
E
F
G
H
I
J
K
L
M
N
O
P
Q
R
S
T
U
V
W
X
Y
Z
[
\
]
^
_
`
a
b
c
d
e
f
g
h
i
j
k
l
m
n
o
p
q
r
s
t
u
v
w
x
y
z
{
|
}
~

?
ai gida kukan dadi 1k Matsin maganin infection 500 matsin kaska 500 Matsin dare daya wanka goma 1k Total total gift 3k=?? Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 6500dinki ki mallaki kayan da ko 13k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah *08144015291* Maman yasmeen takuce =?
?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam ventures

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1500kacal =?L?
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Maganin karin kiba
Maganin nono da hips
Rage tunbi da kiba
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set

Dadai sauransu.......



Uwais ya je ya Wauko min kundin hotunan ahali ya mi?a min,page Win farko sunan masarautarsu ce a rubuce da babban ba?i.Ta gaba kuma hoton kakan Yaya Khaleed ne da matarsa sai kuma Wan ?aramin yaronsu wanda tuni na fahimci mai martaba Waleed ne,wata page Win na buWe sai ga hoton wata kamilalar mata cikin shigar sarautar .

 Anna kenan mahaifiyar Yarima Khaleed  cewar Uwais, da na yi gaba sai na ga hoton Khaleed Win tun yana Wan shekara biyar haka amma kamanninsa na nan har yanzu,na saki murmushi ina shafa hoton tare da addu'ar Allah sa yaron da zan haifa yayi kama da shi.Haka na dinga kallon hotunan Waya bayan Waya har na gama na rufe na ce  duk sun yi kyau,amma mi yasa ban ji ko sau Waya ka tambaye ni ita Anna tana ina?

Ya murmusa kafin ya ce  mun san da cewa ta rasu! Saboda akwai wani daWaWen sirrin masarauta da yake mallakinta ne ,tun ranar da ta sa ?asa ta bar gidan da ya fito yayi kuka ya koma bai sake fitowa ba sai ranar da ta mutu ya fito ya zubar da jajayen furanni,rana ta gaba kuma shine ranar zagayowar haihuwar Yarima Khaleed,to daga nan ne kuma ya dinga fitowa lokaci zuwa lokaci .Ranar aurenku da Khaleed ma har naman bikin ya kawo min na ci


Ido na tsura masa kawai ina kallo har ya gama magana,na ce  amma wannan Win ma duk tsafi ne ko?

Ya mi?e tsaye tare da cewa  eh to ta wata hanya za a iya fassara shi da tsafin,yayin da kuma in muka Wauki tarihin ruhaniya za mu ce wata baiwa ce da duniyoyin biyu ke cuWanya da junansu.Yanzu dai tashi na kai ki Sangaren da za ki zauna,in sha Allah zan koma na tawo miki da dukkan kayanki

Ni ma tashi tsayen na yi ina mai cewa  a'a ba zan zauna a masarauta ba domin akwai wasu ayyukan masu muhimmanci da zan gudanar,sannan Yaya Khaleed ba zai taSa tako ?afarsa a nan ba a tsalle Waya dole dai sai mun samu kyakkyawar fahimta.Sannan ina so a karon farko na karya wannan canfin na cewa dole sai Yaya Khaleed ya hau karagar mulki mai martaba zai samu lafiya,ka yarda da ni wannan abubuwan da suke faruwa daga Wazu zuwa yanzu duk na yi su a mafarki kawai maimaici nake gani



Shiru yayi yana kallona na wani lokaci kafin ya ce, amma sai nake ganin kamar fitar ki cikin masarauta akwai matsalar tsaro,domin za ki iya fuskantar hare-hare daga magauta

Na murmursa na ce  domin wanan harin kawai nake son na koma can masaukin Walibai,saboda tabbas ban zo nan Win ba sai don shi kuma a shirye nake na ya?i duk wani ta?adirin matsafi da ?ananun mayun garin nan


 You are the best! ya furta yana murmushi kafin ya ?ara yi min iso kusa da gadon da mai martaba ke kwance yana bacci.Na yi tsaye ina kallonsa cike da tausayi,wayata na Wauko domin yi masa hoto amma sai na ga wasu ba?a?en ruhi a zagaye da shi waWanda sam ba su iya Soyewa Camera ba.Yi na yi kamar ban gansu ba na Wauki hoton ,kuma dukkansu sun fito jikin hoton hakan kuma yayi min daWi.


