Showing 48001 words to 51000 words out of 139076 words

Chapter 17 - ZAWARCI COMPLETE HAUSA NOVEL

14 Oct 2025

129

ai duk tsiyarta dai ba za ta kashe shi ba za ta barsa da ransa
 Zan je...
 Ki je ki kwanta na ce ta faWa cikin ?araji hakan yasa babu shiri na je na kwanta,duk labarin da Yaya Khaleed ya bani ya dinga dawo min a kai,yanar gizo-gizo kuma da na gani ta tsaya min a zuciya ban san lokacin da bacci ya Wauke ni ba.Baccin da ya zamana shine farkon sanin wace ce ni,mace ce na gani da fararen kaya irin na Fulani tana murmushi tamkar yadda Madam ke yi wa Walibai karatu haka ta soma koyar da ni wani ilimin da ban san mine ne haWina da shi ba.


```Wanzuwar mutum a cikin kansa shi ne abu na farko daga cikin sirri, asirin da ke bayan halitta yana da yawa har ma da kimiyya.A duniya ta Ruhaniya akwai mai kyau da mara kyau. A cikin wannan madaidaicin mahallin, idan ba ku yi imani da wanzuwar ruhaniya ba, zai yi muku wuya ku fahimci abin da muke magana a kai amma . Mu tafi kai tsaye gizo-gizo webs abubuwa ne da ake amfani da su a cikin Ruhaniya ,a cikin ingantacciyar hanya ko kuma marar kyau saboda yanar gizo-gizo ana aiki da ita a matsayin hanyoyin sauka ga masu sihiri,matsafa da dai sauransu. In matsafi ko Maye yana son le?en asirin wani,ko kuma yana son cutar da wani ta hanyar yanar gizo-gizo zai iya ganin komai tamkar yadda Camera ke Waukar rahoto.

A duk lokacin da kuka ga wani abu wanda hankali ba zai Wauka ba,ko kuma dai wani lamari mai naci da maimaici a rayuwarku.To a nan kamata yayi ku yi aiki da hankali,lamarin nan ba na lafiya ba ne ko dai ana son isar ma da wani sa?o ne ko kuma kai tsaye ana nuna maka rayuwarka na cikin haWari.
Misali, gizo-gizo suna aiki ne kamar Wan aike, waWanda ke aiko da sa?onni daga nazarin bayanai ta abin da ba a gani, don nuna mana inda za mu inganta da kuma irin darussan da za mu iya koya.
Na koyi cewa ta hanyar gizo-gizo a cikin gidanku matsafa sun san duk abin da ke faruwa a cikin jikinku da muhallinku ,a lokacin da mutum kuma ya ji idan yana tafiya yana jin tamkar yana Wauke ko kuma ya ji kamar ya ratsa ta cikin yanar gizo-gizo a fuskarka alama ce ta masu sihiri ko matsafa na ha?arka ko kuma ma tuni ka faWa tarkonsu.Irin haka ne za ka tsinci kanka cikin matsoli da kuma rufewar duk wasu al'amurranka.Abu na gaba kuma shi ne ku dinga cire yanar gidajenku don barin ta tamkar ka buWewa ma?iyinka ?ofa ne da kanka.```


Sai bayan ta yi shiru ne na lura a wurin da na tsinci kaina ba ni Waya ba ce,har da wasu irin mutane masu kamar inuwa.Tuna ban yi sallar isha'i ba na farka daga baccin hankali tashe,toilet na shiga na yi alwala na zo na gabatar.Sai a lokacin idona ya sauka ga Basheer yana kwance a takure duk jikinsa yayi ja alamun dukansa ta yi,wani ba?in ciki ne ya turnu?e ni zuciyata ta cunkushe sai na soma jin tamkar babu iskar sha?a a Wakin da sauri na mi?e na fita can tsakar gida.Itaciyar mangoron nan ce ta Wauki wani mugun haske hakan ya bani damar ganin yadda take girgiza,kamar wacce ake tunkuWa wa haka na soma tafiya har na isa gare ta.Ban yi wani tunani ba na la?an?ame bishiyar tare da soma haurawa sama,kiWa ne na soma ji yana tashi haWi da muryoyin mutane a cikinsu na iya za?ulo muryar Gwoggo Hajara da kuma ta Munira.A haka dai na isa can saman bishiyar,ashe abun mamaki na sama tamkar wata jaha guda haka can saman bishiyar yake lunguna ne kashi-kashi sai na rasa wacce hanya zan bi .Sautin kiWan na soma bi har na isa ga dandamalin sha?atawar ta mugaye,na laSe ina kallon yadda suke sabgogi kamar wata sallah wasu sai rawa suke yayin da kuma na hangi Munira cike da ba?in ciki,gefenta kuma Gwaggo Hajara ce ke cewa  mine ne don ki bayar da Ma'idah? Ina ce dai akwai sauran ?an mata a duniya sai ki ?ara zaSar wata ni da kaina ma zan nemo miki
Munira ta ce  Mama haka kullum kike faWa ,kin ce a daren yau za ki bani Baseerat amma har yanzu ban ga kin samu ko da bayaninta ?waya Waya ne ba
Hajara ta Wan Sata fuska kafin ta ce  ban san mike faruwa ba amma tabbas na Wora fa Camera a Wakinsu

