Showing 39001 words to 42000 words out of 139076 words

Chapter 14 - ZAWARCI COMPLETE HAUSA NOVEL

14 Oct 2025

115

can gidan Abbas .......










=؛?=؛?=؛?GHT B-CLEAR,FEMALE CARE AND GANODERMA=؛?=؛?=؛?

=؛?=؛?*BACK TO VIRGIN KIT* *(SABON BUDURCI)*

=؛?=؛?Assalam alaikum Mata albishirin ku>???
@&?>???
@&?ga abin da kuka Dade Kuna mafarkin samu ya samu=؃?>?p?

=؛?=؛?Abin nema ya samu ,Kowacce mace aduniya tana mafarkin sake kasancewa virgin

=؛?=؛?Ina manyan Mata da suka hayayyafa=??

=؛?=؛?ina zawarawa masu shirin aure=?
?

=؛?=؛?Ina budurwa da iftila'i ya fadawa a yayin tsallaka rame =?"?

=؛?=؛?Ina Mai jego da keso ta dinke ta game tsaf ciki da wajed'?

=؛?=؛?Duk ku marmatso kusa ga GHT back to virgin set na kawo muku ,magunguna ne namu na gargajiya bana bature ba

=؛?=؛?Kuma Sha akeyi ,insha Allahu muddin kikayi amfani da wannan Kayan Zaki dawo da martabar ki ta farko
=؛?=؛?Sai kin gwada za ki tabbatar da hakan.
Sisters no 08142506271 mmn Khadeejah sai najiku

```MRS SADAUKI=ث?
'?```


My book is only 500 via
6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank,ko kuma katin MTN na 500? ?an Nijar kuma carte airtel ko Moov ta 500f sai a turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822,in kin san ba ki biya kuWin karatu ba kar ki karanta min littafi domin mallakina ne .

___________________
16/10/24


30


Sai da suka sha ruwa masu sanyi suka Wan huta kafin Hajara ta soma basu labarin gidan mijinta da ta baro.

Rahamu ta ce  mi zai hana ki koma ?auye ki ?ara samo wasu Wamarun ya?i tun da yanzu hatta shi kansa mai gari maye ne? Yanzu fa a ?auyenmu Mayu sun samu rigar ?anci ko Wanki kika haifa kika cinye babu wanda zai zunWe ki ballantana kuma a kai ki gidan mai gari.Kina ji ko Hajara yanzu abin da ya dace kawai ki bi anty Ladidi ku koma can ?auye,ta yadda za ki bai wa shegiyar Habibar nan mamaki da ta hana ki rawar gaban hantsi


Hajara ta Sata rai don a yanzu ba ta ji za ta iya yin rayuwa a ?auye ba,sannan yanzu da suka zo gidan Abbas sai ta ga babu laifi yana da kyau duk da ko rabin na Daddy bai kamo ba amma dai ai za ta yi rayuwa cikin hasken ?wan fitila ga kuma cima mai kyau. A'a gaskiya ba zan koma can ba,ki dai sake bani wata shawarar amma wannan ba ta yi ba


Rahamu ta saki baki tana kallon ta kafin ta ce  to halan kina da wani gidan a nan Zinder da kike gudun ?auye ? Hajara kar fa ki manta zaman ZAWARCI ne za ki yi mai cike da ?alubale don haka doli kin ga ungulu ta koma gidanta na tsamiya


 Wai don Allah Rahamu ba ki ?yale ta ne uhum? Ina ce da jibi zan bar garin nan na koma ?auye wanda hakan na nufin ke ma za ki koma can gidanki,to ?ila tare take so ku je don haka bari na yi shiru Mamuh ta faWa tana hararen Hajara da sauri ita kuma ta ce  ba haka ba ne Mamuh,kin ga Munira tana makaranta in mun koma can ?auye ya makomar karatunta kenan?

 Sai ta zauna a nan wurin matar Abbasi mana kin ga ko ba komai mun samu wacce za ta dinga Wauko mana rahoto Mamuh ta bata amsa kai tsaye tana wani irin murmushi ita ma Hajara ta mayar mata da martani nan suka shiga yin hira kafin Rahamu ta Wora musu girki bayan sun ci sun ?oshi ne Mamuh cike da duniyanci ta Wauki waya ta kira lambar Abbasi bugu uku ya Wauka,suna gama gaisawa ta ce  ka shaidawa gimbiyarka jibi zan koma ?auye sai ta dawo ta zauna ita Waya,sannan akwai wata jikar ?awata da za ta zauna a nan ta yi karatu yarinyar ba za ta wuce shekara takwas ba tana gama faWa ta kashe ba tare da ta jira cewar shi ba.


A can Sangaren Sakeenatu kuwa a gabanta Abbas ya Wauki wayar,tana tsaka da basa labarin abin da ya faru jiya.
