Showing 69001 words to 72000 words out of 139076 words

Chapter 24 - ZAWARCI COMPLETE HAUSA NOVEL

14 Oct 2025

119

to yalaSai ta ya za a yi ni na sani alhalin ni ba likita ba ce? 

Duk suka kalli juna kafin wani kuma ya sassauta murya ya ce  kina ji ?ar baiwa don Allah taimako za ki yi, dukkaninmu nan mun san ke ce za ki iya faWar maganin da za a basa saboda a can asibiti da zarar an yi masa allura hannun ne ke ?ara kumbura,abu guda kawai likitoci suka yi nasara yi shine farfaWo da shi daga suma.In ta?aice miki magana dai hannunsa ya soma ruSewa,shine da bakinsa ya sanar da mu cewa ke ce silar komai wani ya karSe da ci gaba da cewa  yanzu muna saurarenki ki taimaka komai kike so za mu baki


Shiru na Wan yi kafin na ce  to ku kai ni na gansa da murna kuwa aka ja ni zuwa mota wannan karon a can gaba na zauna har muka isa asibiti.?akin da yake kwance na shiga,?an sanda biyu suka take min baya muna haWa ido da shi ya soma kuka yana ro?ona.


 Maganin da zai warkar da kai yana gare ka,zaSi yana gare ka.Da zarar ka fito ka shaidawa duniya abin da ka yi wa Walibarka Ubaidah,da kuma dalilin yin haka to tabbas garas za ka warke in kuma ka ?i sannu a hankali gangar jikinka za ta ruSe gaba Waya


Malam da yake kuka cak ya tsaya yana kallona,babu babban tozarci a wurin masu tsafi tamkar su tozarta kansu da kansu. In ka shirya faWa a samu Wan jarida guda yayi maka video wacce za a watsa a duniya kowa ya gani,in kuma ka zaSi mutuwar tozarci wannan kuma ruwanka na faWa tare da ficewa abun mamaki ko kaWan ?an sandar ba su yi yun?urin tsayar da ni ba.Haka na yi tafiyar ?asa har gida, toilet na shiga na yi wanka na canza pad tare da shirin bacci.



Washegari tun da safe Mama ta tashe ni,na yi shirin makaranta tsaf na fito ko abinci ban tsaya ci ba na karSi kuWi na wuce.Daidai ?ofar shiga makaranta na tsaya ina kallon matar jiya mai sayar da dambu sai wani surutu take tana kallon wani Wan akwatinta na kuWi.Na saki murmushi tare da nufar ta  ina kwana Mama?
 Lafiya lau ?ata dambun nawa za a baki? ta amsa fuskarta cike da fara'a,cikin kuWin da Mama ta bani na Wauki 100f na mi?a mata amma abun mamaki sai ta ?i karSa sai kallona da tsaya yi.


 Ko ba za a sayar min ba? na faWa ina kallon tsakiyar idonta,tuni kuma akwatinta na katako ya soma yin motsi kamar zai tsage.Jikinta ne ya Wauki rawa lokacin da ta ga na yi amfani da hannuna na hagu na nuna akwatin tare da furta  shuuut! halittar da ke ciki ta bar motsi, ki karSa ki bani na ?ara faWa ina yi mata murmushin mugunta.


Hawaye suka zubo mata shaaa a kumatu kafin ta ce  ?ata ki sani wani sa'in doli ce ke sa mu yi wasu abubuwa ba tare da muna so ba,ki Wauka ni Win mahaifiyarki ce za ki ji daWi ki ga ?awayenki na zuwa makaranta alhalin ke kuma kina yawo a unguwa saboda mahaifiyarki ba tada kuWin da za ta kula da ke? Ni bazawara ce mai ?a?a,a cikinsu ma har da Wan tsintuwa.Nauyin kula da su duk yana wuyana,sana'ar in ka yi ba a siya shine dalilin da yasa ki ga na yi haka



Duk da kalamanta sun dake ni amma na mayar da tausayin gefe na ce  duk wannan bai isa su saka ki dinga cutar bayin Allah ba,ko kin san da cewa sa'ar kasuwa da malaman tsibo ke bayar wa tare take da ruhin aljani? Ita wannan halittar da kike Soyo ki sani cutarwa ce gare ki ga kuma al'umma.Kin Soye ta a nan ciki tana jawo hankalin mutane izuwa gare ki ko da kuwa ba su da niyyar cin dambun a ranar

 Na sani amma ki duba halin da nake ciki na ?uncin rayuwa
 Allah ne ya Wora miki sai ki yi ha?uri da juriya wata rana sai labari
 To zan yi in sha Allah kuma na daina aiki da zoben ta faWa tare da buWe akwatin,a idonta zobe ne amma ni a nawa jaririn kunkuru ne da sauri na karSe zoben na yi gaba sai da na samu wani lungu sannan da kaina na baiwa sar?ar wuyana shi ta haWiye.



