Showing 12001 words to 15000 words out of 139076 words

Chapter 5 - ZAWARCI COMPLETE HAUSA NOVEL

14 Oct 2025

107

Gwaggo Habibah ni fa na fara jin tsoron lamarin Baseerat kina dai ganin abin da ya faru, wannan ai ba zan fita da ita unguwa ba gudun ta jawo min masifa ace mayya ce ma
Da mugun sauri Habibah ta katse ta  kar na sake jin kin faWi haka,saboda ?arki ba mayya ce ba ?ar baiwa ce
 To amma ai wasu ba za su ganin haka ba ko? Tun yanzu tana jaririya tana haka ina ga ta girma?

Gwaggo Habibah ta yi murmushi ta ce  Safeenatu bari dai na soma Wan guntsira miki labaran duniyar Soye, kowane mutum da kike gani a duniyar nan yana da matriculation na sama.Ko kuma lambar sirri ta samaniya,da wannan ne in aka sayar da ruhin mutum daga lokacin matriculation Winsa ta saminiya sai ta canza.Duk wani Wan Adam kasance yana da taurari iri-iri waWanda suke taimakawa wurin gudanar da al'ammuran duniyarsa.Ya zama doli kowa ya kare taurarinsa ya basu tsaro,muddin ka yi sakaci da su kuma to wannan mutumin zai iya zama cikkaken ma?asudi wurin tallafawa masu sayar da taurari su ?wace masa su.
Safeenatu ta katse ta da cewa  ta ya za a ?wacewa mutum taurarinsa alhalin mallakinsa ne?
Gwaggo Habibah ta bata amsa da  ba ki taSa jin labarin wata ma'aikaciyar saloon ba mai gyaran gashi? Ki nemi littafin Mrs Sadauki na MAITAR IDO a nan duk za ki samu cikakken labarin.Ki sani cewa matsafa don su kama ruhinka ma abu ne mai sau?i,abin da suke bu?ata shi ne kawai keSaSen abu na gaskiya ta atomatik da ke fitowa daga mutumin da ake son cutarwar,kamar gashinsa,sunansa,date Win ranar haihuwarsa,zufar jikinsa wato tufafin da ya saka ba a wanke ba,ko kuma jinin jikinsa.Daga lokacin da matsafi ya ri?e Waya daga cikin waWannan abubuwan zai iya buWe katinka na samaniya kuma ya karSe ?arfin ikonka wato power daga nan sai yayi abin da yake so

A sanyayye Safeenatu ta ce  duk Baseerat za ta iya yin wannan? Gaskiya ni dai ban so in kin san hanyar da za a toshe wannan baiwar tata ni dai ki taimaka min don ina ji a jikina muddin aka bar ta da ita a gaba za ta zame mana masifa


Gwaggo Habibah ta yi mata wani irin kallo irin na ba ki da hankali kafin ta je ta Wauki safar hannun ta saka ma jaririyar wacce ta buWe ido sai kalle-kalle take kamar mai wayo,kafin kuma ta kafe idonta ga madubi Gwaggo Habibah ta yi kasa?e tana kallon Baseerat a sannu a hankali ta ga idon yarinyar na sauya kala har suka zama farare tasss babu Wigon ba?i,wani abu kuma ya soma fita daga bakinta yana bin direction Win madubi.Habibah ta ja wan???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?i dogon numfashi don kuwa ta fahimci Baseerat za ta yi tafiya ne ko kuma yawon buWa ido wanda dayawan mutane na yinsa ba tare da sun san mine ne ba.Sai ka ji tamkar jikinka ya zama gawa kana son tashi daga bacci amma ka kasa tamkar an danne ka da dutse,har kwatanta buWe ido ake amma baka iyawa saboda ruhinka da yayi balaguro ya bar gangar jikinka a kwance.





