Showing 81001 words to 84000 words out of 139076 words

Chapter 28 - ZAWARCI COMPLETE HAUSA NOVEL

14 Oct 2025

135

da plate, tashi ki ci abinci ban musa ba don har yunwa ina ji.Sai da na ci na ?oshi na sha ruwa sannan na yi sallah,ina kan sallaya na tsinkayo muryar Yaya Khaleed don zuwa yanzu kowa ya kama gabansa.

Ina shirin mi?ewa ya turo ?ofa,idonmu suka sar?e cikin na juna na yi saurin ?asa da kai .Ya tako ya iso gare ni kenan Ammy Habibah ta shigo  mine ne kuma?

A shagwaSe ya ce  Ammy  ta ?wafa ta fita,sai ya finciko ni kamar zan faWi sai da na Wora tafin hannuna a ?irjinsa. Ke ko gaishe ni ba ki yi ko?
 Ina yini? na faWa a hankali.
 Yau an ce kin yi ta kuka na jinjina masa kai, saboda me?

 Mama ta tafi na basa amsa hawaye na zubo min,sai kawai na ji bakinsa kan fuskata yana lasarta kafin ya dire shi kan lips Wina.Ri?e shi kawai na yi ina jin yadda yake yin komai,can ya sake ni murya can ?asan ma?oshi ya ce  ina son kiss sosai sai na ji kunya,yayi murmushi mai sauti tare da jawo hannuna ya dam?a min waya ya ce  zan kira ki in an jima mu yi hira na dubi wayar cike da murna,irin ?an ?aramar nan ce sosai wacce ko cikin tafin hannu ka jim?e ta ba a gani.
Da wannan murnar ya bar ni,na zauna ina ta shiga da fice sallar isha'i kawai da aka kira yasa na ajiye kuma ina gamawa na Wauke ta.Kiransa ya shigo na Wauka,na yi tunanin yau ma irin hirar da muka saba yi ce zai yi min amma tamkar wani malami haka ya tsaya yana faWa min rayuwar aure ,wasu har kunya nake ji tare da tambayar kaina ko duk ina ya san su.


Washegari
Kamar kullum ina zuwa makaranta na sanar da Ubaidah zancen aurena,ta yi min murna tare da cewa  ni ma fa saura watanni biyu a yi bikina a can ?auyenmu ai za ki je ko?
 Eh sosai in sha Allah  da muka tashi sai na ciro wayata da nake ta jin tana girrrr tun cikin aji,miss call ne na Yaya Khaleed sai kuma sa?on yana waje a ?ofar makaranta yana jirana.Da sauri na fita,can na hango shi ?ar?ashin bishiyar bedi yana zaune kan babur na isa da ?ar murna ta na ce  Yaya Khaleed tun yaushe ka zo
 Na kai minti ashirin ya faWa yana kallona har sai da na tsargu na sunne kai. Hau mu je ya faWa yana kunna babur Win,na dafa kafaWarsa na hau .Maimakon ya kai ni gida sai na ya nufi gidan Hajiya da ni,ban kawo komai a raina ba har muka isa sai na ga yasa key ya buWe ?ofa gidan sannan muka shiga daga ciki ita ma ?ofar Wakin sai da ya buWe ya shiga ni kuma na tsaya daga waje. Ki shigo mana kamar wata ba?uwa