Ina shiga can cikin makaranta na soma jin labarin Satan shugaban makaranta wasu ma sun ce tun jiya ?an sanda ke bin??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????cike a kai,gafe guda kuma hirar Ubaidah ce kan cewa an yi mata fyaWe.WaWanda basu da ta ido ma har ni suka tunkara da zancen amma na share,haka muka shiga aji muka yi cours muka gama ina fitowa na ji an kira sunana.Na waigo da sauri sai na ga Madam Rakiya ce,cike da ladabi na gaishe ta tare da cewa  ya jikin?
 Alhamdullah,don Allah in babu damuwa ina son neman wata alfarma ki zo mu je gidana na saki murmushi na ce  to Madam  inda take ajiye motarta muka nufa a gidan gaba na shiga har muka isa wani dan?areren gida.Sai na yi ta mamakin  to wacce ke cikin wannan gidan ce har za ta yarda ta bada kanta saboda kawai ta yi aiki? sai amma kuma wani sashen na zuciyata ya ce min  duk abin da mutum zai yi tabbas akwai hujjar yin haka ashe kuwa zan samu duk amsoshina nan kusa.


Muka fito ta yi min iso har falo,?ar aikinta ta kawo min ruwa da abinci na kuwa ci na ?oshi.Sai bayan na nutsu ne Madam ta soma yin magana  na gode sosai a bisa taimakona da kika yi,ni ?ar Sarkin garin nan ce ,mijina kuma abokin shugaban makarantarku ne.Mijina nada mugun kishi wannan yasa ya hana ni aiki,ni kuma babu abin da nake so sama da na ga ina koyawa wannan yasa na bi ta hanyar tsohon banzan can don sosai mijina ke Waukar shawarsa.Hum! Da ya ce min ai na san kowane tasiri yana da farashi ban yi tunanin jikina yake so ba sai bayan na soma koyawa

Da ido na tsure ta sai yanzu na ga kamaninta da gimbiya Salmu, in babu damuwa ina son don Allah ki yi min wani aiki don daga jiya zuwa yau na gano ke ?ar baiwa ce


 Bayan kin suma mi ya faru daga nan? na jefo mata tambayar saboda abin da nake son sani kenan,ta bani amsa da  tashi na yi na tsince ni a gadon asibiti 
 Ok to babu damuwa wane aiki ne kike so na yi miki?

 Ina so ki dinga ziyartar masarauta,zan koma da can da zama na tsawon wata Waya ina so ki dinga zuwa kamar a matsayin Walibata ta yadda babu wanda zai zargi wani abu

Na jinjina mata kai alamun na yarda,cike da murna ta je ta Wauko min wata leda ta bani da kuma kuWin taxi na yi godiya na baro gidan.Bakin titi na zo na yi tsaye ina jiran adaidaita,kamar an ce na juya ai kuwa sai na hangi motar Daddy a parker a wani ?ofar gida ya buWe ?ofar wurin zaman direba yayin da kuma wata mata ke tsaye suna hira .Kallonta na yi ta yi kamar ina son tuna inuwarta amma na kasa tunawa kawai na basar na yi gaba abina.






#SAKEENATU


Bayan duk abin da ya faru sosai ta shiga Wimuwa,a ranar suna isa gidansu Nafisa ta sanar da Mama komai wacce zuwa yanzu tsufa ya tunkaro ta.Babu abin da take yi na sana'a sai dai rufin asirin Allah,cikin haka suke rayuwa ita da Sakeenatu da kuma ?arta Ma'idah.Tunani da damuwa duk sun ruguzar gangar jiki da ruhin Sakeena,dakyar ta iya jarumtar gyara takardunta ta soma neman aiki amma shiru kake ji babu aikin.
Yanzu ma daga wata sabuwar asibiti take wacce aka buWa ta je ta kai takardunta,ko kuWin da za ta shiga adaidaita ba tada haka ta soma tafiyar ?asa tana yi tana hutawa.Wuri ta samu cikin inuwa ta tsuguna,tana tsaka da tunanin yadda za a yi ta isa gidansu cikin uwar ranar nan kawai sai gani ta yi mota ta tsaya a gabanta.
 Keenat? ya furta bayan ya zuge madubin motarsa,tsabar tashin hankali ba ta san lokacin da ta yi daSas ga ?asa ba tana fiddo ido waje.Ya buWe murfin motar ya fito,sanye yake cikin costume ba?a?e haka ma takalminsa sumar gashinsa ya gyara ta sosai ta yi kyau gwanin sha'awa.