#SAKEENATU

Gefen da Nafisa ke ta sharar bacci ta duba kafin ta Waga kanta sama tana kallon yadda rufin Wakinta ke wani loma?awa tsabar yadda ake tafiya a guje.Kukan jaki da na kare ga kuma na mage duk a lokaci guda,gefe guda kuma wata siririyar murya take ji tana kiran sunanta.Idonta ya ciko da hawaye,fitsari take ji amma tsoro ya hana ta tashi.Nafisa ta soma tayar wa,ita kuwa dakyar ta buWe ido ta ce  mine ne ?
 Fitsari nake ji ta bata amsa kamar wata ?aramar yarinya,cikin magagin bacci Nafisa ta ce  ki je ki yi mana sai ta koma baccinta.A hankali Sakeenatu ta zuro ?afafunta ?asa a tsorace ta shiga toilet ko Bismillah ba ta yi ba ballantana karanto addu'a,a tsorace ta je ta haye WC Win ta soma fitsari sai kuma jikin ya soma kyarma ganin ruwa na ta SulSulowa ta ?asan tile suna cika toilet Win ko kafin ta ?yafta ido sun kawo mata a wuya ta yun?ura za ta tashi amma sai ta ji tamkar an saka super glue an manna ta a jikin WC Win ta ?urma wani uban ihu wanda dama su mugayen shine suke jira ai kuwa suka tsaga rufin Wakin ji kake ?iiiiii kamar suna yaga zane.Idon Sakeenatu duk a waje take kallon yadda bindi mage,na kare da kuma idon wata ba?ar mujiya a daidai wurin da suka tsaka.Cike da mugunta suka diro toilet Win wanda yayi daidai da tsinkewar numfashin Sakeenatu.....


My book is only 500 via 6042551755 Hassana Ibrahim Keystone bank DM +22795045822



=؛?=؛?=؛?GHT B-CLEAR,FEMALE CARE AND GANODERMA=؛?=؛?=؛?

=؛?=؛?*BACK TO VIRGIN KIT* *(SABON BUDURCI)*

=؛?=؛?Assalam alaikum Mata albishirin ku>???
@&?>???
@&?ga abin da kuka Dade Kuna mafarkin samu ya samu=؃?>?p?

=؛?=؛?Abin nema ya samu ,Kowacce mace aduniya tana mafarkin sake kasancewa virgin

=؛?=؛?Ina manyan Mata da suka hayayyafa=??

=؛?=؛?ina zawarawa masu shirin aure=?
?

=؛?=؛?Ina budurwa da iftila'i ya fadawa a yayin tsallaka rame =?"?

=؛?=؛?Ina Mai jego da keso ta dinke ta game tsaf ciki da wajed'?

=؛?=؛?Duk ku marmatso kusa ga GHT back to virgin set na kawo muku ,magunguna ne namu na gargajiya bana bature ba

=؛?=؛?Kuma Sha akeyi ,insha Allahu muddin kikayi amfani da wannan Kayan Zaki dawo da martabar ki ta farko

=؛?=؛?Sai kin gwada za ki tabbatar da hakan.
Sisters no 08142506271 mmn Khadeejah sai najiku
*ZAWARCI*


LoVe aNd HoRrOr StOrY &?

*Mallakar:* Chamsiya Laouali Rabo
(MRS SADAUKI=ث?
'?)

*Lambar waya:* +22795045822

*FIRST CLASS WRITER ASSOCIATIONS&?*
Home Of Qualities And Trusted Writer's Of The Nation.

*Sadaukar wa:* Rahama Sabo Usman


_____________________
29/09/24

11

=؛?=؛?=؛?GHT B-CLEAR,FEMALE CARE AND GANODERMA=؛?=؛?=؛?

=؛?=؛?*BACK TO VIRGIN KIT* *(SABON BUDURCI)*

=؛?=؛?Assalam alaikum Mata albishirin ku>???
@&?>???
@&?ga abin da kuka Dade Kuna mafarkin samu ya samu=؃?>?p?

