Showing 105001 words to 108000 words out of 139076 words

Chapter 36 - ZAWARCI COMPLETE HAUSA NOVEL

14 Oct 2025

138

ta fasa ?ara tare da faWuwa ?asa na waro ido ina kallon cikinta mai Wauke da wu?a,wanda ba kowa ya Waba mata ita ba sai Yaya Khaleed.Ta saki wani mahaukacin ihu wanda ya kusa girgiza gidan,a nan take kuma ta rikiWa ta zama mutum.


 Innalillahi wa'inna ileyhi raji'un ! Khaleed mi nake gani? muryar Shareef ce ke faWar haka yayin da kuma Shafa'atu da mijinta su ma tuni sun iso lunguna, Isama'il ya ce  shikenan ta kashe ta sai ya nufi matar yana kiran sunanta  Sumayya? Sumayya? sai kuma ya zare wu?ar jikinta

Jiniyar motar ?an sanda kawai muka ji ba tare da an san wanda ya kira su ba,sai dai Shareef ne ya fita yayi musu iso sai aka rasa wa za a kama .Aka tafi da Yaya Khaleed da kuma mijin Shafa'atu,duk da na lura Shareef ni ya so a dam?e.
 Don kar ka tafi Yaya na faWa hawaye na zubo min, zan dawo gare ki ?anwata kar ki damu shine furicin Yaya Khaleed ina ji ina gani aka tafi da shi yayin da ita kuma Sumayya aka ciciSeta zuwa asibiti wu?ar da aka yi kisan kuma a wani farin ?yalle aka naWe ta.