Yadda ta tsure shi da ido yasa shi jan ajiyar zuciya ya ce  kika ce me?


 A jiya da muna kwance sai na ji kamar ana kallonmu ne,irin ana ankare da mu

Ya shafi gefen wuyanta ya ce  tunaninki ne kawai amma babu wani wanda ke kallonmu

Ta ce  wai ka yarda da zancen fatalwa kuwa?

 Mi kuma ya kawo wannan maganar? Abbas ya tambaye ta kafin ta basa amsa suka jiyo ihun Ma'idah da ke can tsakar gida tana wasa.A tare suka fita sai suka gan ta yashe a ?asa tana kuka a tsorace, mine ne babyta ? Sakeena ta tambaya tana mai jawo ta a jiki.Saitin inda ruwa ke zuba ta nuna mata ta ce  ?adangare na gani kore 

 Babu ?adangare kore Ma'idah sai in dai hawainiya ce kika gani cewar Abbas yana mai baza ido amma bai ga komai ba,haka suka dawo cikin Waki dakyar suka samu ta yi shiru tana wasa da ?ar tsanar robarta.


 Zan fita na dawo ki kula sosai kar ki ?ara barin ta fita ko ina Abbas ya faWa tare da Waukar wasu takardu ya fice.Sai a lokacin Sakeenatu ta Wauki waya ta kira Feenat ta bata ha?uri tare da sanar da ita uzurinta ta shagala sosai a waya Ma'idah wacce ke zaune wani Wan ?aramin malam buWa takarda ya Wauki hankalinta sai bado haske yake yana yi yana tashi sama tare da sauka wani wurin .

Da murmushinta ta kuwa mi?e ta je sai ta yi kamar za ta dam?e shi sai yayi firrr ya tashi sama ya dira wani wuri,a haka har suka fito tsakar gida .Wasa ta mayar da abin hakan yasa ba ta san lokacin da ta zo har wurin Wazu da aka bata tsoro ba,sai a lokacin kuma malam buWa takardar ya tsaya ta kama shi ido cikin ido suke kallon juna da shi.Wannan shine karon farko na Munira da ta canza siffa a bisa shawara,horo da kuma umarnin iyayen gidanta a wurin maita.Yarinya ce ita ?arama amma Mamuh ta cusa mata soyayyar jinsi wato lesbian wannan yasa a yanzu take jin wani mugun son Ma'idah .Kamar yadda suka tsara bayan Mamuh ta kira Abbas a waya shi ne za su kawo ma su Sakeenatu ziyara su duka huWun,Munira ita ce remote ta janye dukkan hankalin Ma'idah ta yadda su duka ukun za su yi ajiya a jikin yarinyar don ruguza farin cikin uwarta wannan kuma faWan Mamuh ne su Win kawai kama mata ne za su yi.



Sosai Munira ta ci nasarar Wauke hankalin Ma'idah,har suka samu damar zagaye ta Mamuh da Rahamu siffar maciji ce suka zo da ita yayin da Hajara ta Wauki ta ?adangare babu tsoron Allah haka suka zagaye ?aramar yarinya suka aiwatar da mugun nufinsu.Tamkar haya?i haka suka zuba ?wayar cutarsu inda ruhinsu zai samun matsuguni, Ma'idah ta rumtse ido jin tamkar an tsikare ta da allura sai kuma ta yi saurin buWe su sakamakon Munira da ta yi tsalle ta koma kan hancinta.
Yawunta ta zuba wa Ma'ida a hanci kafin ta tashi sama ita kuma ta Waga kai tana kallon ta , mi kike kallo zo nan daga ina waya shine kika fito Sakeenatu ta faWa tare da jan hannunta suka koma ciki.

Ta zaunar da ita kan kujera sannan ta kunna musu tv, Mama yunwa nake ji Ma'ida ta faWa tana wani lumshe ido, Sakeena ta mi?e ta kawo mata abinci sai dai ko minti uku ba a yi ba ta cinye ta ce  ban ?oshi ba sam ba ta kawo komai a ranta ba sai ta ?ara mata tana gama ci ta Singire daga bacci inda aka yi ta tsoratar da ita. Ba ita ta farka ba sai da Abbas ya shigo da ledar nama ?amshinsa ya daki hancinta ta mi?e kuwa tana mirzar ido,duk dariya suka yi mata jin tana tambaya  Daddy nama ne?

Babban plate Sakeena ta Wauko ta juye sannan suka fara ci ,abun mamaki har Ma'ida ta fi su ci.Suna hira ne Abbas ya ce  Keenat Mamuh za ta koma jibi,gobe in sha Allah sai ku bi motar ?arfe tara ku koma don ban son a bar gida babu kowa sannan za ki je kasuwa ki yi mata siyaya
