Showing 123001 words to 126000 words out of 139076 words

Chapter 42 - ZAWARCI COMPLETE HAUSA NOVEL

14 Oct 2025

134

da mafarkinsa, washegari sai na ji kunyar Mama sai nake ganin kamar za ta gane na ji sirrinsu amma a haka muka wuni tare da ita lokaci zuwa lokaci ina kama ta tana kallona da na tambaye ta lafiya kuma ba ta sanar da ni ba.



Sati guda currr na yi a gidan Mama ko sau Waya Yaya Khaleed bai kira ni ba,haka ita ma Ammy yayin da kuma Mama ta ce mu zuba musu ido mu gani.Duk dare na Allah sai na tashi cin abinci saboda azababiyar yunwa ,kwana biyun da mijin Mama bai gidan cikin hankali kwance na yi shi amma da zarar girki ya dawo hannunta sai na ji abin da ya fi ?arfin kunnena.


Yau ma girkin Mama ne kamar yadda lissafi ya bada,tun safe ta fita kasuwa ina zaune muna waya da ?awata Maryam nake ce mata  wallahi feeling ya sha mini kai kin ga kuma har yanzu ba su maganar komawa ta Wakina 

Ta ?yal?yace da dariya ta ce  to fa nan yaji ne kika yi,ina to da auren ne ya mutu? Kin ga wannan ma na Waya daga cikin ?alubalen da zawara ke fuskanta,lokacin da kina budurwa ba ki san namiji ba hankalinki kwance yake saSanin in kin taSa aure kina ZAWARCI.Ke ma da laifinki a ciki ba ki tsaya kin yi dogon bincike ba kika kwaso jiki kika dawo,ni na fi zargin ma budurwar Shareef Win tun da kin ce matsafiya ce ba ki tunanin ko ita ce ta haWa muku tuggu? Maryam ta faWa kasancewar na kasa jure ba?in cikin da nake ciki na sanar da ita damuwata

Shiru na yi na soma nazari tabbas sai yanzu na fahimci haka, zan ?ara yin dogon nazarin amma don Allah ki faWa min abin da zan sha don na bar jin feeling kin san Allah ji nake kamar na yi fifike na je Yama.... ban ji shigowarsa ba sai ganinsa na yi tsakiyar falo.


Da sauri na ce  ina kwana Abba ?
 Lafiya lau Bas baby,ina Mamar taki?  Alhaji ya faWa yana murmushi.
 Ta tafi kasuwa na basa amsa.
 Tun Wazu?
 A'a ba ta jima da fita ba
 Toh! Toh! Ki kawo min ruwa masu Wan sanyi don Allah  sai yayi gaba ya shiga Wakin Mama.

Kitchen na shiga na Wauko gorar ruwa da kuma kofi ,na yi sallama bayan ya amsa sai na shiga.Da sauri na sunne kai ganinsa babu riga,na ajiye ruwan ina shirin tafiya sai na ji yana cewa  mijinki soja ne ?

Da mamakin abin da ya kawo tambayar na juyo amma yadda yayi mugun ?ure ni da ido yasa na yi saurin gyaWa kai,ya washe baki ya ce  ah dole! Ai akwai su da iya lammura wai! Wai

Ni dai fitowa na yi na bar masa Wakin,ban kuma Wauki abin da muhimmanci ba na wuce Wakina.Ina ?o?arin maida wa Maryam kiran aka turo ?ofa ,na Waga kai sai na ga Alhaji ne da sauri na mi?e ina cewa  wani abu kake bu?ata? Ko abinci? Bari na je na haWa

 Eh to abincin ne sai dai kuma ban sani ba ko na samu

 Jira na je na faWa ina ajiye wayar na je zan fita amma ya Wan tare hanya da zan wuce har sai da jikinmu ya gogu da na juna.Kitchen na shiga na haWa masa indomie,ina jin muryarsa yana cewa  in kin gama ki kai min Wakin Mamarki zan shiga wanka

Ina tsaka da girkin Mama ta dawo,na yi mata sannu da zuwa ta bani kayan da ta sayo min har da mangoro na karSa yawuna na tsinkewa ko wanke shi ban yi na Wauki guda ina sha.Mama ta yi murmushi ta wuce Wakinta,ina shiga kitchen na sauke indomie na koma Wakina da tunanin Mama za ta zo ta zuba masa.



