Showing 105001 words to 108000 words out of 124070 words

Chapter 36 - NEMAN NA KAINA HAUSA NOVEL

23 Dec 2025

360

da nata ya shiga kokarin bata kissss passionately.................. .ya manta cewa a hayaci ake bi a hankali.....idan aka damkeka kaima kakan damka ne
Dan haka da zafi zafi ya ringa gabatar da romanc dinsa yana sake jan dukkan abinda yake sutura a jikinta kafin ya turata a hankali baya saman gadon ya sake bin bayanta ya... ...........














Washe gari=?B?=?B?=?B?=?B?=?B?=?B?=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??=??, babu wanda zai sakamu dauko fayatuwar kan Giwa ah to:&?:&?:&?:&?:&?=??=??=??=??=??=??>?#?>?#?>?#?

Idan an bani zafafan cmmnt za'a samu posting gobe in sha Allah ko na jibi=?
?=?
?=?
?=?
?>?p?>?p?>?p?>?p?>?p?>?p?>?p?>?p?>?p?=??



*Karashensa sabon salo*


Na

SAJIDA


Page.
5?? 8??


*SAKO ZUWA GA BAWAN ALLAHN KO BAIWAR ALLAHN DAKE SIYAR MIN DA NOVEL DINA WATAU WANNAN NEMAN NA KAINA, KI SANI KO KA SANI NOVEL DINA BA NA KUDI BANE NA KYAUTA NE, SABBAN KODA NA SIYARWAR NE NI BAN SAN HANYAR DA ZAN SIYAR BANE? KI SANI HAKI NE A KANKI, KINA AMSAR KUDIN MUTANE KINA BLOC DINSU SALON KI BATA MIN SUNNA? TO ALLAH YA FI KI KO WACECE KUMA ALLAH SHI ZAI KARENI, GAREKU MAKARANTA NOVEL DIN NEMAN NA KAINA BA NA SIYARWA BANE, FREE NE, DU WANDA YA BADA KUDINSA YA SIYA KANSA NI DAI BAN YI SHI DAN NA SIYAR BA, IDAN KANA SON KARIN BAYANI GA NUMBATA NAN KA TUNTUBENI 93811618 SAJIDA NIGAR*


Baya saman gadon ya sake yi da ita idannuwansa na ta rufewa yana dagasu da kyar
Da sauri ta dawo ta sake mannun masa a jikinsa jikinta na rawa ta rike hannunsa sosai a jikinta tana jan zanninta da dayan hannunta ta dubeshi cikin lumsasun idannuwansa ta ce" Ka ce sai na girma, ka ce sai na girma, kar ka yi min komai kamar yadda ka gama fada min yanzu, abinci kace mu je mu ci fa, abinci zan ci nima fa"