Ji ta yi kamar ya buga mata guduma a kai amma ta daure ,in tana tuna hallacin Abbas gare ta sai ta ga komai Mamuh ta yi mata bai kamata ta yi fushi ba wannan yasa ta danne Wacin zuciyarta ta ce  to Allah kai mu goben lafiya


 Amen! ya amsa sai kuma shiru ya biyo baya,sarai Abbas ya fahimci ba ta so haka ba amma yana kimanta yin adalci da bai wa kowa matsayin da ya rataya a wuyansa.Yana mugun son Sakeenatu,ya sani kawai ita Win ?addararsa ce a yadda yake ?in zina da kuma in ya ji an ce wane mazinaci ne shikenan sai ya ji ya tsane shi amma kuma a hakan Allah ya jarabce shi da auren wacce ta taSa yin cikin shege.


Ya bi bayanta da kallo ganin ta tashi ta shige bedroom,kai kawai ya girgiza suka ci gaba da yin kallo shi da Ma'idah har dare yayi sosai . Baby je ki yi fitsari ki kwanta
 Ban jin bacci Dad... ba ta ida ba sai kuma ta ji wani dun?ulalen abu ya zo ya daki kwanyarta a nan take ta soma hamma alamun bacci,Abbas yayi murmushi ya ya cire duk wata wayar lantarki ya kai Ma'ida toilet da niyyar yin fitsari amma a shagwaSe ta ce  Daddy ka min wanka

 Baby kina ganin fa idonki har lumshewa suke saboda bacci amma a haka zan yi miki wanka? kuka ta saka masa wannan yasa ya cire mata kayan jikinta tare da fara yi mata wankan.Ma'idah wacce Mamuh ta yi aron gangar jikinta tun tuni ta wani kamo hannun Abbas ta Wora a ?irjinta tare da yin nasarar shagaltar da shi wurin cuWa ?afafunta.


 Mine ne haka Abbasss? Sakeenatu ta faWa wacce ta shigo da wani bala'in sauri tana janye hannun Abbas da idonta suka gane mata kamar yana shafar ?arta ne .
Ba tare da ya kawo komai a kansa ba ya ce  wankan nake mata 
 Shi ne kake wani shafar ?irjinta?  wani irin shock ne ya ratsa Abbas jin wani zance marar kan gado,muryarsa har wani sha?ewa take wurin magana  shafar ?irji kuma?
 Eh! Ko ka zata ban gan ka ba ne? 
 Haba Keenat wace irin magana ce wannan,Ma'idah ce fa ?armu

Ta ja hannun ?arta tana mai cewa  ka fita ni zan yi mata wankan
 A'a Mama ban so na Daddy ya fi daWi Ma'idar ta faWa har yanzu kuma idonta a lumshe suke,Abbas ya fice zuciyarsa na tafasa yayin da Sakeenatu ta soma wanke wa Ma'idah jiki amma caraf ta kamo hannunta tana mai ?ara Wora shi a ?irjinta ta ce  ka wanke nan Win da kyau kamar yadda kake cewa kullum yana da kyau a dinga wanke shi da kyau da kuma nan


Jikin Sakeenatu ne ya soma yin rawa zuwa yanzu ba zargi take ba ,kawai ta yarda Abbas Wan iska ne wasa yake da ?arta.Da wani mugun sauri ta cika bokiti ta zuba wa Ma'idah tare da jan ta zuwa Waki,tana kuka tana ?ari ta kwantar da ita kan bed har da wani kunna fitilar wayar ta haska domin duba ?arta.

Abbas da ke gefe sarai ya gane mi take nufi hakan yasa a zuciye ya zo ya finciko ta tare da tsinka mata mari abin da bai taSa yi ba tun zamansu da ita.Sam ya kasa yin magana sai huci da yake yi,ita kuma Sakeenatu ta soma zaginsa  munafuki ,maciyi amana wanda bai san kunya ba wato don Ma'idah ba ?arka ba ce shine kake wasa da gangar jikinta.Ba zan taSa yafe maka wannan zunubin ba kuma wallahi na gama aurenka ba zan zauna da kai ba,doli ka sake ni  ......



ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 6500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam ventures

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1500kacal =?L?
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Maganin karin kiba
Maganin nono da hips
Rage tunbi da kiba
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set

Dadai sauransu

