Showing 51001 words to 54000 words out of 139076 words

Chapter 18 - ZAWARCI COMPLETE HAUSA NOVEL

14 Oct 2025

114

lamarin?
Kai tsaye na ce  ai zai sake ta ne yanzu nan kuwa,wa'adin auren nasu saura minti biyar kacal  duk suka maido dubansu a kaina,cikin Sacin rai Abbas ya nuna ni da yatsa ya ce  ke ?aramar matsafiya ba ki isa ki yanke min hukunci... bai ?arasa maganar shi ba Sakeenatu ta saki wani uban ihu tare da zubewa ?asa.Kamar mai taSin hankali haka ta cire rigar jikinta ta yi saura sai bra kawai,Abbas ya nufe ta da niyyar mayar mata da rigar amma yadda cikin Sakeenatu yayi wani shuuu ya ?ara girma da tsayi ya katse masa hanzari.Tamkar randar ruwa haka cikin ya koma sai zugurniya yake yana sama da ?asa sai kace wanda aka sa ma kiWa,ita kuwa sai ihu take tana  Abbas ka cece ni


 Wallahi muddin ?ar uwata ta mutu kotu ce za ta raba mu,ka sake mana don jaraba ka ce ba za ka iya ba.Ni na fi kowa sanin Mamuh tun da a gaban idona ta zama macijiya 

Lokacin da na ?a'ide yana cika Abbas ya ce  na sake ki saki Waya rufewar bakinsa ta yi daidai da zubewar cikin Sakeenatu wanda ba komai ba ne a ciki sai zallar ruwa da jini.Haka suka dinga gangara suna kewaye Mamuh har cikin nata ya koma normal yayin da ita kuma Mamuh ta buWe ido taram waWanda suke sak na macijiya.


Cikin azaba take magana, kaicona ni Ladidi ga shi zan bar duniya ban shirya ba,Abbas mi yasa ka sake ta? Ina duk soyayyar da kake yi mata? Sanin cewa kana mugun sonta yasa muka yi yarjejeniya da ba?a?en Aljanu sai ga shi abin ya zo ta baibayi. a gaban kowa Mamuh ta soma rikiWa daga mutum zuwa macijiya mai cike da rauni,da bala'in gudu ta fice ta bar falon ta haye bishiyar mangoro.Ko minti biyu ba a yi ba aka kira wayar Abbas ana shaida masa mutuwar Mamuh daga can ?auye,ya fita kamar wani zararre.



Sai a lokacin kuma duk muka tsurawa Hajara ido,a kunyace ta sunne kai.Cike da iya sarrafa tunani na yi amfani da muryar Daddy ya ce  Hajara na yi miki saki WaiWaya har uku na tsinke duk igiyoyin uku na sake ki Waya,na sake ki biyu,na sake ki uku a razane ta Wago ta dube shi kafin ta ja gawar Munira ?iiiii ta fice,ita ma ta bishiyar magoron ta bi wanda kuma a nan take ya Sace ya bar tsakar gidan.

Tamkar yadda in an kashe wutar murhu biWiWin suraci ke tashi haka gidanmu ya Wauki wani yanayi duk wata iskar guba ta soma ficewa.Khaleed ya tako zuwa inda Daddy ya zube ya soma yi masa karatun Alkur'ani,daga ?arshe kuma ya samu kofi da ruwa yayi masa ya sha.Ya ja wata doguwar ajiyar zuciya ya ce  ita waccan har yanzu tana kwance ba ku duba ta yana nufin Ma'ida ,kallonta kawai na yi ta tashi zaune suka rungume juna ita da mahaifiyarta .Da za su tafi ne na ce  ya kamata a kai ta asibiti a duba ta,gangar jikinta duk a gajiye take Sakeenatu ta yi godiya har sun kai bakin ?ofa na ce  keee! Ma'idah ta yi wani irin juyo wa,na gyara tsayuwa na ce  ke mi kike jira da ba za ki fitar da ?azamin rubinki a jikin ?ar mutane ba

 Dama yanzu zan tafi ?anwar Mamuh ta faWa wacce ita Waya ta yi saura,babu shiri kuma ta fice daga jikin Ma'idah.Na sakar mata murmushi kafin su tafi,muna haWa ido da Khaleed na ga yana min wani kallon mai saman ruwa.Sai na ji duk babu daWi,na sunne kai kawai har suka bar gidan bai min kallo mai kyau ba ballantana magana mai daWi.