D sauri ya sake rufe mata baki ya janye zannin gaba daya yana saka hannunsa ya damki dima diman cinyoyinta lalausa tatausa dake bari dan kansu sakamakon rawar da jikinta yake yi yana sake yi mata tsutsar leben da dan kanta ta yi lakwas tana sauraronsa
A hankali ya cire bakinsa ya ci gaba da bin dukkan sashe na jikin mace wanda ya kwana da sannin idan dai harshen namiji ya je kofa da nufin cizo ne in dai lafiyarta kalau to fa sai ta ji a jikinta kofa itace yar shila ba wace tana da su din, kawai so dai yake sai ta nuna sosai ya basu kulawar da ta dace, sai gasu sun fara shiga bakinsa da daidaya yana masu lamarin da tun kawunnansu basu fara nuna kansu ba na budurwar da bata san menene tabin d'a namiji ba har suka yi tauri sosai duda ba tsini suka yi ba aman taurin da suka yi ya sake buga masa dukan wani burbushin tausayinta dake dafke cen kasan zuciyarsa har ya kai ga aikata baban lamarin da shi da kansa bai shiryawa hakan ba a irin wannan lokacin , uwa uba dayn abin kunyar bakinsa tamkar ya shafi dangin maroka da kuma iyayen maganar duniya wanda a da bai san kansa da irin haka ba, rokonta ya ringa yi yana wasata tamkar shine sarkin marokan duniya, dibanta ya yi sosai yana sake riketa a jikinsa yana kokarin rarashin hawayenta da kukanta ta hanyar sake rike lebenta a nasa har sai da ya kusan kumbura mata lebe, lamarin nan ya fara ne tun kafin sawaye su dauke, tun kafin hayaniyar gidan ta dauke sai da ya dawo shi kadai yake magana a cikin gidan
Baiwar Allah tundaga lokacin da ta samu kanta cikin bakon lamari mai girman gaske ta faraa neman ficewa a hayacinta, jarumtar ta yi dan ta hanna kanta kuka ama abin ba na wasa bane, du irin sharar fagen da ya yi wace matsananciyar kunya ta hanna mata sakewa domin abin ya fado mata kai tsaye, da irin kalaman da idan hankalinta waje daya yake da sai ta summa dan mamaki da zuciyarta da ya tabo mata tamkar zai idasata da salonsa haka ta ji sasakeken lamarin na nemaan aikata barzahu
Ita dai ta san ba zai yi mata haka dan ya kasheta ba, sai dai a yanzu da take jin bayan ya samu nutsuwa da dan lokacin da bai taka karra ya karya ba ya sake ci gaba da motsi a jikinta still idannuwansa rintse sai ta gama sadakarwa
Kukanta kaimi ne a gareshi, zata iya cewa kamar shima kukan yake yi? Domin wani abu dake fitowa daga makogwaronsa amon na ratsa dukkan kuzarinta

Cen kasan makoshinta take ambaton Allah da bashi hakurin cewa ya hadeta fa, daga wannan ta daina sannin ko jin abunda yake faruwa da ita sai cen kamar cikin barci zata juya da ta ji wata azama ta tsirga mata ta bude idannuwanta da suka kumbura dan azabar zafin ciwo lokaci daya tana fadin" Dan Allah kai min rai kar ka kasheni innalilahi wa inna ilaihi rajune wayo Allahna na shiga uku ................."

Rungumeta da aka yi ana shafa bayanta a hankali ya sakata dagowa dan jin kamar a jikin mace take
Hajia ce zaune ta rungumeta a jikinta sosai tana shafa bayanta a hankali a hankali sai kuma muryar Hajiar da ta shiga kunnenta a hankali tana fadin" Ke wai wace irin mace ce da ta dauki hayaniya fiye da komai ta yafawa kanta ne? Ina ce maki ki yi a hankali kar ki tasheta sai da kika tasheta? To ki fice a falon nan bana son wulalanci!"

Nadia da idannuwanta har suka kusan fin na Nuriyah kumbura dan tsagwaron tashin hankalin da ta tsinci kanta a yau sakamakon laluwar motar ambulance ta sojoji da ta shigo Palace ta larade ko'ina du nisan bangarenka sai ka ji kukan motar domin ba kadan ihunta ya karade ko'ina ba
Wannan kukan nata ya fitar da mutane da dama hankalinsu tashe dan gannin waye bashi da lafiya? Domin lafiyar Allah ba shigowa take yi ba
Ciki kuwa harda Hajia da ta kasa tsaye ta kasa zaune a fakinta cike da zulumi da mamakin iyayen yarinyar a lokacin da ta fahimci kwalbar turaren nan gaba daya aka yi mata anfani da ita bayan matar ta fada cewa kafan ya wadatas?

Cikin masu fitowa da nufa bangaren kansu tsaye harda Nadia da ta fito hankalinta tashe ko rufa babu a kanta da doguwar rigar roba a jikinta ta nufi bangaren da ake hanna mutane shiga aka bata damar shiga domin matarsa ce kowa ya sani, a cikinma hajia kadai ce aka bari ta shiga sai ko ita