```MRS SADAUKI=ث?
'?```


My book is only 500 via
6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank,ko kuma katin MTN na 500? ?an Nijar kuma carte airtel ko Moov ta 500f sai a turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822,in kin san ba ki biya kuWin karatu ba kar ki karanta min littafi domin mallakina ne .

___________________
17/10/24


31

Ganin kamar network Winta ya sauka ne sai Abbas ya rarrashi zuciyarsa shi ya sauke nasa zafin kan da na zuciyar ya fita falo ya bar ta nan.Ita kuwa Sakeenatu cike da takaici ta samu wuri ta kwanta bayan ta yi wa Ma'idah shimfiWa,tunani ne ta soma yi barkatai duk yadda sheWan ke rura mata wutar zargi amma akwai wani sashen zuciyarta da ya ?i yarda kan cewa Abbas zai aikata hakan ga ma wata mace ballantana ?arta wacce ya ri?a kamar shine uban cikin.Wannan yasa sai duk ta ji ta tsargu kuma ba ta kyauta masa duba da hallacin da yayi mata,kamar wacce ?wai ya fashewa a ciki haka ta mi?e cikin sanWa ta Waga labule kaWan.A zaune ta hango shi tsakiyar falo yayi tagumi fuskarsa cike da damuwa,ta ja wata ajiyar zuciya tana mai yi wa kanta faWa  Sakeena wai mine ne ya shiga kwanyarki ne har kike zargin mutumin da ya suturta ki a lokacin da duniya ta yi miki sintiri? Hakan da kika yi daidai ne Abbas ya cancanci haka?  a hankali ta fito tare da isa wurinsa,ta zauna gefensa tare da cire masa tagumin ta ce  ka yi ha?uri wallahi na kasa ri?e fushina ne


Abbas ya ja ajiyar zuciya ya ce  wallahi Keenat tun da nake ko yatsan wata mace ban taSa ri?e wa ba ballantana a kai ga zancen zina,kin san ni kin fi kowa sani ta ya zan aikata wani abu ga Ma'idah? In ba ki yarda ba sai na yi alwala na dafa Alkur'ani  Ya isa haka komai ya wuce ta katse shi ,Abbas ya buWa baki da niyyar yin magana ta yi saurin kai nata kan nasa.Wannan ce hanyar da take jin za ta iya bi don nuna masa ta janye zargin,cikin wani salo take aika masa da sa?onni iri-iri shi ma yana mayar mata da martani.Cikin ?an?anen lokaci suka fice hayyacinsu, wannan karon Sakeenatu ce ke gudanar da mu'amalar tasu hakan kuma ba ?aramin fizgar ruhin Abbas yayi ba har ya kasa jure azababen shau?in da yake ji ya soma yi mata suratai.Mamuh wacce ke jikin Ma'idah tun fitar Sakeenatu take jiran ci gaban masifar amma ta ji shiru,duk da ta so ta mi?e don ganin wainar da ake toyawa amma ta yi ha?uri sai yanzu da kunnuwanta suka jiyo mata suratan Wanta wanda take bala'in kishi yana yi wa mace shagwaSa da abubuwan da baki bai isa ya isa ya fayyace su ba.




Ta yi saurin rairafowa ta le?o ta jikin labule tana kallon Sakeenatu wacce ke kan Abbas ,wani ma?o?on ba?in ciki ne ya rufe ta sai ta soma jin hawan jininta zai motsa.


A Sangaren Sakeenatu kuwa duk da tana cikin wata duniyar amma hakan bai hana ta jin wannan yanayin ba kamar ana ankare da ita .Amma ta share ta ci gaba da faranta ran mijinta,Abbas ya jawo ta tare birkitata ya Wauki wani salon wanda tsabar ba?in ciki ya saka Mamuh ?warewa a jikin Ma'idah ta soma yin wani tari jini na yi mata zuba a baki.


Duk da sun ji tarin ba su tsaya ba sai da suka samu natsuwa,suka mayar da kayansu sannan a tare suka shiga ciki.Yanayin da suka ga Ma'idah yayi matu?ar tayar musu da hankali,jiki na rawa Abbas ya saSe ta yayi waje Sakeenatu kuwa dogon hijabinta kawai ta saka ta take musu baya.A motarsa suka wuce wata private asibiti,yanayinta kawai likitocin suka duba suka shiga yi mata gwaje-gwaje da kuma yi mata magani.


 Hawan jini kuma likita? Ka duba kuwa da kyau? Abbas ya faWa lokacin da ya samu keSewa da Dr a ofis Winsa yana mai shaida masa abubuwan da suke damun Ma'idah.


 Sosai kuwa shi ne abin da muka gani,ni kaina na yi mamaki sosai musamman

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login