Ina shigowa Waki na tarar da Bafulatana zaune a hakimce kan kujera tana sakar mini murmushi,a nan take na fahimci hakan yayi mata daWi na je rai Sace zan sha?e wuyanta amma sai na ji hannuna cikin iska kamar ban ri?e komai ba.Duk da haka ban ha?ura ba ?ara kai mata farmaki da hannu Waya ta yi wani yarfa ni gefe kaina ya bugu da ?arfa table jini ya soma yi min tsiyaya,na Wago kai ina kallonta.Murya a hassale ta ce  sai ki fara shirin mission Winki ta gaba,idar da ita ne kawai zai sa Yayanki ya dawo akasin haka kuma wallahi zai tabbata a rufe tana gama furta min ta Sace Sat........
```MRS SADAUKI=ث?
'?```


My book is only 500 via
6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank,ko kuma katin MTN na 500? ?an Nijar kuma carte airtel ko Moov ta 500f sai a turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822,in kin san ba ki biya kuWin karatu ba kar ki karanta min littafi domin mallakina ne .

___________________
BOOK3

9_10

ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 6500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam ventures

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1500kacal =?L?
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Maganin karin kiba
Maganin nono da hips
Rage tunbi da kiba
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set

Dadai sauransu......



Rasa abin da ke yi min daWi na yi,duka kwana Waya da tarewa a gidan miji amma har na fara fuskantar ?alubale.Ina nan a dur?ushe ina nazarin madafa sai ga Shafa'atu ta shigo,wani irin haushi take bani wato saboda ita ne Yaya Khaleed ke can rufe,na kuma gane ba kowa ne ya cakawa Sumayya wu?a ba sai Bafulatana amma ta ?a?abawa mijina saboda kawai na ceci Shafa'atu.


 Jini na yi miki zuba BASEERAT bari na taimaka miki  ta furta cikin rawar murya tare da nufo ni,na yi saurin dakatar da ita ina cewa  kin ga ban so,ki faWa mini abin da ya kawo ki .Ina jin ki me cece damuwarki? na yi mata tambayar ina Wago idona da na ji suna yi min masifar zafi,ban san mi ya firgita ta ba sai kawai na ga ta yi baya tare da dafe saitin zuciya.


 In ba ki shirya sanar da ni dukkan matsalolinki don Allah ki fita ki ban wuri wannan karon ma cikin zafin rai na faWa .


 Kamar yadda na faWa miki sunana Shafa'atu,ni Win ?ar asalin MaraWi ce aure ne ya kawo ni nan.Tun aurena da Isma'il ban taSa fuskantar wata matsala ba sai da muka dawo nan gidan,tun a ranar farko ya dake ni wanda ban san dalilin hakan ba .Duk abin da zan yi sai ya ga kuskuren shi,a haka na samu ciki na farko a ranar da na sanar da shi a ranar ya nemi kwanciya da ni ban musa ba don ha?insa ne.Washegari ko da na tashi cikin jini na tsinci kaina,na ci kuka sosai kafin na ha?ura in ta?aice miki zancen sau wajen biyar ina samun ciki da zarar Isma'il ya kusance ni sai ya Sare shi ma tun bai damuwa har ta kai da ya soma sai ta yi shiru,Wan jinjirin cikinta na duba kafin na ce  shi yasa yanzu kika Soye masa kina da ciki? ta jinjina mini kai idonta na kawo ruwa.


 Yayin da yake mu'amalar aure da ke ba ki jin komai? .

 Ban jin komai amma muddin na shaida masa ina da ciki in yayi amfanin da ni tamkar ana jawo hanjin cikina da ?ugiya haka nake ji,don fita hayyacina ma nake yi sai washegari kawai nake tuna abin da ya faru


Na taSe baki na ce  duk da kin fahimci cewa shine silar kashe ?a?anki amma kika ci gaba da aurensa,ban ma san mi yasa ake so na taimake ki ba.Mutane dayawa sune silar matsalar da ke mamaye da duniyarsu,mutum na cutar da ke amma kin zauna kina aurensa 


Ta zube a gabana ta ce  ina sonsa ne sosai don ni ce na fara furta masa kalmar so,sannan iyayena ba wani ?arfi ne da su ba hatta kayan Waki Isma'il ne yayi min su.In na koma gida zan ?ara musu nauyi kuma ba lallai a samu wani da zai aure ni ba


Cike da takaici nake kallon ta kafin na ce  wato kema kina Waya daga cikin matan da ke jahiltar zaman ZAWARCI? Wato duk irin masifar da kike ciki kin zaSe ta akan ki yi ZAWARCI? FaWa min mene ne amfanin baWi ba rai? Auren da zai yi silar rayuwarka ai barinsa shi ya fi alkhairi.Dube ki yadda ruhinki ya takure saboda fuskantar miyagu amma ke hankalinki kwance.


 Wallahi ba kwance yake ba,ko ranar nan da na je asibiti sai da likita ya ce min jinina ya hau