Da ta ce Camera a nan take karatun da Bafulatana ta koya min ya dawo min,wato yanar gizo-gizo da na gani a ?ofar Wakinmu aikin Gwaggo Hajara ce so take ta bayar ni ga ?arta lesbian.Tunanina ne ya yanke sa'ilin da na ga an Wauko Ma'idah an mi?awa wani dattijo ita inda ya soma magana  kyautar Munira ta iso,ina sanar da ku cewa za a yi shagalin cinye abun sacrifice a can ?auyenmu a bisa bishiyar magorona  faWar haka yasa na fahimci cewa shine mai garin da Yaya Khaleed ya bani labari,da wani mugun sauri na ja baya sakamakon ido huWu da muka yi da wata tsohuwa da sauri na ruga a guje ganin ta nufo inda nake.Ina kawowa daidai inda zan bi na sauko kawai sai na yi tsalle don na dire saboda muddin na ce a hankali zan sauko tabbas sai ta cabke ni,ina ta jiran na ji na faWa ?asa sai kuma na ji wani sabon al'amari gani a tsaye cak cikin iska tamkar wata tsuntsuwa.A hankali kuwa na ji ?afafuna sun sauka a ?asa,abin da ya yi matu?ar bani mamaki kenan amma na watsar saboda tunanin cinye Ma'idah da na ji suna yi.Ko da na koma Waki kasa bacci na yi sakamakon goshina da na ji yana ta zugi,ga wani ?aton ?urji da ya fito min tsakiyar goshin.A wahalce na mi?e na je na Wauko madubi don ganin wace sarautar Allah ce ta fito min lokaci guda,cike da razani na saki madubin ya tarwatse sakamakon abin da idona yayi tozali da shi a bayana hakan kuma yayi daidai da Waukewar wutar lantarkin gidanmu.Na dafe gefen zuciyata ina jin tamkar za ta faWo ?asa,haka na ci gaba da zama cikin duhu har goshin asubah.Sai bayan na yi sallah ne ma na samu bacci ya Wauke ni, innalillahi wa'inna ileyhi raji'un ! na ji muryar Mama a kaina a tsorace na mi?e ina zarar ido sai na ga ta yi baya da sauri,murya na rawa ta soma nuna waje  wace ce ke sharar tsakar gida? Alhalin ga kuma ki nan kwance kina bacci? sai kuma ta fita a guje ni ma na take mata baya,ina fita tsakar gida daidai lokacin wata iri na sak tana mai Sacewa a gaban idona.Mama ta ja ajiyar zuciya ta ce  sai ki tsora ta ni mana,ashe yanzu kika kwanta sai ta wuce abunta ta bar ni da tunanin shin wace ce to wannan mai kama da ni.?akinmu na koma na shiga toilet ina wanka,wani irin yanayi ne na ji a jikina tamkar iska ta kaWa.Babu shiri na Waura towel na fito,ina tsaka da saka kaya Mama ta shigo a yanayinta zan iya fahimtar ba lau ba ta ce  ki fito falo Gwaggo Hajara na son ganin ki da to kawai na amsa.Bayan na saka kaya na fito,yadda na ga kaf alhalin gidan har da Daddy kawai sai na ji gabana ya faWi,ban ida Wimaucewa ba sai da muka haWa ido da tsohuwar jiya wacce na gani a duniyar matsafa ina tsaka da tunanin mi ya kawo ta nan gidan sai na ji muryar Gwaggo Hajara na cewa  Mamuh ga duka ahalin gidan
Wacce aka kira da Mamuh ta wani tsuke baki tare da haWe rai tana mai ci gaba da kallona,a yadda ta kafe ni Win yasa duk kowa ya maido dubansa gare ni a daidai wannan lokacin na fahimci tabbas abin da ya kawo ta gidan.Sai dai kafin ta kai ga yin magana goshina ya soma yin haske wanda kuma na yi imanin cewa normal mutum yayi kaWan ya gansa sai iya su kaWai mugayen kawai.Mamuh, Gwaggo Hajara da kuma Munira a tare a lokaci guda duk suka mi?e tsaye yayin da Ma'idah ta faWi ?asa ta soma kuka mahaifiyarta Sakeenatu ta nufe ta.Wani murmushin mugunta na yi daidai lokacin da wani matashin mutum ya shigo yana cewa  Mamuh na gaji da jira a ?ofar gida shine na shigo
Sakeenatu ta ce  Abbas na shiga uku zo ka ga halin da Ma'idah take ciki bakinta na fitar da kumfa a rikice shi ma ya nufi Ma'idar a nan take kuma na fahimci wato Wan Mamuh ne ko kafin ya kai ga taSar Ma'idah na yi amfani da hasken da ke fitar min a tsakiyar goshi na sha?e wuyan Mamuh sai ga muryar Mamuhn raWam a bakin Ma'idah ta soma yin magana.........



Littafina na kuWi ne na baku BONUS na page Win book 2 yanzu kuma duk mai bu?atar ci gaba sai ya biya 500 ta wannan account 6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank sai ki turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822 in kin san ba ki shirya ba kar ki min magana.


ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 6500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam ventures

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1500kacal =?L?
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Maganin karin kiba
Maganin nono da hips
Rage tunbi da kiba
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set

Dadai sauransu
```MRS SADAUKI=ث?
'?```


