Showing 57001 words to 60000 words out of 139076 words

Chapter 20 - ZAWARCI COMPLETE HAUSA NOVEL

14 Oct 2025

137

kalamanki in ma giyar maye kika sha ki dawo hayyacinki nan fadar sarki kike


Ido kawai na rumtse ina jin raWaWin bulalar na ?ara ratsa ni,can ?asan zuciya na ce  tabbas Yaya Khaleed ka yi gaskiya ga shi kuwa an soma zargin nawa 


 Ku Wauke su ku kai can ku kulle in ta shirya magana sai a fiddo ta domin amsar tambayoyi sarki ya faWa yana mai tashi tsaye yana tattare alkyabarsa,dogarai suka soma yi masa kirari haWi da take masa baya yayin da wasu su biyu suka tisa ?eyata ni da Baba tsoho zuwa gidan yarin masarauta.?angaren maza aka kaisa ni kuma na mata,dogari ya Wunguza ni cikin raga yana cewa  ?aramar yarinya da maita ki je can ki ?arata rayuwarki a nan shegiya muguwa  raina a Sace na ce  ba ka ma san muguwa ba ce ni sai nan gaba ,wanda ya kashe Wan uwansa don ya gaji mu?amin zama kusa da sarki ya wani dawo da sauri tare cakumo wuyana yana zarar ido  uban waye ya sanar da ke? ban ce komai ba sai fuskata da na soma matsewa ta yadda goshina zai tsuke tam ,ina gama yi na yi cilli da shi can gefe ya bugu ga katanga .Na sakar masa wani murmushi ina mai mayar da tabon goshina ciki,sannan na ?arasa can ciki na zauna ina tunani.

 Laifin mi kika yi aka kawo ki nan? muryar wata mata ta katse ni,na Wago na dube ta sai kuma ta ci gaba da cewa  ina nufin wa kika san?ame wa kurwar?

 Ni ba mayya ba ce na bata amsa kai tsaye,ta ?yal?yace da dariya ta ce  to raina min hankali,dama ai maye ba zai taSa faWar aikinsa ba.Amma wanda ya baki kambun nan ba ?aramin taimakon ki yayi ba,matsalar da ke Win ce kin kasance marar sa'a ga shi za ki mutu tun wuri


Wani kallo na yi mata irin na ba kida hankali,sai ta kuwa zauna da ni ta ce  kina ji ?ata? Kusan mu ashirin da uku ne a cikin ragar nan amma Waya bayan Waya duk an kashe su saboda doka ce mai zaman kanta 

 To ai ni ba mayya ba ce ballantana a kashe ni,wani ne na kama da wani laifin na hukunta shi maimakon na bari doka ta yi aikinta.Amma na tambaye ki ke mayya ce?

Shiru ta yi ba ta bani amsa ba,na ce  kin ga in kina son fita daga nan ki bani labarinki ni nan zan fitar da ke
Ta kalle ni ta yi dariya ta ce  ke Win ce za ki fitar da ni ?
 Kar ?aranta shekaruna su sa ki yin babban kuskure don na zarce yadda kike tunani na faWa ina wasa da tafin hannuna wanda bayan fitar da hasken wuta babu abin da yake.

 Mine ne wannan? Tsafi?
 Baiwa ce na bata amsa kai tsaye,ta Wan gyara zama kafin ta ce  ban taSa maita ba na dai karSi kambunta ne wurin wata ?awata saboda ina son ganin bayan ?anwar mijina
 Laifin mi ta yi miki?
 ?ata ta lalata,muna zaune ne ni da surukata a gida guda kasancewar mijina bai da hali to ?anwarsa aurenta ya mutu kin san dayawan mata ba su iya jurar rayuwar ZAWARCI maimakon su kame kansu,a'a sai su faWa biyar maza tun da dama dai ce babu wani budurci ballantana su ji tsoro.To ita wannan muguwar bazawar ?anwar mijin nawa akan ?ata duk ta zube damuwarta tana amfani da ita... sai kuma ta fashe da kuka,na Wan yi shiru na ce  ko dai ita mayya ce? Kwana biyu da suka wuce an samu wasu case masu shigen haka.Tabbas akwai lauje cikin naWi,yin lesbian na ?ara ?arfin power maita kenan?