Bayan sallar magarib ne na Wauko jakata ta makaranta na soma duba tsofin littattafaina,saura kwana uku mu koma makaranta ban san mi yasa ba wannan karon sai na ji ban zumuWin zuwa ?ila kuma don na faWa soyayya ne.Ina tsaka da gyaran Mama ta shigo ta zauna kusa da ni ta yi shiru can kuma ta yi gyaran murya ta ce  SEERAT mun yi magana da Ammy Habibah ta ce ya kamata a kai ki can ?auye wurin dangin mahaifinki
Na Wago na dube ta na ce  amma ba a nan dangin suke ba? Kaka ce kawai fa ke ?auye 

 Eh wurin ta za ki je dama,gobe tun da safe Khaleed zai zo sai ku tafi tare tun da shi ya san gidan
Na ja wata ajiyar zuciya jin tare za mu je da shi,ta shafi gashina ta ce  da bu?atar ki je can Win tun da an Wauki lokaci ba ki je ba,kuma abin da ya faru yau kwanyarki na bu?atar sarari

 To Mama mi yasa ba za mu je da Basheer ba?
 A'a shi ba yanzu ba ?ila dai bayan jarabawarku
 To Allah kai mu
 Amen shiru ce ta ratsa kafin ta je ta Wauki wata jaka ta saka min kayana,ko da muka ci abinci muka yi sallah sai na Singire da bacci.Washegari tun bayan sallar asubah na yi wanka na shirya tsaf cikin riga da wando jeans ba?i da riga fara.?arfe bakwai na safe sai ga Khaleed kuwa ya zo,Anty Murjanatu ce ta zuba mana abinci muka ci kafin Mama ta yi mana rakiya har bakin ?ofa inda mai adaidaita ke jiranmu.Har da kuWi ta bani sannan muka shiga dukkanmu a baya,ina lura yadda Khaleed ke yi min wani kallon ?asa-?asa fuskar nan tasa a murtu?e na san duk hakan bai rasa nasaba da yanayin shiga ta.A haka dai mai Wan sahun ya kai mu tashar mota,bayan Khaleed ya shaida ?auyen da za mu je aka nuna mana motar da za mu shiga.Yadda abin yake babu tsari maza da mata ya saka shi jan tsuki ya fi shuren masaki,kujera ta kusan window ya umarce ni da na zauna shi kuma ya zauna gefena.Muna nan zaune har motar ta cika aka soma tafiya ,karen direba ya soma karSar kuWin mutane har ya zo gare mu yana kallona ya ce  ?ar baturiya a kawo kuWin mota cike da masifa Khaleed ya soma magana kafin ya biya kuWinmu,ya juyo yana hararena ni dai ban ce komai ba sai jakata da na ?an?ame.Ana ta kwasar gudu da mu tun ina kallon hanya har na gaji na soma jin bacci,ban san ya aka yi har na faWa jikin Yaya Khaleed ba sai da na farka na ga yadda duk na kwanta a jikinsa.Tuni kuma an kawo mutane na ta sauka,jakar hannuna ya karSa yana cewa  tashi mu fita sai da na mi?e ya saka ni gaba kamar wata ?arsa sannan muka fito Win.Daga nan tafiyar ?asa muka yi har zuwa gidan Kaka mahaifiyar mahaifina,shi yayi sallama ta yi saurin ajiye moWar hannunta wacce take shan ruwa ta amsa murmushi kan fuskarta.