My book is only 500 via
6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank,ko kuma katin MTN na 500? ?an Nijar kuma carte airtel ko Moov ta 500f sai a turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822,in kin san ba ki biya kuWin karatu ba kar ki karanta min littafi domin mallakina ne .

___________________
BOOK2


5_6

Dukkan mutanen falon suka mayar da dubansu ga Ma'idah in ka cire ni da na kafe Mamuh da ido ina juya masarrafar furucinta.Tuni Ma'idah ta soma yin magana tana bayar da tarihin rayuwarsu tun tana ?ar ?aramarta,amma kuma muryar Mamuh ce raWam ke fitowa kai tsaye za a ce Mamuhn ce ke tonawa kanta asiri da kanta ta wani salo.


 Tun lokacin da Abbasi ya kawo min Sakeenatu matsayin matar da zai aura Allah ya Wora min muguwar sha'awarta,na yi ?o?arin hana shi aurenta gudun kar mu haWa mata da shi mu zo muna kishi.Da ace bai aure ta ba iya ni Waya kawai zan ci moriyar gangar jikinta,duk wata hanyar da na Sullowa Abbasi amma sai da ya auro ta.Bayan auren sosai na yi ?o?arin kusantar ta amma abu ya cuttura doli na bi ta wani salon,ina bata waken da na tsafe sai na ce ta dafa mini shi ta wannan hanyar ce nake morar ta.Duk wannan bai ishe ni ba sai da na kwaWaitu da ?arta ba ma ni kaWai ba har da Munira da kuma Hajara kai har da ma ?anwata Rahamu duk muka shigar da ruhinmu cikin gangar jikin Ma'idah muna cutar da ita.Duk rashin lafiyar da take yi mune sila saboda ta wannan hanyar ce kawai Sakeenatu za ta dinga kashe kuWin albashinta wurin saya wa ?arta magani,ni ce kuma na hana Abbasi tallafa mata na juyar da kwanyarsa ya bar kula da su.Hatta canjin wurin aikinsa ni ce na tsara komai saboda nan Zinder na fahimci Sakeenatu nada ala?a da wani tsabtataccen ruhi mai warware duk aikin da na yi a jikinta... shiru Ma'idah ta yi ta ?i magana sai Mamuh da ke wani dantse ha?ora,duk don kar ta sake faWar wani sirri ne ni kuma na fi damuwa ma da shi sirrin wanda ba ta son faWar.Cike da mugunta na ci gaba da matse mata ma?oshi wanda ya kai ta da kama wuyanta tana wani gurnani, kar ki kai ni bango! Mine ne haWina da ke? Ina ce Hajara ce ta illata ahalinku to ki je can ki ji da ita ki bar ni haka zan tafi da ahalina ni ma Ma'idah ta sake faWa tare da soma yin kuka,a daidai wannan lokaci ne kuma Hajiya,Ammy Habibah da kuma Khaleed suka shigo falon da dukkan alamu Mama Safeenatu ce ta kira su .