 Shine zai kashe da yawan mata,kutun namiji ba.Miji na ?umsa miki ba?in ciki iri-iri amma kuma kina tsoron rabuwa da shi,da wannan Win zai fake ya yi ta azabtar da ke tun da ya fahimci tsoron hakan kike


 Baseerat har yanzu yarinya ce ke,ba ki san ?alubalen da ke tattare a cikin ZAWARCI ba shi yasa kike faWar haka ta faWa a Wan dake.Na dube ta cikin ido na ce  yanzu kenan in na fahimta kin zaSi ci gaba da zama da Isma'il a kan ki koma gidanku? To yayi je ki in mahaifarki ta saki ta yadda ba ki iya Waukar ciki sai ya tsotse naki jinin kin ga ?arshen ?auna kenan masoyi ya cinye masoyiyarsa



 Wai kina nufin Isma'il maye ne? 

 Ko ma dai ba shi ba ne wakilin mayyar ne,tun da ita yake ba kaf ?a?anki.Ban san dalilin da yasa ya haWa hannu da ita ba har yake sadaukar da ?a?ansa gare ta ba,amma ?ila ke kin sani

 Ni kaina ban sani ba,amma yanzu don Allah mene ne mafita?

 Dole sai na ji ta bakin shi mijin naki na faWa tare da mi?ewa na wuce bedroom jiri na Wiba na.Toilet na yi tsinke na tsaya ?ar?ashin shower tare da kunna shi,ruwa suka soma dukan fuskata a sannu a hankali na soma jin raWaWin na tafiya haka wurin da ya fasa yana haWe kansa.Daga ?arshe wanka na yi tunani fal zuciyata,da na fito na Wauki wayar da Yaya Khaleed ya bani,sai na ga akwai layi ciki haka kuma ya saka min lambobin ?an gidanmu.Ina tsaka da dubawa na ji ihun Shafa'atu daga falo,da sauri na fita ina cewa  lafiya?

Jikinta na rawa ta ce  ji..jininki ne da ya zuba zan goge amma kin ga ya ?i fita ,?arshe kuma sai na ji kamar ma yana tafasa 

Ruwa na Webo cikin tafin hannuna na zuba daidai wurin,a take jinin ya Sata kamar ma ba a taSa halittar shi a wurin ba.Na juya zan tafi ta jefo min tambaya  wace ce ke?

 Ke ya kamata na yi wa wannan tambayar,saboda a duk lokacin da mutum ke cikin matsalar da ta shafi maita a kallo Waya nake gane shi amma ke banda ke ina gama faWa na shige Wakina sai na tarar da Bafulatana a tsaye tana jera min turaren nan da Madam Rakiya ta bani.


 Muddin kina kusa da Khaleed power Winki ba za ta taSa aiki yadda ya kamata ba, SEERAT ki sani ban zaSe ki matsayin wakiliya ba sai da na tabbatar za ki iya.Akwai aiki jajajur a gabanki amma na ga sai sanyin jiki kike,har da wani faWawa soyayya hum!


 Amma ai kin san aure shine burin kowace ?a mace ko? Sannan shi yaya Khaleed Win mi yayi miki?

 Ba ki san waye shi ba ko? To ki sani Khaleed Wa ne ga sarki Waleed,ambaton sunansa kawai ya ka san zuciyar miyagu ta buga.Shi Win Sadaukin ya?i ne,mai farautar dukkanin wani matsafi ko wani nau'in maita.La?aninsa shine kaifi Waya,muddin ya kama mutum ko kaWan bai basa damar guduwa .Zo ki shafa turaren nan yanzu za a zo Waukar ki


 Amma ki ci gaba da bani labarin mana na faWa da sauri ina mai ?arasawa kusa da ita, bakina ba zai iya ba ke ce da kan ki za ki nemo tarihin mijinki,saboda sakalci yasa har yanzu ba ki nemo amsar tambayar da kike son sani ba

 Wace amsa kenan? ba ta bani amsa ba sai tafin hannuna da ta kamo ta shafa min wani turare,daga nan ta Sace.Na ja numfashi kafin na shirya cikin riga da zane na atamfa,daga can waje kuwa na soma jin sallamar Shuraim.Hijab na Wora kafin na fito,tuni Shafa'atu ta amsa masa,gaishe ni yayi tare da cewa  na zo na tafi da ke ne
 Zan bi ku don Allah  ita ma ta faWa da sauri.

Komai ban Wauka ba in baya ga key Win rufe Waki,bayan mun fito waje da ni da ita duk bayan motar muka shiga ya tu?a mu.Tafiya muka soma yi sosai kafin mu hau gada,da sauri na dubi gefen window jin muryoyi na gaishe ni.Ruwa ne na gani masu bala'in yawa sai gudana suke,na sauke madubin mota ina sha?ar ?amshinsu har izuwa yanzu kuma ina jin sautin muryoyin wanda na yi imani aljanun ruwa ne.Idona a lumshe suke ,ban buWe su ba sai da muka sauka daga kan gadar.Ta madubi Shuraim ke kallona wanda ban san na mine ne ba,a haka muka isa police station Win.Shi yayi mana iso har can ciki,Shareef na zaune cikin kayan ?an sanda sai cika takardu yake.


 Amma ai ka san yanzu ba lokacin ziyara ba ne ko? shine abin da ya faWa yana mai tashi tsaye.

Shuraim ya ce  kar fa ka manta Khaleed Wan sanda ne,sannan har yanzu ba a tabbatar shi ya aikata laifin ba ko a'a zargi kawai ake

 Amma ai a kewayensa aka tsinci matar ko? Kuma ma dai ko mine ne ka san ba za mu taSa tauye ha?in kowa ba sannan ba za mu saSa dokar aiki ba,lokacin ziyara bai yi ba don haka sai su jira waje Shareef ya faWa yana min wani kallo da na kasa fassara na mine ne.