Murya na Wan rawa na ce  Yaya Khaleed ni gida zan je
Ya fito yayi min wani kallo wanda yasa na ji tsoronsa na shiga Wakin,sai na ga ya ja murfi ya rufe ?ofar.Hawaye suka zubo min shaaa, wai mine ne? ya tambaye ni, tsoro nake ji
 Na mi? na girgiza kai kawai,sai ya wuce Wakinsa. Ki shigo ya faWa cikin Waga murya,ina shiga ya jawo ni jikinsa ya soma magana  babu abin da za mu yi kawai ina so mu yi wasanni,mu kuma yi wanka tare bai bani damar yin magana ba ya soma yi min abubuwa marar misaltawa ni dai banda rawar jiki babu abin da nake yi,a ranar ne kuma Yaya Khaleed ya bani amsar da anty Murjanatu ba ta min bayani ba .A tare muka yi wanka tun ina no?ewa har kuma na saki jiki da shi,duk tsoron da nake masa ya gushe.Duk da ba mu yi sex ba amma mun gaji sosai haka muka zube kan katifarsa muna hira a haka bacci ya Wauke mu,jijigar ?ofar falo kuma ta tashe mu muka farka muna kallon juna..........


ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 6500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam ventures

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1500kacal =?L?
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Maganin karin kiba
Maganin nono da hips
Rage tunbi da kiba
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set