Wunin ranar haka na ta shan mangoro wanda ya fi min daWi irin mai tsamin nan,abinci ma ban ci na wani kirki ba.Da dare kafin na shiga Waki sai da na zuba wani a kula na wuce da shi gudun kar na fito tsakar dare.Bayan na yi wanka na shirya na haye kafita na Wauki wayata ina kallon hoton Yaya Khaleed da wannan bacci ya Wauke ni.

Numfashina ne na soma jin yana ?o?arin tsayawa ,ina buWe ido na ga mijin Mama Alhaji ne ke ta ?o?arin kissing Wina.Ban san inda na aro ?arfin ture shi ba,jikina na rawa nake kallonsa yayin da shi kuma ya soma raba kansa da sutura yana cewa  ki zo mu rufa wa juna asiri babu wanda zai ji har Mamarki,kin ga tana can tana bacci na saka mata magani har mu yi mu gama ba za ta tashi ba ?ofa na nufa da gudu sai na ji ta rufe gam da key,Alhaji ya nufo ni gadan-gadan nan muka shiga zaga Waki har Allah yasa na Wauki wayata ina cewa  wallahi zan kira ?an sanda in ka matsa min ban rufe baki ba kiran Yaya Khaleed ya shigo wayata a karon farko kenan tun bayan zuwana.Hannuna na rawa na soma ?okarin Waukar kiran sai na ji Alhaji ya cabko ni wanda yayi daidai da jan yatsana da na yi kan screen na Wauki kiran.