=؛?=؛?Abin nema ya samu ,Kowacce mace aduniya tana mafarkin sake kasancewa virgin
=؛?=؛?Ina manyan Mata da suka hayayyafa=??
=؛?=؛?ina zawarawa masu shirin aure=?
?
=؛?=؛?Ina budurwa da iftila'i ya fadawa a yayin tsallaka rame =?"?
=؛?=؛?Ina Mai jego da keso ta dinke ta game tsaf ciki da wajed'?=؛?=؛?Duk ku marmatso kusa ga GHT back to virgin set na kawo muku ,magunguna ne namu na gargajiya bana bature ba=؛?=؛?Kuma Sha akeyi ,insha Allahu muddin kikayi amfani da wannan Kayan Zaki dawo da martabar ki ta farko =؛?=؛?Sai kin gwada za ki tabbatar da hakan.
Sisters no 08142506271 mmn Khadeejah sai najiku



Duk da Sakeenatu ta suma hakan bai sa mugayen nan sun ?yale ta ba,haka suka ajiye mata cutar a jikinta kafin su bar ta nan yashe a toilet.Cike da murna suka koma asibiti suka dinga bai wa Mamuh labarin abin da ya faru,cike da mugunta ta ce  gobe da safe da hannunta za ta dafo wake ta kawo min ,daga nan kuma zan datse ala?ar farin cikinsu ita da Abbas zan maye mata gurbinsa  duk suka sa dariya suna ?ara tsara mata wani salon muguntar.



Washegari

Kiran sallar asuba ya tashe da Nafisa,ta sauka daga bed ta shiga toilet nan ta ci karo da Sakeenatu a yashe babu numfashi.Hankalinta a tashe ta cika bokiti da ruwa ta zuba mata,ta ja ajiyar zuciya kafin kuma ta soma kuka cikin firgici.Nafisa ta kamo ta tare da fiddo ta haWi da tambayar ta,duk a tsorace take wannan yasa ta kasa yi wa ?anwarta bayani.Ganin haka yasa ita kuma ta je ta yo alwala ta yi sallah,bayan haka ne ta matsa wa Sakeenatu ta je ita ma ta yi sallar.Ko wanka ba su yi ba ta ce  Nafisa tashi mu je gida wallahi tsoro nake ji haka suka runguWa suka je can gidan Mama wacce ke ta ?o?arin hura wuta domin ta Wora Wumame,tana ganinsu ta san ba ?alau ba.Kamar wata ?ar yarinya haka ta je ta rungume mahaifiyarta tana wani sabon kukan, Subahanallahi! Nafisa mike faruwa?

 Wallahi Mama ban sani ba ni ma na yi ta tambayar ta amma ta ?i faWa min,alamu dai sun nuna tsorata ta ake yi a can gidan nata Nafisa ta bata amsa.