 Keenat dama zan sake ganin ki? ya furta,sai a lokacin ta mi?e ganin yana shirin taSa ta.
 Agali ban son iskanci  ta furta tare da nuna shi da yatsa sai kuma ta soma tafiya kamar za ta tashi sama,duk yadda ya so ta tsaya ?iyawa ta yi haka ya dinga biyar ta cikin mota har suka isa gidansu .

 Keenat don Allah ki tsaya ki saurare ni  ya furta amma tuni ta shige cikin gidan,shi ma ya take mata baya yana faman kiran sunanta.Cak ya tsaya numfashinsa na barazanar tsinkewa ganin Ma'idah ta fito daga banWaki,ita ma sai ta yi ?uri tana kallonsa ganin hoton fuskarta a tattare da tasa........





Assalamu alaikum,mata da ?an matan garin Agadas.CHAFA'ATU MAKE-UP fitacciya kuma jajirtaciyar mai koyar da kwalliya iri-iri.Ta yi tattaki tun daga ?asar Nigeria ta zo nan Nijar a garin Agadas domin horar da masu bu?atar koyon kwalliya,Waurin kallabi.Wannan horar wa da za a yi za ta kwashi kimanin sati biyu ,kuWin koyo jika ashirin ne (20.000f).Ga masu bu?atar ?arin bayanin za su iya kiranmu kai tsaye ta wannan lambar 88584336 ,ko kuma ku tuntuSe mu lambarmu ta WhatsApp 09041604348 .
```MRS SADAUKI=ث?
'?```


My book is only 500 via
6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank,ko kuma katin MTN na 500? ?an Nijar kuma carte airtel ko Moov ta 500f sai a turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822,in kin san ba ki biya kuWin karatu ba kar ki karanta min littafi domin mallakina ne .

___________________
BOOK2

13

ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 6500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*
*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam ventures
ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1500kacal =?L? Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Maganin karin kiba
Maganin nono da hips
Rage tunbi da kiba
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set
Dadai sauransu...........



Ma'idah na kallon Agali ta raSa ta shige kewansu,zaune ta tarar da Sakeenatu na sharSar kuka yayin da Mama ke faman tambayar ta lafiya. Wani ne ga shi can waje shine ... sai kuma Ma'idar ta yi shiru,kafin Mama ta ce wani abu ta jiyo Agali daga can waje yana sallama,ta amsa tare da basa izinin shigowa.


Suna haWa ido da Mama ya sunne kai yana mai gaishe ta,ba ta amsa ba sai ido da ta zuba masa.Tun da take ba ta taSa ganin Agali ba,amma ko mahaukaci ya gansa zai gane shine mahaifin Ma'idah.Ha?uri ya shiga badawa don kuwa ya lura hatta Mamar ranta ya Sace daga ganinsa, a yi ha?uri Mama duk bawa bai wuce ?addara ba,ku Wauka haka Allah ya ?addara mana za mu samu ?armu ta farko ta wannan hanyar.Amma in sha Allah yanzu na dawo zan gyara kuskurena na baya,na yi al?awari zan kula da Keenat da kuma ?armu... cike da masifa ta ce  kar ka sake danganta ?ata da kai,Ma'idah tawa ce ni Waya ba ta san ka ba kuma ka sa a ranka wannan zuwan da ka yi bai isa yasa na yafe maka ba na tsane ka fita! Fita! Fita ka bamu gida Sakeenatu ta faWa kamar wata mahaukaciya tana nuna masa ?ofa shi kuwa Agali ido kawai ya zuba mata yana mamakin yaushe ta zama masifafiya.


Ganin bai da niyyar tashi ta zo ta cakumo shi da ?arfin tsiya tana tura shi waje,gam ya ri?e hannunta yana mai kiran sunanta  Keenat Please ki saurare ni mana wallahi ban zo nan da na cutar da ke ba


Cikin takaici ta canza harshe daga Hausa zuwa French ta yadda Mama ba za ta ji abin da za ta ce ba,sai dai ta manta Ma'idah na wurin kuma ta yi boko.