 Wayyo Yaya za a min fyaWe  na furta da ?arfi cikin muryar kuka ........
```MRS SADAUKI=ث?
'?```


My book is only 500 via
6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank,ko kuma katin MTN na 500? ?an Nijar kuma carte airtel ko Moov ta 500f sai a turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822,in kin san ba ki biya kuWin karatu ba kar ki karanta min littafi domin mallakina ne .

___________________
BOOK3

19_20



ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 6500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam ventures

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1500kacal =?L?
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Maganin karin kiba
Maganin nono da hips
Rage tunbi da kiba
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set

Dadai sauransu......



Yana ?o?arin haWe bakina da nasa sai dai irin girgizar da Wakin ya Wauka yasa ya sake ni don dole,tamkar jirgin leda haka Wakin ke juyawa kafin window Win ta buWe da ?arfi.Da idona na ga wannan tsuntsuwar,wata irin bangaza ta yi wa Alhaji da fufukenta na hagu yayin da kuma ta jawo ni da na dama daga nan ban sake sanin abin da ya faru ba sai ganina na yi kwance kan gado,gadon kuma na Wakina ga Yaya Khaleed yayi tsaye kaina ya harWe dukkan hannuwansa.


Ido na lumshe na sake buWe su,eh tabbas gaske dai ne.Na fara ?o?arin tashi zaune da sauri ya zo ya jawo ni jikinsa,haske na ga yana fita daga cikin rigarsa a haka ma ina iya ganin tambarin masarautarsu da ke ta bada hasken zanensa kuma ya fito raWau.


Cikin ido nake kallonsa masu Wauke da Wimbin tambayoyi, kyakkyawan masauki yayi min a ?irjinsa yana shafar bayana.Sai yanzu na lura da alamu ma har wanka yayi min ya canza min kaya,a hankali na soma yi masa kuka bai ce min komai ba sai wutar lantarki da ya kashe a yau za su gwagwanji ?auna wacce al?alamin MRS SADAUKI yayi kaWan ya rubuta ta.


Da za a tambaye ni zan iya cewa wannan daren ya fi yi min daWi sau dubu kan darenmu na farko ,ba don komai ba sai don ya kafa tarihi ne mai Wumbin yawa .Yaya Khaleed ya zama gwarzo kuma Sadaukin zuciyata,sosai yau yayi matu?ar ?o?ari wurin shayar da ni zumar ?auna wasu abubuwan ban ma san da su ba sai a yau kuma a karon farko ya kai ni fagen ?arshe wanda kowacce mace ke fatan zuwa saboda muhimmancinsa da kuma zallar lagwaden shi.



Kan ?irjinsa na haye ya ja mana blanket ba don niyyar yin bacci ba sai don mu baiwa juna labarin irin yadda muka yi kewar juna,duk da gangar jikinmu da ruhi tuni sun fahimta amma faWar ma a baki tana da nata muhimmanci.




 Duk abin da nake yi miki fa da sanina nake yinsa,duk da shawara Shareef ce amma ni ban yi don cutar da ke ba .SEERAT a kaf abokaina na fi son Shareef sai dai na fahimci yana yi min hassada ba wai tun a gare ki ba a'a komai ne in zan yi sai ya kushe shi.Ina so ki kawar da kai ga duk abin da zai yi miki ko da yake yanzu zai rage tun da yayi aure


 Har an yi auren? na katse shi,sai da yayi dariya kafin ya ce  wai ba,kuma ko sati guda ba su yi ba da sanin juna amma har ya aure ta

 Ai auren gida ne ko?

 A'a wallahi,auren kece raini ne yayi.Saboda a ce matarsa ta fi tawa shine ya je can Say ya nemo Bafulatanar nan

Shiru na yi ina tunani  ko dai na sanar da Yaya Khaleed matar abokinsa matsafiya ce?

 Na sani ai ba sai kin faWa min ba na ji muryarsa, kamar fa a zuci na yi magana

 Kina kwance kan sar?a ta kuma ya bani amsa.

 Kana da power ne Yaya Khaleed?

 Eh yau dai na soma ganin zahiriya,tun bayan tafiyarki na shiga ?unci na kaWaici da na kira Ammy na shaida mata komai shine tace min in na kira ki Allah ya isa na jira in lokacin dawowarki yayi zan kira ki ,to kullum haka nake fita a gari in yi ta tunani ina shawagi.Yau kawai sai na ji ana raya min kina cikin matsala kawai sai na kira ki ,ina cikin wannan tashin hankali domin kin Wauka amma ba ki magana sai ihu neman taimako sai kawai ganin tsuntsuwar nan na yi ta dira a gabana.A daidai kuma wannan lokacin sar?ar wuyana ta fita ta koma a wuyan tsuntsuwar, SEERAT yadda dai kika san wani jinnu haka gangar jikina ta koma ha?i na shiga jikin tsuntsuwar.Duk da ina a siffarta amma tunani nawa ne,haka na soma shawagi sararin samaniya har na isa Zinder na je na ceto ki


Hasken Wakin na kunna ina mai tashi zaune ina dubansa,shi ma yayi zaunen tare da cewa  SEERAT wannan Win ma duk tsafi ne na sani,masarautarmu nada wutar sha'ani da kuma haWari.Su tsafin nasu mai haWe ne da ayoyin Alkur'ani,da su ne suke amfani sai su juya su.Kin san duk aikin da za a saSawa Ubangiji sosai ya fi tasiri.Ban san wa ya ?yar?yari sar?ar nan ba amma koma wane ne matsafi ne,sai dai ban san dalilinsa ba na baiwa Anna ita