Mama ta ce  to Allah ya sawwa?a,ku wuce ciki bari na kira malam na shaida masa 

Can cikin mitsitsin Wakinsu suka shiga,Ma'idah na kwance sai bacci take ba ta farka ba.Sakeenatu ta Wauki abarta ta rungume ?am kamar an ce za a raba su,mugun mafarkin da ta yi kan Ma'idar ya dawo mata a kai.Ta lumshe ido ruwan hawaye na kwaranya a kumatunta,ta yi tunanin kakarta ta yanke sa?a,ba ta taSa tunanin za ta sake yin ?unci a rayuwa bayan wanda ta yi a baya ba tun lokacin da Abbas ya shigo rayuwarta komai ya dawo mata normal ashe da sauran kallo a sama.Tsohuwar shuWaWiyar rayuwarta ce kwanyarta ta soma yi mata tariya,cikakken sunanta shi ne Sakeenatu Abubakar,?ar gwagwarmayar rayuwa mai zuciya cike da burin zama wata aba a duniya.Karatun boko shi ne abokin da ta ri?a sannan kuma tubali don gina rayuwa mai inganci,sai dai ?an magana na cewa rashin sanin ya fi dare duhu.Sakeenatu ba ta taSa sanin cewa ba sanadin boko ne za ta zubar da mutuncinta ba,zuwanta jami'a shi ya ?ara buWe mata ido sosai ta waye ta zama ?ar gayu,?wazonta a wurin karatu shi yasa ta ciri tuta a wurin malaman makaranta kusan duk maganarta suke suna yabon baiwar da Allah yayi mata banda malam Agali wanda tun ranar da ya Wora idonsa kanta yake jin mugun sha'awarta saboda ta haWu ta kowanne fanni.A wata rana Laraba ce wacce ta kasance ranar farko da ya fara Wana mata tarko da kuWi, ki hau taxi ya faWa cikin taushin murya a gaban Walibai ba tare da ya Soye ba kuma ya sakar mata murmushin nan nasa wanda yake haukata ?an matan makaranta da na wajensu .Ba za ta cewa tana sonsa ba,amma ita ma tana cikin waWanda yake burge su saboda yadda yake da kyau kamar Balarabe ga ba?ar sumar kansa ko wata macen ya fi sannan Wan gayu ne kullum cikin shiri mai kyau yake.?an matan ajin suka hau yin shewa suna taSi tare da cewa yau dai an samu wacce ta sace zuciyar Dr Agali,da ido ta bisa kawai lokacin da yake fita daga ajin yayin da Walibai duk suka dawo kusa da ita kowacce na tofa albarkacin bakinta.Sakeenatu ta ji wani irin girman kai ya zo mata tare da alfaharin ita ce ta ciri tuta,cours Win da aka yi musu na gaba sam ba ta fahimci komai ba saboda tunanin malam Dr Agali.Ba ta buWe ?ar enveloppe Win kuWin ba sai da ta je gida, kuWi ne ?an jika-jika sabbi da su har guda goma.Ta kai su kusan hancinta ta sha?i ?amshin turarensa,tuni jikinta ya mutu murus ta na shirin saka kuWin a jaka ne ta lura Waya daga cikin takardun kuWin an rubuta lamba a jiki.Kamar wacce ake tsikara ta Wauki wayarta ta loda lambar sannan cike da waswasi ta tura masa sa?o babu jimawa ya kira ta,kamar wani mutumin ?warai har da yi mata sallama ta amsa tare da ce masa  fatan ka je gida lafiya?
Cikin muryar nan tasa ta buzaye waWanda ba su ida iya Hausa ba ya amsa mata da  a'a ina wata asibiti an kira ni in tiyata
Ta saki murmushi mai sauti ta ce  ina son ganin ranar da za a ce Sakeenatu na yin tiyata
 Lokacin zai zo ke dai ki ci gaba da dagewa wurin yin karatu,na ji malamai sai yabon ki suke ashe ba a cours Wina ne ba kawai kika ?ware nan ma murmushi mai sautin ta yi kafin ta ce  burina shine zama babbar likita wacce duk duniya za ta yi alfahari da ita,ana dinga nuno ni a TV

 Kina iya barin Nijar Keenat? Dr Agali ya tambaye ta,kai tsaye ta basa amsa da  eh sosai sai in gwamnati bai Wauki nauyin karatun nawa ba
 To ki fara shiri in sha Allah ni nan zan sa burinki ya cika