Dadai sauransu
```MRS SADAUKI=ث?
'?```


My book is only 500 via
6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank,ko kuma katin MTN na 500? ?an Nijar kuma carte airtel ko Moov ta 500f sai a turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822,in kin san ba ki biya kuWin karatu ba kar ki karanta min littafi domin mallakina ne .

___________________
BOOK2

18


ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 6500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam ventures

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1500kacal =?L?
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Maganin karin kiba
Maganin nono da hips
Rage tunbi da kiba
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set

Dadai sauransu.......


A tsorace nake kallon Yaya Khaleed wanda shi ko kaWan ban ga alamun damuwa ba,ya tashi ya mayar min da kayana sannan shi kuma ya Wauko jallabiya ya saka.Na ri?e shi ganin ya nufi ?ofa ina girgiza masa kai, don Allah kar ka buWe na furta ina jin ?walla na cika min ido.Ya jawo ni sosai ya manna a ?irjinsa,ya haWe fuskokinmu har hancinmu na zuzar na juna a hankali ya furta  tsoron me kike ji uhum? Ba gani ba? Ke fa matata ce yanzu ,ni ban shakkar kowa don ma na san za ki yi kuka da tun yau mun yi komai an wuce wurin yana maganar ne haWi da yawo da hannunsa ga gangar jikina,har zuwa yanzu jijiga ?ofar ake ana bugawa.Amma da alamu Yaya Khaleed kamar ya manta don tuni ya soma sumbatata.


Daga can aka Waga murya aka ce  wallahi zan ci mutumcinka in ba ka zo ka buWe min ba muryar Ammy Habibah ce.A razane na fizge daga jikinsa na yi baya ina yarfa hannu,shi kuwa murmushi yayi ya fice.Daga inda nake zaune ina jin ?arar buWe ?ofar da kuma sautin muryar Ammy Habibah tana balbale shi da masifa.Da sauri na cusa kaina cikin cinyoyina ganin ta buWo labulen ta shigo Wakinsa,tuni kuma na soma kuka wiwi.


 Haba Ammy dubi yadda kika saka Angel Wina kuka yayi fuelrucin tare da zuwa ya rungumo ni tare da janye hannuna da nake ta ?o?arin rufe fuskata da shi,suman tsaye Ammy Habibah ta yi tana kallonmu bakin ya mutu murus shi kuwa Khaleed sai wani lalaSa ni yake yana goge min hawaye waWanda har yanzu sun ?i tsayawa.


 Ammy ina zuwa ya faWa don so yake ta fita, Ammy ta ce  ah dama fitar zan yi  ya sakar mata murmushi mai sauti,tana fita kuwa ya soma shanye hawayena haWi da kai min sumba ko ta ina tare da sauke min nufashinsa,murya cike da shau?i da bege yake ce min  ban son kina kuka,haka tsor??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????on nan ki dinga mayar da shi gefe muddin ina ga wuri ba zan taSa bari a cutar min da ke ba saboda mugun sonki da ?aunarki da nake ya ida furicin yana kamo leSena na ?asa ya dantse da ha?oransa ta yadda ba zan ji zafi ba sai ya Wan ja shi kafin ya saki yana murmushi.Danshin yawunsa na ji sai na kai bayan hannuna na goge,ya waro ido ya ce  au ba ki so?

Da sauri na girgiza masa kai saboda ganin yana shirin rikiWa zuwa Yaya Khaleed Win da nake tsoro ,bai saurare ni ba ya tura ni na yi baya shi kuma yayi min rumfa.Yawunsa ya dinga Wura min tare da sumba mai tsayawa a rai,har sai da ya ga numfashina na fita da sauri-sauri sannan ya bar ni nan ya shige toilet.Na tashi zaune ina cewa a zuci  wato dayawan masu aure da suke cewa bai da daWi ?arya ce suke sai na saki murmushi kamar wacce aka tsikara na je na buWe ?ofar toilet Win.


A tsaye na hango shi yana facing ?ofar shigowa,idonsa a lumshe suke yayin da ruwa sai sauka suke a sumar kansa wacce ke da masifar kyau har kwantowa take a gefen fuskarsa.Ya Wan ware idonsa muna kallon juna,ya mi?o min hannu alamun na tawo,na ma?e masa kafa ina sakar masa murmushi tare da ?are masa kallo.Sai yasa hannu yana kare jikinsa tare da turo baki,na tuntsire da dariya ina mai ida shiga toilet Win na rufe ruf.Ina nufar inda yake babu wani tunani na shige ?ar?ashin shower tuni kuma uniform Wina ta ji?e.


Yaya Khaleed ya Wan rage ma ruwan ?arfi ta yadda muke iya ware ido muna kallon juna,gashina da ke harWe a tsakiya ya cire wa shushun ya kuwa baje a kafaWuna.Kamar wani mai tsoron taSa ni haka yake shafa fuskata,daga can bakin ?ofa kuma masifar Ammy Habibah ta sake fargar da mu.Na waro ido tare da dafe saitin zuciya ni tuni na manta ma ta dawo.