Shuraim ya dube ni kafin ya ce  Baseerat ku zauna nan ina zuwa ya nuna mana wani banci,muka zauna kuwa shi kuma ya wuce can saman bene.


Ban taSa sanin cewa Aboki zai iya hassadar amininsa ba sai yanzu,kawai ido na zura wa Shareef da ke ta faman cika takardu abin da na lura yana matsayi sosai a wurin sauran ?an sanda cike da girmamawa suke gaishe shi.Shafa'atu na yi min hira amma ban ajiye hankali ba ballantana na san mi take cewa,burina guda na hukunta Shareef .Ina cikin wannan tunani kuwa na hango cinaka na tafiya,da sauri na fito da hannuna na hagu na jawo cinakar kusa da ni.Sai da na mayar da su kusan ashirin kafin na watsa su a jikin Shareef duk suka shige cikinsa,daga nan na lumshe ido na soma basu umarnin cizonsa lokaci guda.

 Innalillahi! ya furta da mugun ?arfi,sai na buWe idona ina kallonsa.Ya mi?e zumbur yana cike baki wato yana so ya jure ne amma na hana yiyuwar hakan na sa cinakun na da ?alla masa cizo ya saki ihu ya fara tsalle-tsalle hakan ya jawo hankalin sauran polices Win suka shigo suna tambayar lafiya.Tuni ya cire riga ,na saki murmushi ganin duk fatar jikinsa ta yi ja ni kuwa hakan zuciyata ta yi ?al da ita tsabar farin ciki.

Cinakar gasken wacce ba ta tsafi ba ita ce kawai ya samu nasarar fitarwa,sauran kuwa ido ba su ganinsu ballantana a cire.Kafin wani lokaci Shareef ya fita hayyacinsa , waWanda suka fara yi masa dariya sai suka soma tausaya masa.


 Baseerat ki dakata da abin da kike ya isa haka cewar Shuraim yana mai zuwa kusa da ni,ban san wa ya faWa masa ni ce ba amma ko da na ji ya faWi haka na san da tabbas to yana da tabbacin ni ce Win kawai sai na fitar da cinakun.



Shuraim ya ja ajiyar zuciya ya ce  taso mu je har Shafa'atu ta mi?e amma ya tsayar da ita.Na bi bayansa har muka isa wani Waki,shi ya saka key ya buWe ?ofar sai ya tsaya ni kuma na shiga da sauri tare da zuwa jikin Yaya Khaleed na rungume shi ina kuka.



 Lafiya duk ka cire kaya? ? na tambaye shi ganin daga shi sai gajeren wando,amsa yake bani amma sam ban ji sosai ba sakamakon idona da ya sauka kan sar?ar wuyansa.

Tambarin da ke jikin sar?ar sak irin ta tsuntsuwar nan,wato abin da na lura tambarin masarauta ne.  kenan mahaifin Khaleed sarki ne? To mi yasa Ammy Habibah ta rabu da shi ? Mi yasa ko sau Waya ban taSa jin ta bamu labarin dangin mahaifin Yaya Khaleed ba? na tambayi kaina a zuci.


 Ya dai mi kike tunani? Yaya Khaleed ya tambaye ni.
 Babu komai,yaushe za ka dawo gida?

 Sai in matar nan ta warke,wallahi SEERAT ba ni ne na caka mata wu?a ba ni ma ina shigowa na ganta a cikinta

 Na sani Yaya amma shi mijin Shafa'atu yana ina? Tare muke da ita

Daga can bakin ?ofa Shuraim ya ce  Baseerat fito ya isa haka nan
 Ki kula min da kan ki sosai kar ki sanar da Ammy cewa ina nan a rufe ya furta tare da yi min kiss.
Ina hawaye haka na fito Shuraim ya rufe Wakin,wani Sangaren ya ?ara nufa da ni mai warin ?attai kamar zan yi amai.Mijin Shafa'atu yasa aka fito da shi daga cikin raga sannan ya bamu wuri, kina da minti goma

Na dube shi da mamaki,yanzu ni da mijina duka ko minti biyar ba mu yi ba amma ya bani har goma don na zatan da wani banzan.

 Bani labarin ranar farko da ka kama haya ,mi ya faru? ita ce tambayar farko da na yi masa.

 Babu komai,kawai dai mun haWu da Sumayya ne,sai na yi ta kallonta saboda yanayin shigar da ta yi ta burge ni.A lokacin da na shiga sashen da na kama ina duba ko ina sai ta shigo ta kawo min ruwa,ni kuma na karSa na sha saboda girmamawa a matsayinta na hajiyar da ke da gidan

Da mamaki na katse shi  dama gidanta ne?
 Eh nata ne! To ni dai tun da na sha ruwan nan sai na ji kamar jikina ba nawa ba,tamkar yadda Wa ke tsoron uwarsa haka na ji  sai kuma yayi shiru ya sunne kai ,na jinjina kai na ce  daga nan sai ta neme ka kuka aikata masha'a,tun daga lokacin kuma sai ka bar jin daWin mu'amala da Shafa'atu wannan ya saka kuka ci gaba daga inda kuka tsaya eh dama ita zina garWi ne da ita ballantana mai sirki da tsafi.To ka sani ta saka maka MACIJIN CIKI (MRS SADAUKI) ne duk in matarka nada ciki shi zai dinga cinye yaron ,sannan duk da ka san da cewa Sumayya hatsabibiyar bokanya ce haka ka ci gaba da yin mu'amala da ita


Ya fashe da kuka kamar ?aramin yaro

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login