 Waccar ranar ma haka ka faWa min kalamanka na yaudara, Keenat ban yi haka don cutar da ke ba.Agali na tsane ka,duk wannan soyayyar da na yi ma a baya ka sani mummunan zunubin da ka aika ya goge ta,ka Wauke ni ka kai ni ?asar waje don cutar da ni na yi tunanin taimakona ne ka yi ashe da wata manufa. Shekaru biyu ka kwashe kana nuna min soyayyar ?arya ta yaudara,a shekarar ?arshe wacce nake tunanin za ta zame min ta farin ciki saboda kammala karatuna a wannan shekarar ce ka fiddo min Soyayyar fuskarka ka shiga jirgi ka biyo ni ka cuce ni ,ka yi min ciki ka tafi ka bar ni da Wawainiya shine yanzu ka dawo ka ?ara ruguza ni ko?


 Keenat wallahi ban taSa tunanin tarayyarmu da ke sau Waya tak za ki samu ciki ba,kuma da kika gano kina da ciki mi yasa ba ki neme ni ba?

 Saboda na san ko na neme ka amsa guda za ka ban na zubar da cikin,ni kuma har abada ba zan aikata zunubi biyu ba.Yanzu dai fita ban ma san mi yasa nake Sata lokacina ba ina sauraren ka


 Zan tafi amma ki yi min al?awarin in na sake dawowa za ki saurare ni

 Ban yi ba,fita!

Agali ya dubi Ma'idah wacce ke faman zubar da hawaye,tun da take ba ta taSa sanin cewa ita shegiya ba ce sai yanzu.Tana ganin ya nufo inda take ta yi saurin shigewa Waki Sakeena ta take mata baya,ya ciro kuWi masu yawa ya ajiye saman kujera kafin ya fice .


Juyin duniya Ma'idah ta ?i barin kuka,rarrashinta suke amma ta ?i har Nafisa aka kira ta zo ta yi mata nasiha amma ta ?i ha?ura.ZazzaSi tuni ya rufe ta ga kuma amai babu tsayawa,kuWin da Agali ya bari suka yi amfani da su aka kai ta asibiti sai da saka mata ?arin ruwa kawai bacci ya Wauke ta.


Suna nan zaune jungum Nafisa ta katse shirun da cewa  anty Sakeena ya fa zama doli ki ture dokin zuciyar nan ki tsaya ki saurari Agali,kin ga dai halin da kuke ciki a gida abincin da za a ci ma wuya yake.Aikin ma shiru kin ?i samu, maimakon wannan fushin da kike da tunanin gobenki kika tsaya kika yi da zai fi.Allah ne da kansa ya ce a cikin tsanani akwai sau?i,ta yiyu zuwan Agali alkhairi ne a gare ki da ma mu kam .Amma shawara ce kawai in kin ga ta yi miki ki Wauka,in kuma jiran Abbas Win za ki yi ai shinenan  Nafisa na zuwa nan da zancenta sai ta juyar da kai ganin Sakeenatu ta soma shiriritar kuka kamar wata ?aramar yarinya.



 Amma ai dai kin san irin yadda ya cutar da rayuwata ko?

 Ko ma dai mine ne ai ke ma da laifinki,a tare kuka aikata kuskuren nan kenan sai a taru a rufawa juna asiri ita kanta Ma'idar hankalinta zai fi kwanciya in tana zaune gidan mahaifinta

Sakeenatu ba ta ce komai ba ta ja bakinta ta yi shiru,?arin ruwan da ya ida aka cire.Haka suka jira sai da ta farka sannan suka dawo gida,ayaba kawai Ma'idah ke iya ci sai lemu exotic.Sai bayan sallar magarib Nafisa ta koma gidanta,ana sallar isha'i kuwa samari suka fara shigowa da kayan abinci .Can kuma sai ga wani mutum ya shigo kana ganinsa ka san ya haWa iri da Agali saboda kamar da suke,bayan an basa izini ya zauna ya gaishe da su sannan ya gabatar da kansa  Ni yayan Agali ne ,ya shaida min duk abin da ya faru a madadinsa ina mai sake baku ha?uri kafin su Abih su zo gobe in sha Allah.A yi ta ha?uri ita ?addara musulmi take ci,kuma kowa bai wuce ?addara ba sai dai a yi ta addu'a


Mama ta ce  haka ne Allah ?ara rufa mana asiri
 Amen! da zai tafi ne ya ajiye ma Sakeenatu kwalin waya iPhone kusa da ita amma ta ?i Wauka har sai da Mama ta yi mata faWa sannan ta buWe kwalin.Wayar sabuwa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login