Tabarma ta shimfiWa mana a inuwae kurna,haka kawai na ji kaina na ciwo ba tare da na san dalili ba.Bayan an yi ?an gaishe-gaishe ne ta bayar da umarni a kamo kaji an yanka mana amma kafin nan sai aka kawo mana fura har da ?an?ara.Khaleed ya ce  Kaka wai mi yasa kika fi son ?auyen nan fiye da can cikin gari

 Gidanku ! Nan Win ne ?auye? Ga wuta ga pampo to mi muka rasa da zan yi ta zama can nesa ga dangina? 
Yayi murmushi kafin ya ce  har yanzu gargajiya na burge ki dai


Daga nan ban sake sanin abin da suka tattauna ba sakamakon wani bacci mai nauyi da ya Wauke ni mai cike da abubuwan ban al'ajabi.Ko da na farka ban ga Khaleed ba sai Kaka,ta sakar min murmushi ta ce  kin sha bacci har zanen tabarma ya fito miki gefen fuska


Na dafe kaina da na ji ya Wan rage ciwo na ce  yunwa fa nake ji har yanzu ba a gama dafa kaj... sauran maganar ce ta ma?ale min a ma?oshi sakamakon ganin Yaya Khaleed ya fito daga banWaki daga shi sai gajeren wando,fafaWen ?irjinsa mai yalwar gargasa sai wani she?i take ,sajensa da maidaidaicin gemunsa na Wigar da ruwa.A yadda yake a haka Win nan za ka rantse ya kai shekara talatin ,mugun kallon da ya watso min yasa na yi saurin Wauke idona a kansa.

Kaka ta ce  ke ma da wankan kika yi jikinki ya wartsake ki fitar da gajiya da  to zan yi na amsa ina mai wasa da yatsun hannuna sai da na tabbatar ya bar farfajiyar gidan sannan na Wago kai nan kuma na yi arba da wata ?ar matashiyar budurwa ta shigo hannunta ri?e da allo da dukkan alamu daga makaranta take.


 Samira zo ga ?ar uwarki ta zo daga zinder,?ar gidan marigayi Bashir ce Kaka ke faWar haka,ta waro ido ta ce  wai ?an biyu? sai kuma ta nufo ta zube kan tabarmar tare da rungumo ni.Mun gaisa sosai kafin na shiga wanka bayan na Wauki zanen Kaka,ko da na gama wankan na yi Waurin ?irji na fito.Yaya Khaleed na gani a zaune yana sharSar romon kaji,muna haWa ido ya kawar da kai.?akin Kaka na shiga,Samira ta mi?o min wasu riga da siket nata na atamfa na saka ba su wani Wame ni ba tun da ta fi ni ?ar ?iba.Bayan na fesa turare muka fito,a tare muka ci abincin kafin Khaleed ya Wauko wata hira da ta ja hankalina.



 Kaka wai ya zancen rijiyar nan har yanzu ba a samu jarumin da ya ?ara Webo ruwan cikinta ba?

Kaka ta ja baki ta ce  to wa zai tarar aradu? Duk fa ?auyen nan an yi itifa?in cewa rijiyar Mayu ce, wannan ya saka duk wacce ma aka gani kusa da rijiyar ?an gari ke gudunta a cewarsu mayya ce.Kwanan baya ma wasu ?an buWa ido sun zo,duk da an yi musu bayani fa haka suka je can bayan gari inda rijiyar take,maganar da nake yi ma bayan Camera babu abin da aka tsinta.A washegarin da abin ya faru kaf illahirin ?auyen nan ya turni?e da ?amshin nama,wanda babu shakka Mayu ne ke shagalin ?an buWa idon nan

Khaleed ya shiga yin dariya ya ce  wannan fa da Film aka yi da tabbas sai an samu kuWi,kai mutanen ?auye akwai canfi sosai