 Wace ce Anna? na jefo masa tambayar ina kafe shi da ido, ta rasu tun ina ?arami,malamata ce ta farko kafin kuma na koma ga ta biyun wato Ammy 


Na saki murmushi don na fahimci zuwa yanzu Yaya Khaleed ya san da Ammy ba ita ce ta haife shi ba,amma yana jin kunyar faWar wata ce uwarsa.

Ya jawo ni a jiki yana mai cewa  kin ga zo ki kwanta gobe fa asibitinku ta ce za a tura ku ?auyuka domin gudanar da examen Winku na ?arshe za ku yi wata uku

Na turo baki ina cewa  ni fa ban son zuwa ?auye
Yayi murmushi ya ce  kin san da kuwa garin su Fatima za a kai ku wato Say 
 Wace ce Fatima?
 Matar Shareef 


Daga nan ban sake ce masa komai ba muka yi shiru a haka bacci ya Wauke mu, washegari bayan sallar asubah sai da Yaya Khaleed ya kai ni shimfiWa muka ?ara kwasar Wumbin lada kafin mu shirya tsaf.

Yau Shuraim ya zo ya Wauke mu,muna tafe suna hirar walimar bikin Shareef inda Shuraim ke cewa  kamar dangin Mayu ?an matan amarya duk suka cinye naman rago wajen biyu suka bar mu da lemu, wannan abu na ban takaici har yanzu 

 Ai kunyar da Shareef ke kurin matarsa nada ita a ranar sai ta shayar da shi giyar mamaki,dubi don Allah yadda ta yi ta rawa tana yarfa hannu sai suka ?yal?yace da dariya.


Da muka isa can makaranta sai muka tarar ana ta loda trollyn Walibai,Yaya Khaleed ya ce  wai ana nufin in sun tafi sai an yi wata uku su dawo ko me?


 Eh mana! Tun farko sai da na so na tambaye ka ita SEERAT haka za ta je babu kaya? Sai kuma dai na yi shiru cewar Shuraim.

 To mu koma a haWo,amma abokina ka san dai an shiga ha?ina ko? Ni dai a tafi da ni

Shuraim ya Wan rage murya ban mi ya ce ba na dai ga Yaya Khaleed na kallona ta madubi,a hanya ya saya min abinci ya ce na ci ban kawo komai a raina ba na ci na ?oshi.


Da muka isa gida na sha ruwa sannan ya taya ni zaSar kaya bayan mun gama ne ya wani langwaSar da kai  ki zo ki Wan sallame ni kin ga yanzu in kin tafi shinenan sai an Wauki lokaci 


Na Sata rai tare da soma gunguni, don Allah ni dai mu je kar a tafi a bar ni 
 haba SEERAT Wina ki tausaya wa Yayanki mana haka yayi ta min daWin baki har na yarda bayan mun gama muka yi wanka muka sake sabon shiri.Sai da ya Wauki waya ya kira Shuraim sannan ya zo ya Wauke mu,ko da muka je makaranta tuni motocin farko sun tafi ashe garuruwa ne za a watsa mu na yi tunanin duk a can Say Win za mu je.


 Zan je ?arshen week na kai miki abubuwan bu?ata,kin ga wasu nan Shuraim ya sayo miki.Ki kula da kanki banda zama da yunwa ,ki dinga tofe min cikina da addu'a na ji an ce garin akwai Mayu da yawa Yaya Khaleed ke faWa har da saka hannunsa cikin hijabina yana shafar ?asan marata.


 Yaya Khaleed ana kallonmu fa,ka bari don Allah  na faWa ina son janye masa hannu,idonsa ya tsura min waWanda tuni sun canza kala murya can ?asa yake cewa  don Allah mu koma mota, Allah SEERAT zan yi kewarki sosai ke na ga kamar murna ma kike .Cikin jikinki duk ya ?ara miki... . Bakinsa na toshe saboda yadda yake maganar nan ni ma tsuma ni yake ,kiss yayi min kafin ya bani kuWi masu yawa sannan ya ja ni har izuwa motar da za mu shiga.

Shuraim wanda ke tsaye tun Wazu ya ce  har an saka kayanta

 Na gode sosai Allah saka da alkhairi Allah ya biya ka da gidan aljanna,sannu da hidima na faWa ina sunkuye kai, Shuraim ya ce  bai komai yi wa kai ne

Yaya Khaleed ya ce  a'a ka faWi gaskiya ka ce saboda Wanka ka sayo mata
Da sauri na Soye a bayansa cike da kunya,haka suka yi ta tsokana ta har lokacin tashin motarmu yayi.Dakyar na shiga muka tafi,garin bai da wani nisa sosai awa biyu muka yi a hanya muka isa.


Kamar yadda dai Yaya Khaleed Win ya faWa garin Fulani ne sannan kusan kaso ashirin Winsu duk Mayu ne.Abokan aikina duk kowacce sai shafa turaren tsari take,da alamu kowa ya san da zancen .A bakin hanya muka tsaya wasu suka sayi abin da suke so kafin a kai mu masauki,wani ?aton gida ne mai Wakuna daban-daban.


Mu mata Sangrenmu daban haka su ma mazan,kowa ya kai kayansa Waki sai a lokacin na buWe abubuwan da Shuraim ya saya min na ci biscuits da chocolat kafin na buWe trolly na fiddo zanen gado na shimfiWa kan ?ar ?aramar katifar kwancin mutum Waya.Sosai na yi baccin gajiya,da na farka miss call na gani barkatai ciki kuwa har da na Mama,ita na fara kira tana Wauka na ji ta saki ajiyar zuciya kafin ta ce min  duk abin da Goggo Habibah ta sanar da ni gaskiya ne?

Duk da ban san mine ne Win ba haka na amsa mata da eh Win,mun ?ar hira kafin na yi mata sallama.Yaya Khaleed na kira muka sha hira na soma basa labarin garin,bayan nan na je na yi wanka na yi sallah sai kuma duk muka fito nan harabar gidan kasancewar akwai bishiyoyi.Hira sosai muka yi cikinsu ni Waya ce ba?uwa amma a haka na saki jiki,waWanda suka kawo gas sune suka Wora mana girkin dare muka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login