 Haka ?awata ta ce shine dalilin da yasa ta ban ?an?arar maitar,sosai nake azabtar da ?anwar mijina da farko hanjinta na ri?e sam ba ta iya cin abinci sai hakan ya haifar mata da muguwar rama sai ?aton kai,daga nan kuma na ri?e ?afafunta ta bar tafiya,yatsun hannunta kuwa duk an guntule su
 Saboda me?"
 Saboda da su ta yi amfani ta cutar da ?ata ta bani amsa kai tsaye.


 To mi ya kawo ki gidan sarki?
 Su suka kawo ni nan a bisa zargina da suke,mijina da mahaifiyarsa saboda ?anwarsa in banda sunana babu abin da take faWa in dare yayi.Da aka kawo ni nan na ?i amsa laifina ,mafarin aka shigo da ni nan da zumar ranar da na shirya yin magana sai a fidda ni.Amma kin ga na kai wajen wata Waya da wasu kwanaki,na yi zama da Mayu a Wakin nan sun bani labari sosai 


 Tabbas an cutar da ke,don haka zan taimake ki na cire miki wannan abin da ta saka miki dubi ke ma sun fara cutar da ke na yi maganar ina nuna saitin zuciyarta tare da bata umarnin ta kwanta ta rufe idonta.

A tsorace ta yi yadda na ce,na buWe bakinta yayin da Bafulatanar nan da ta zama tamkar inuwata ta zuba mata wasu ruwa a bakinta nan wani ba?in abu ya fita daga bakin nata kafin ta mi?e ta soma yin tari kamar ranta zai fita.Na saki murmushi kawai,na ce  yanzu ya za a yi ki shaida kin shirya magana?
 Sai in an zo kawo mana abinci  ta bani amsa.




A can waje kuwa direba ne ya yi wa Khaleed bayanin abin da ya faru, hankalin tashe ya shigo ciki sai dai babu wanda zai tunkara da maganar.Zuciyarsa kamar za ta fashe don ba?in ciki da takaicin SEERAT,duk gudun matsala irin wannan yasa yayi ta ?o?arin hana ta amma da yake kunnen ?ashi ne da ita ba ta saurare shi ba.Jakar kayansa da tata ya Wauka tare da neman mai Wan sahu ya kai shi can gida,da shigarsa yayi yarSi da su ya soma masifa wacce kusan ma kamar a jininsa take.A jawaban da yake yi ne Ammy Habibah da ke zaune tana tsintar wake ta fahimci abin da ke faruwa amma ko kaWan ma bai ga alamun hankalinta ya tashi ba.
Ya Wan yi ?asa da murya ya ce  Ammy SEERAT fa na can gidan sarki amma shine kike ta yin aikinki
Ta Wago ta dube shi tare da cewa  to me zan yi? ?addararta ce wanzar da adalci a wurin da aka tauye wani,dama ai ni na san da hakan ka kwantar da hankalinka gobe za ta dawo
Khaleed ya saki baki yana kallon ta kafin ya ce  na kasa tantance ke da SEERAT mutane ne ko jinsin jinnu, wannan Win ma kin yi mafarkin nasa?
Ta jinjina masa kai tana murmushi.......




ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 6500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam ventures

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1500kacal =?L?
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Maganin karin kiba
Maganin nono da hips
Rage tunbi da kiba
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set