 Au wai ba ka yarda ba? Hum !  a nan duk suka bar hirar yayin da ni kuma ta tsaya min a rai,da yamma bayan Samira ta ja ni mu je makaranta ana tashe mu na ce  Ni kam Samira wai duk abin da Kaka ta faWa gaskiya ne?
 Eh sosai ma ai ?auyen nan muna ganin abin al'ajabi 
 Ni kam ina son ganin rijiyar nan na faWa .
Ta ci wani uban burki ta dafe ?irji ta ce  rufa mana asiri
Na yi ?ar dariya na ce  kawai ganinta nake son yi ko daga nesa ne sai ta ja ajiyar zuciya ta ce  mu je na nuna miki haka muka nufi bayan gari har muka zo wani wuri inda aka kewaye shi da ?aya,sai na ga ta ja ta tsaya tare da cewa  daga nan kawai aka yarje a tsaya in kika ?an?ance ido za ki hango wani dogon bututu to gefensa rijiyar take
A hankali na ?an?ance ido har na yi tozali da rijiyar mai Wauke da ba?in murfi,na ce  yanzu nan an hana shiga? ba ta bani amsa ba sai ja na gefe da ta yi muka yo baya.
Muna isa gida Kaka ta tambayi ina muka tsaya amma Samira ta ?ir?iro ?arya ya faWa mata.

Sam abincin daren da aka aiko mana iri-iri daga ?an uwa da abokan arziki bai gabana,wani irin abu nake ji ya danne min zuciya.A haka duk aka shiga bacci,ni kuwa ganin haka yasa na sulale na fito kamar wata aljana hanyar tsit take babu kowa amma na doshi wurin rijiyar nan har na isa ,?ar siririyar hanyar da za ta sada ni da ita kai tsaye na bi har na zo daf da rijiyar.Hannuna na hagu na saka na buWe murfin,wani turni?in haya?i ya daki fuskata yayin da kuma mugun iskan da ya fito yayi cilli da ni na faWa can gefe amma don ?arfin hali haka na yun?ura na sake komawa.Dariya na soma ji ,sautinta na fitowa daga can ?asan ?olin rijiyar ga kuma wata murya cikin raWa tana kiran sunana haWi da fuzgo ruhina na Wauki ?afata kenan zan shiga ciki na ji an wani fuzgo ni daga baya..........






ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 6500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam ventures

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1500kacal =?L?
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Maganin karin kiba
Maganin nono da hips
Rage tunbi da kiba
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set

Dadai sauransu
```MRS SADAUKI=ث?
'?```


My book is only 500 via
6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank,ko kuma katin MTN na 500? ?an Nijar kuma carte airtel ko Moov ta 500f sai a turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822,in kin san ba ki biya kuWin karatu ba kar ki karanta min littafi domin mallakina ne .

___________________
BOOK2


7

ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 6500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?
Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*
*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam ventures
ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1500kacal =?L? Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Maganin karin kiba
Maganin nono da hips
Rage tunbi da kiba
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set
Dadai sauransu



Kan ?irjinsa ya wani manna ni muryarsa cike da masifa ya ce  mi za ki yi a nan Win? Wato duk yadda ake gudun wurin ke da kika iya tarar aradu shine kika zo ki ga abin da ke wakana ko? duk da dare ne amma hasken wata ya haska sosai ta yadda ina iya ganin ?wayar idonsa.Ko kafin na kai ga yin magana wata irin dariya ta sa duk muka maida hankalinmu ga rijiyar,tamkar yadda in ruwa sun tafasa suke tashi sama haka rijiyar ta soma SulSulo da ruwa suna tashi sama yayin da muryoyin suka ruSanya sai dariya ake.


Yaya Khaleed ya ja ni domin barin wurin amma na tirje ina mai cewa  don Allah ka bar ni na gani kiran sunana fa ake wani gigitacen mari ya Wauke ni da shi tare da saSa ta a kafaWa muka fice.Har kan shimfiWata ya dire ni kafin na ga ya Wauki kujera ya zauna can kusan ?ofar fita,wato gadina zai yi don kar na koma.


Ni kuwa luf na yi ina tunanin abin da na gani a

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login