 Keee Sakeenatu keee! Mama ta faWa tana mai kamata dundu wanda shi ya katse mata tunanin shuWaWiyar rayuwarta,da sauri ta dawo hayyacinta tana mai kallon Mama wacce ta janye Ma'idah da sauri tana mai ci gaba da cewa  kawai ki kama yarinya ki ri?e gam tana kuka da ranta amma kin ?i sakin ta
Sam ita ba ta san ri?on da ta yi wa Ma'idar ya cutar da ita ba,cike da takaici da zugin da zuciyarta take yi ta tashi ta fita ta cika bokiti da ruwan ta shiga banWaki.Wanka take son yi amma tunanin Dr Agali sai ?ara kawowa kwanyarta farmaki yake,abin da ya faWo mata a rai a yanzu kuma shi ne ranar da ya kira ta ya shaida mata Visa Winta ta fito ta zo ta karSa bai jin daWin jikinsa.Ba tare da wani tunani ba ta je gidan nasa kamar yadda yayi mata kwatance,duk a tunaninta yana da mata amma sai da suka shiga ciki ne ta ga shi ya bata ruwa sannan ya kawo mata lemu wanda ya zubar da shi a jikinta da gayya har tufafinta suka Sace.Ta wani rumtse ido don takaicin ganin video yadda Dr Agali ya Salle maSallan rigarta ya cire ta ya bar ta daga ita sai bra ya je wanke mata ita duk ta yi tunanin ?auna ce ta kawo haka sai bayan ya dawo ne ya soma yi mata wasu zafafan romance. Ni fa dama ba zan yi miki komai ba, wannan Win ma ban san ya aka yi ya faru ba ki yi ha?uri ba zan sake ba sai bayan aure Dr Agali ya faWa lokacin da ta sakar masa kuka.



 Anty Sakeena don Allah ki aje tunanin nan gefe ki yi wanka ki fito ga malam nan ya zo Nafisa ta faWa daga bakin ?ofa.Sai a lokacin Sakeenatu ta fara wankan ,bayan ta fito ta je ta gaishe da malam wanda ya kasance ?anen Mama ne.Cikin garwashin wuta ya zuba ?a?an habbatu sauda haya?i ya turni?e Wakin,idon Sakeenatu duk suka fito waje ta soma tari kamar ranta zai fita shi kuwa karatu ya soma nan lamarin ya ?ara yin gaba don tuni ta soma yin kuka .Tsawon lokaci kafin ya bar ta haka nan,magani ya bada wanda za ta dinga shafawa da haya?e jikinta da kuma gidan.Bayan tafiyarsa ne ta samu ta ci abinci,wunin ranar dai Mama haka ta ?are shi wurin yi mata nasiha dab da magrib Nafisa ta yi mata rakiya zuwa gidanta.A tare suka yi gyaran gidan da girki kafin ta yi wanka ta shafa man da malam ya bata ta kuma yi turare.



A can asibiti kuwa tun safe da Abbas ya bar su bai koma ba,kuWi kawai ya bar musu hakan bai yi wa Mamuh daWi ba.Ana yin sallar magrib ba tare da likita ya sallame ta ba Gwaggo Rahamu ta haWa tarkacensu suka fito a Soye.A bakin hanya suka samu adaidaita wacce za ta kawo su gida ,suna tafe suna hira  ai tun da kika ga bai dawo ba to tabbas babu makawa da ya koma gida karuwanci ta yi masa kin san halin namiji kan mace sakarai yake zama Gwaggo Rahamu ta faWa .
Mamuh ta tsuke bakin nan nata ta kasa cewa komai saboda ba?in cikin da ke addabar ba?in ruhinta,gani take yi ma tamkar adaidaitar ba ta gudu.

Suna isa gida tun a bakin ?ofa suka canza kalar idonsu daga na mutum zuwa na mugunta,sai aka yi rashin sa'a Nafisa na tsakiyar falo tana haya?a hantiti da tazargade .A tare suka shigo,a tare kuma suka saki ihun azaba suna masu faWuwa ?asa suna yin wani irin huci a gaban idon Nafisa suka rikiWe suka zama jibga-jibgan macizai kowa yace shi ba ma matsoraci ne ba to bai ga abin tsoron ba .Da wani mugun sauri Nafisa ta mangal Win hannunta mai cike da garwashi,da azama ta nufi hanyar Wakin Sakeenatu sai dai kafin ta isa Gwaggo Rahamu ta yi wani uban tsalle ta naWe handle Win ?ofar da bindinta tana mai buWe ?aton bakin,Nafisa na shirin komawa baya ta ji ana bin ?afafunta wanda kuma tunaninta da ruhinta tuni sun shaida macijiya Mamuh ce......


My book is only 500 via 6042551755
Hassana ibrahim
Keystone bank DM +22795045822





ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam empire* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 5500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam empire

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291.

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login