Dadai sauransu
```MRS SADAUKI=ث?
'?```


My book is only 500 via
6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank,ko kuma katin MTN na 500? ?an Nijar kuma carte airtel ko Moov ta 500f sai a turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822,in kin san ba ki biya kuWin karatu ba kar ki karanta min littafi domin mallakina ne .

___________________
BOOK2



9


Khaleed ya wuce Wakinsa,ya rage kayan jikinsa sannan ya je yayi wanka .Ammy Habibah ta kawo masa abinci tana mai cewa  ka ci sai mu wuce
 Zuwa ina?
 Gidan sarki mana  ta basa amsa.
Ransa ya ?ara Saci ya ce  Ni fa Ammy ba zan ?ara shiga sabgar SEERAT ba,wato ita abin da na lura taurin kan tsiya ne da ita.Abin da kowa ke gudu ita sonsa take,sannan ke ma har da laifinki ke ce kike Waure mata gindi take yin abin da ta ga dama.Ki duba fa zuwan mu ?auye ke ce kika tsara shi,kafin nan kin bani labarin rijiyar Mayu kika kwaWaita min shi sosai ta yadda muna zuwa na tambayi Kaka,a daren kuma ban san mi ya shige ni ba haka na bi bayan SEERAT izuwa can .Kin san mi na haWu da shi a hanya Ammy? ba ta ce komai ba sai kallonsa da take,shi kuma ya ci gaba da cewa  ina tsaka da tafiya na ga akwatin gawa a gabana,sanin dama ?auyen akwai miyagu yasa ban wani tsorata ba na ci gaba da addu'o'i har na isa gun da SEERAT ta shiga.Nan Win ma sai da aka so firgita ni da wata ?atuwar mujiya ta fi jimina girma amma duk na share na isa ga SEERAT Win wacce saura ?iris ta faWa tarkon Mayun nan don wallahi da cikin rijiyar za ta shiga


Murmushi Wauke kan fuskar Ammy Habibah ta kai hannuwanta ta tallabo haSar Khaleed ta ce  wannan dalilin yasa na ce ku tafi tare a madadina,yarona ina son ka san cewa al?alamin ?addararku da SEERAT a haWe yake wuri guda.Allah ne kawai yasa dalilin da yasa ya haWa ku wuri guda,amma tabbas ina jin hakan alkhairi ne.Yi maza ka ci abinci ina jiran ka a falo  tana gama faWa ta fice,shi kuwa tsaye kawai yayi yana kallonta cike da mamaki.Bai wani ci abincin sosai ba ya fito cikin doguwar riga fara ?al,sumar kansa ya wanke ta tass sai ta kwanta luf gwanin sha'awa.Ammy Habibah ta tsure shi da ido a zuci tana cewa  anya Khaleed ba cikin jinsin ba?a?en Larabawa ya fito ba?
 Ammyyy! ya faWa a shagwaSe cikin salon sangartatun yara,ta saki murmushi tare da mi?ewa tsaye suka fito ta rufe Wakin sai a lokacin ya ce  ina Hajiya ?
 Ta fita sai suka fito har ?ofar gidan sai da ta ?argame sannan suka wuce gidan sarki,cike da girmamawa ta yi wa dogarin bayanin tana son ganin sarki ne akwai magana mai muhimmancin da za su yi.Wuri ya nuna musu suka zauna,sai da aka Wauki lokaci kafin ya dawo ya ce  sarki yana hutawa ba zai samu damar ganawa da kowa ba,sai dai ku sake zuwa wani lokacin
 Don Allah ka taimaka na faWa ma maganar na da muhimmancin sosai,muddin na ?ara lokaci da matsala

Cike da masifa dogarin ya ce  ba ki ji abin da na ce ba? Nan fa gidan sarki ne gidan ?an wasar kwaikwayo ba Khaleed ya zabura zai mi?e amma ta yi saurin dakatar da shi tana mai cewa  bar shi! Bar shi kawai,wato duk yadda nake son nuna musu hanya ba su son gani tashi mu je gobe da kansu za su zo har gida neman mu ta kama hannun Khaleed suka fice,shi kuwa dogarin ya ci gaba da yin masifa yana zagin Ammy Habibah .



#SEERAT

Bayan na gama wargaza duk wani sharri da ke jikin matar sai na samu wuri na rakuSe a jikin gini ina tunanin Khaleed .Tsawon lokaci ina a haka kafin kuma na soma jin dodon kunnena na zu?o min sautin Ammyn Habibah ,na lumshe ido na mai ci gaba da sauraren duk jawabinta da kuma abin da shi dogarin ya ce mata.Tafin hannuna kawai nake murzawa ina jin raina na Saci, ga dogari ne ya kawo mana abinci na sanar da shi ina son yin magana  matar ta faWa tana murmushi,na juyo na dube ta sai ta ci gaba da cewa  na matsu na ga ahalina,duk da na san kuma yanzu in na fita rayuwar ZAWARCI zan faWa  sai ta goge ?wallar da ta ciko a idonta,na Wan ja ajiyar zuciya na ce  Mama ai da wani auren gwara ZAWARCI,mata da yawa suna ganin rayuwar ?as?anci a gidajen aurensu amma suka yarda suka rungumi ?unci don gudun ZAWARCI,yanzu faWa min mine ne amfanin auren da za a tauye wa mace ha?i a illata rayuwar ?arta wacce ita Win ta kasance amana ce a gare ki? Ba kukan shiga ZAWARCI ne ya fi muhimmanci ba a yanzu,a'a goben ?arki ne ya kamata ki nuna damuwa saboda ke kin yi taki rayuwar 