Da sauri na fice daga toilet Win,na yi tsaye ruwa na yi min tsiyaya ina kallonta ina kyarma. Da hannu ta finciko ni ta yi waje da ni,Wakinta ta kai ni tana min masifa har da cewa in na yi ciki shinenan sai na huta na zauna rainonsa na bar zuwa makaranta.Zane ta bani na cire uniform Win na yi Waurin ?irji,haka ta wanke min sumar kaina wacce kullum take a haka don ban yin kitso.

Yau dai kam haka ta zauna bayan ya bushe ta shafa masa mai ta soma kitse min shi,guda huWu ta ware ta zubo min su ta gaba suna shillo.Ko da aka gama tuni idona sun yi ja tsabar wahala,har yanzu kuma Yaya Khaleed bai fito ba .

 Je ki yi wanka ki saka kaya ki tafi gida cewar Ammy,har na nufi sashen Khaleed sai kuma ta yi min uwar tsawa dole na tafi Wakinta,ko da na fito har ta kawo min uniform Wina da tuni sun bushe na mayar ina cewa  jakata na can Wakin yaya
 Zai kai miki in ya tashi wuce maza ki tafi gida,kuma ban son sakarci kar ki tsaya ni ma ba jimawa zan yi ba zan koma


Yaya Khaleed ya shigo Wakin sai baza ?amshi yake , haba Ammy in ta je can ita Waya za ta zauna?  ya furta yana kallona.


 To sai a fita tun da ka gama kallon ta

 Kitso na ga an yi mata

 Eh sai aka yi me?
 Yayi kyau ne ya furta yana takowa inda nake,ya kai hannu zai shafa Ammy ta buge hannun tana cewa  wallahi ka kiyaye ni ya shagwaSe fuska ya ce  ni yanzu Ammy shikenan kin bar sona 

 Eh tun da na ga kana son nuna min ka girma

Ya saki murmushi mai sauti haWi da jan gemunsa ya ce  Ammyna....  ban son ji don Allah,je ka yi aski ka san da sarai tafiyar ku ta matso 

 Zan yi Ammy,amma yanzu yunwa nake ji 
 Ka shiga kitchen ka dafa
 Ban iya ba sai dai SEERAT ta yi min
 Ta ?i ta yi Win
 Matata ce fa bai rufe baki ba Ammy ta kai masa dundu a baya tana dariya,shi ma dariyar yayi tare da ficewa.



Ni kuwa murmushi kawai nake faman yi,yadda Ammy da Khaleed ke yin lamurransu kamar wasu abokai ko kuma Kaka da jika.

A tare muka yi aikin da ta zo yi,sallah kawai ke tsayar da mu da kuma cin abinci wanda ashe ta tawo da shi.Sai daf da magrib Yaya Khaleed ya shigo,yayi aski ya fidda dukkan sumarsa da saje da gemu sai na ga ya rage kyau.Zuciyata na ji tana zafi tun ina Soyewa har na kasa na ce  Yaya Khaleed sam ba ka yi kyau ba da ka cire suma


 Aikin da zai yi ne SEERAT suka shimfiWa dokar Ammy ce ta bani amsa yayin da shi kuma ya zauna yana cin abinci yana kallona.Na turo baki na ce  to dole sai yayi aikin?

 In ba shi ba wane zai yi? ?asar ce ko ka yi karatu ba aikin za ka samu ba,sannan ga aurenku da aka yi ko mu ne za mu dinga kula da ku in bai yi aikin ba? na girgiza kai,ta ci gaba da cewa  SEERAT ba dukkan abin da muke so muke samu ba,sannan ba wai yadda muka tsara rayuwa take tafiyar mana ba.Shi namiji da nema aka san shi,dole ce take sa magidanci barin gidansa da iyalinsa don neman abin da zai rufa wa kansu asiri .Duk yadda masoya ke son junansu in babu cima soyayyar gushewa za ta yi,don ba a iya rayuwa da yunwa ko kuwa ya zauna nan Win kin yarda ku dinga shan ruwa ? nan Win ma kai na girgiza idona na cika da ?walla don na gane tuni Ammy ta fahimci ban son Yaya Khaleed ya bar ni ne shi yasa take yi min nasiha.Sosai kuma na ji daWin haka tare kuma da ?aruwa,sai bayan sallar isha'i Daddy ya zo har nan gida da motarsa ya Wauke mu da kayan da Ammy ta zuba a trolly.

Muna shiga na ga Hajiya ,da sauri na je jikinta cikin murna na ce  ashe kina nan tun Wazu
 Eh ina ta jiran dawowar ki sai Basiru yake ce min ai kina can tare da Khaleed Hajiya ta bani amsa,na juya na dubi inda BASHEER ke zaune sai faman zane yake da takarda,  wato duk inda na je ya sani? na tambayi kaina a zuci amma da mamakina sai na ga ya Wago kai ya jinjina tare da sakar min murmushi.Na harare shi tare da nufarsa,na yi tsaye ina kallon yadda ya zana Hawa'u ?ar gidan sarki. Ita ta ce ka yi ne? na tambaye shi,ya girgiza kai ya ce  a'a ni dai na yi niyya,zan kai mata shi ranar birthday Winta


 Yaushe wai ka san ta?
 Da jimawa fa sosai,ita ce matar da zan aura in na zama saurayi  Basheer ya faWa yana kallona,na waro ido na ce  Hawar?  ita fa ya ban amsa.Na ja kujera na zauna tare da kamo hannunsa don na yi tunanin ko abin nasa ne ya motsa,cikin rarrashi nake cewa  ita fa ko yanzu sai ta yi aure,kuma ta girme maka
 Na sani ai,shekarunta goma sha shidda ni kuma sha uku to

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login