Mamuh ta zube gwiwanta ?asa kafin kuma muryarta ta ci gaba da fitowa a bakin Ma'idah  Hajara ce ta sayar da mahaif???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?ar Habibah a gun matsafa shi yasa ba ta haihuwa,kuma hatta rashin auren Safeenatu ita ce sila ta yi amfani da mugun sihiri wanda ba Safeenatu ba hatta Wiyan-Wiyanta kai duk wani da ya fito ta tsatsonta asirin zai dinga biyayarsu ko sun yi aure sai ya mutu kaf zuri'ar Safeenatu cikin ZAWARCI za su ?are... tun da ta soma bankaWo sirrin Gwaggo Hajara sai ta wani je za ta kama Ma'idah ban san ta yaya ba kawai dai na juya fuskata Sangarenta sai kawai hasken goshina ya dabaibaye ?afafunta ta faWi timmm amma don ?arfin hali irin na maye haka Hajara ta ja ciki ta rufe bakin Ma'idah.Na saki murmushin mugunta na saka Ma'idar ta gantsara mata cizo a hannu wanda sai da fatar hannun ta zaSace,tsokar naman hannun Hajara sai ga ta kuma a bakin Mamuh tana tauna ta hatta jinin bakinta ya Sata ba na Ma'idah ba.


Bayan ta cinye naman ne sai kuma Ma'idah ta ci gaba da yin magana yayin da Mamuh ke nuna ?aton cikin Sakeenatu, hatta cikin da ke jikinki ni ce nan na hana shi zuwa duniya,in kun je asibiti kuwa ni ce ke Sata abin scanning Win likitoci su nuna lafiyarki lau.Ki sani Sakeenatu na tsane ki! Ban ?aunarki ,har abada ba zan bari ki haihu da Abbasina ba in kin ga kin haife cikin nan to tabbas cikin biyun nan Waya ya faru ko dai na mutu ko kuma kin yarda kin rabu da Wana Abbasiiii ta ?arashe maganar cikin wani sauti wanda ya saka labulayen Wakin tashi sama yayin da hotunan da ke manne a bango duk suka faWo.



Mamuh ta wani mi?e a tsiyace tana juya ido ta Wauki siffarta ta mugunta,fuskarta ta yi wani irin ba?i,gashinta ya koma fari ?al ta buWe baki ta soma yin wasu Walasiman tsafi tare da soma yin magana bibiyu da bakinta da kuma na Ma'idah duk furicin ke fitowa a kuma daidai Lokaci guda.


 Tun da kika yi silar tona min asiri zan kashe ?arki ke ma ki ji da ba?in cikin nan ta yi furicin tare da fesar da wata wuta daga bakinta ta zuba jikin Ma'idah,amma abun mamaki Munira ce ta ?wala wani uban ihu tare da faWuwa ?asa tana fizge-fizge.Gwaggo Hajara ma ta Wauki siffarta suka soma yin dambe sai dai kash duk yadda ta ?ware wurin sarrafa tsafi Mamuh uwarta ce wurin mugunta a gaban idon kowa Munira ta mutu bakinta na fita da wata ba?ar kumfa wanda ba komai ba ce illa ga powerta.


Da sauri na yi baya zan faWi amma Ammy Habibah ta ri?o ni tana ce min  sannu kamar wata yarinyar goye na ?an?ame ta ina cewa  kaina ke ciwo ,kuma idona ban gani sosai


 Za su dawo normal ta faWa tana mai ?ara rungume ni tsam a ?irjinta,tsawon kamar minti goma kafin na buWe idona.Duk kusan kowa na wurin kuka yake, Sakeenatu ta kira ?anwarta Nafisa wacce tuni ta yi aure har da yaranta.Babu Sata lokaci ta zo gidan namu wanda ya zama kamar na makoki,ko da yake hakan ce ma duk da mutuwar ta Munira iya Gwaggo Hajara kawai ta damu da haka .


Nafisa na shigo wa Sakeenatu ta wani tashi da ?aton cikinta ta je ta rungume ta tare da soma bata labarin komai.Ita kuwa inda Mamuh ta Singire tana bacci ta duba kafin ta mayar da duban ga Abbas wanda yayi zaman ?an bori yana zubar hawaye.
 Ba za a jira sai ta mutu ba,kawai Abbas Win ya sake ki wannan shine ya dace  cewar Nafisa.


Abbas da firgici a fuskarsa ya ce  wallahi ba zan iya sakin Keenat ba
 Ya zama doli ka sake ni Abbas ,na gaji da jingilar cikin nan sama da shekara biyar ina Wauke da shi ko dai CIKIN ALJAN (MRS SADAUKI) ne ai na isa haife shi

Ammy Habibah ta dube ni ta ce  SEERAT ya kike ganin wannan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login