 Mu je ya faWa tare da yin gaba na take masa baya,shi ya buWe ?ofar.Bayan mun fito ne yake cewa  sama da kwana bakwai kenan sarki bai rintsa ba sai yau

 Ai dole ya kasa bacci saboda macijin cikinsa da jinin mutane yake rayuwa,tun da ya bar auren matan shine ya koma cin hanjin cikinsa da kuma jininsa


 Uwais! muryar gimbiya Layya ta karaWe falon,a tare muka juya ni da shi muna kallon ta tana can daga saman bene.

Cike da ?asaita ta fara saukowa tana mai cewa  wane mataki ne ka taka a masarautar nan da za ka shure dokata haka? Tun yaushe ka fara zartar da hukuncin ban sani ba? Wace ce wannan yarinyar? Sam ban yarda da ita ba,ka ce nurse ce mai kula da mai martaba ina za ta je kuma yanzu? Ko ita ta fi sauran duk likitocin da suka yi yayin duba mai martaba ne?


Ba tsoro ballantana fargaba na ce  sarauniya Layya na yi tunanin tun a bakin ?ofa mun gane junanmu kin san ni kamar yadda ni ma na fahimci ma'ajiyar ruhinki,kar ki wani Sata wa kanki lokaci wurin kawo kanun labarai kai tsaye ki je da gundirin labarin.Mi kike son sani? Jikin mai martaba ? To ya samu bacci bayan wani dogon bincike da na yi masa na gano yana Wauke da macijin ciki na basa magani yanzu haka bacci yake,sai me kike son sani kuma ?


Tsoro ne ya bayyana a ?an ?ananun idonta masu Wauke da maganar da na fahimci mi take cewa  kar dai Wan ?aramin kiyashin da na raina ya gallabi rayuwata ta yadda zan kasa zama Wam!

Daga can saman benen kuma wata mata ta soma saukowa ita da wata matashiyar budurwa wacce ta fi ni girma a jiki sannan a shekarun ma ina tunanin haka.

Gaban gimbiya Layya suka zo suka yi tsaye ,uwar ce ta ce  mun gama ranki shi daWe
Gimbiya Layya ta dubi Uwais tana wani murmushi kafin ta ce  za ku ci gaba da zama a can sashena kuna yi min hidima,ai sanin kanku ne ku Win ba?in haure ne a wannan masarauta ku ba jinin sarauta ba ne,don haka kowa ci ladar kuturu dole yayi masa aski

 Abba don Allah ka yi magana ni dai Allah na gani ba zan iya zama a sashen can ba budurwar ta faWa tare da zuwa da gudu za ta rungumi Uwais amma gimbiya Layya ta wani hura iskan bakinta budurwar ta tsaya cak kamar gumki.

Na waro ido ganin tsafi ?arara babu sakayawa a gaban kowa kuma,sai na ga gimbiya Layya ta saki murmushi tana kallona kafin ta ce  Uwais ka iya faWa wa ?arka masarautar nan tawa ce,kai Wan shan miya ne kawai saboda an auro Yayarka wacce ba a ma san jinsin mutum ce ko aljan ba,ko da yake yanzu ta zama tarihi. tana gama faWa ta sake hura iskan ga jikin budurwar sai a lokacin ta motsa.


Uwais ya ce  Latifa wuce can

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login