Ta yi wani murmushi ta ce  ?ata har yanzu ke yarinya ce ba ki san mine ne ZAWARCI ko aure ba,ki sani duk wuyar gidan miji gwara ita da rashin auren .In yanzu ya sake ni gidanmu zan koma tsofe-tsofe da ni uwar wasu kakar wasu? In na koma gida zan ?arawa mahaifana nauyi ,ga shi ba wani aiki nake yi ba ballantana na ce zan dogara da kaina,saSanin gidan aurena duk mijina ne zai yi min komai 


 Eh ni yarinya ce tabbas,amma dai zan baki shawara tun da kin ji kin gani gidan auren kika zaSa kan rayuwar ?arki.Amma don Allah ki nisanta ?ar daga gidan ko kuma shi mijin naki ya kama miki haya muna tsaka da yin hira dogarai biyu suka shigo, ku fito dukkan ku duk muka mi?e muka bi bayansu .


Muna shiga fada sarki ya ?ure ni da ido kafin ya dubi wani da ke kusa da shi ya ce  ga ta nan
Na maida dubana ga mutumin muna ?ar kallon-kallon kafin ya ce  tabbas aikinta ne,ya mai girma ita wannan yarinyar ?ar baiwa ce kawai amma ba ta da niyyar cutar da kowa.Muddin ka ga ta yi hakan to hanyarta aka shiga,amma Allah ?arawa mai martaba lafiya ina ga abin da ya fi shine mu nemi sulhu dogarai na cikin wani hali



Kai kawai sarki ya jinjina kafin ya bada umarni a shigo da dogarai uku waWanda suke jin jiki,Waya wanda ya tsala min bulala ne duk jikinsa yayi ja sai soshe-soshe yake,na biyun kuma wanda ya cilla ni cikin raga ne a wula?ance kansa yayi girma ya cika da iska ,sai na ukun wanda ya zagi Ammy Habibah ne ya faWa mata ba?a?en manganganu halshensa ya zazzalo sai yawu ke yi masa zuba.


Tsayuwa na gyara lokacin da muryar sarki ta daki kunnena, ki yi ha?uri ki bar su haka,sun aika miki ba daidai ba a bisa kuskure


Cike da wata gadara na ce  sai sun taSa ?afafuna sun nemi yafiya  na zata Sarkin zai ji haushi ne amma sai na ga ya saki murmushi,haka dogaran suka zube a gabana suna magiya.Da hannuna kawai na yi amfani wurin taSa kawunansu sai ga shi sun koma ?alau, wannan lamari ya sa sarki tashi tsaye yana ?ara kallona da mamaki sai kuma yasa aka shigo da baba tsoho.Sai da aka kai ruwa rana sannan na yarda na mayar masa da al'aurarsa inda take bayan kuma nan duk na Sata wasu la?aninsa na Siddabaru.


Da kaina na yi wa sarki bayani akan lamarin matar ,sai ya sa aka nemo mijinta da kuma ?anwarsa domin yi musu shari'a. Ku wuce da ita can cikin gida kafin a je a Wauko min iyayenta,ku tabbatar ta yi muku bayani mai kyau yadda za ku fahimta cewar sarki ,matar wacce na ji yana kira da jakadiya ta kama hannuna muka fito duk yadda na so jin yadda shari'ar za ta kaya amma ban ji ba.Can Sangaren matar gidan aka kai ni bayan na yi wa dogarai bayani tiryan-tiryan akan unguwarmu da gidanmu.



 Wannan fa? cewar matar sarkin wacce take hakimce kan kujera bayu na yi mata fifita,jakadiya ta zube kan gwiwanta ta ce  sarki ne ya ce a shigo da ita ciki wani kallon wula?anci na ga tana yi min tun daga ?asa har sama,ni ma sai na dubi kaina Win.Kayan Samira ne a jikina waWanda ta bani,atamfar sabuwa ce ba ta tsufa ba ballantana na ce ?ila shi yasa take min kallon kamar wacce ta ga kashi.


 Sai kuma ki rasa wacce za ki kawo wa ita sai ni ko?  ta sake jefo tambayar,jakadiya na shirin yin magana ta wani daka mata tsawa  ki ja ta ku Sace min da gani sai da na rumtse ido tsabar takaici,jikinta na rawa ta kama hannuna tare da fara ja na.Sai da muka kai bakin ?ofa na juyo na dube ta,kallo Waya na yi wa ?wayar idonta na fahimci kaf tarihin rayuwarta da kuma abin da ta fi so a yanzu sai na sakar mata murmushi.


 Ki yi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login