A nan ne ta fahimci abinda yake faruwa, a nan ne ta gane cewa ta yi sake ta yi wasa, a nan ne matsanancin mamaki ya lulubeta gannin mijinta ne ya aikata aiki irin wannan, mijinta ne ya kwonta da tatsitsiyar yarinya, uwa uba irin yadda yake zaune saman gadon da komai ya wakana yana rungume da ita bayan ya fatataki maza biyun da suka zo dan dubata ya saka a je a kawo macen da zata dubata, a nan wajen itama nata ya sameta domin a lokacin da ta kama abin rufa ta ja da karfi ya rike ya rufe sirrin matar dake summe a jikinsa bata san inda kanta yake ba itama ta silale, hankalinta ba zai iya dauka ba, baban tambayarta da take son yi masa itace shin dama yana soyaya da yarinyar ne? Shin dama zai iya kwonciya da yarinya karama ne? Shin jikinta na manequin dama baya cikin tsarin bukatarsa ta d'a namiji? Ko kuwa dai hausawan ne suke da halaya irin na wulakanci da rashin rike alkawari? A yanzu haka ta dawo hayacinta ne t samu kanta da mamansa a bangaren kakarsa tana kula da ita da uwar kishiyarta, shine ta mike ta dawo ta samu tsohuwar da ta hada mijinta da shegiyar yarinyar da ta tabata ta yiwa mijinta asirinsu ne na yan africa zata rabasu da shi kuma take wani hannata magana?

Niyarta kwala ihun da zai karra gigita nutsuwar du wani mai tunanin yana da nutsuwa a wajen ne
Sai dai bata kai ga aikatawa ba ta ji damkar hannunta da janta a lokacin da ya fito hannunsa rike da tawul fari kal wanda yake goge gashin kansa ya damketa ya nufi waje da ita

Sunna fitowa ya matar da rikon nasa cen wajen damtsen hannunta ya matsota sosai kusa da kirjinsa dake sama yana kasa tamkar sabon bijimin saurayi da wani irin walwalin haske dake gabatuwa a fuskarsa ya yi mata kallon tsaf kasa kasa sosai ya ce" Me yasa kike son zubar da mutuncinki?"

Mutunci? Ita zai yiwa maganar mutunci bayan shi nasa mutuncin da ya zubar? Kai da namijin da ake fafadawa magana son rai ne da ta dubi idannuwansa ta fada masa magangannun da bai taba tunanin a duniya za'a iya fadawa mutun shi ba

Idannuwanta ta wara sosai cikin nasa tana kallonsa ta ce" Me ka yi kennan? Da girmanka da mutuncinka da matsayinka zaka zo ka aikata irin wannan abin? Ambulance din da ta waye a gidan nan ka san harta da karan gidan nan ya san ka kwonta da yarinya karama yar shila? Ina darajarka da kimarka da kasancewarka daban a cikin maza wanda kake da naka doka a kankin kanka ta haramtawa kanka karamar yarinya? Yarinyarma y'ar aikinka? Yar aikinka? Ka kwonta da yar aikinka har duniya ta sani?"

Yadda take yi tana dagowa da dadage idannuwanta sun cika da kwala kiris suke jira su zubo kawai yake kallo still bai sakar mata hannunta ba , kuma bai bata amsa ba, to me zai ce? Shi da kansa abinda ya fi sakashi a rudani kennan da irin zuwan da ya yiwa yarinyar, yana cike da matsananciyar kunyar kansa da tunanin irin kallon da zai yiwa yarinyar, zuciyarsa na babalewa du idan ya tina yau ya wayi gari shine ya aikata haka? A yanzu yana matukar jin tsoron tsatsauran abinda yake ji a kan ya?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????? rinyar
Kalaman da ta fada take kokarin sake maimaitawa , a sanyaye ya sake fuskantarta a dake ya ce" abinda nake so da ke ki koma bangarenki, ki huta, bana sin hayaniya ko kadan, kuma bana so ki koma ki ringa magana da karfi a gaban Hajia"

Dif hayaniyarta ta dauke tana kallon cikin idannuwansa, bakinta na rawa kadan kadan ta ce" Hayaniyar hajia ce baka so na yiwa ko ita wace ka ci amanata da ita?"

"Ki daidaita tunaninki na musulma ba kafura ba! Ki saisaita harshenki a kaina domin ko ban rike matsayi na mijinki ba na rike da wanda zai iya karya wuyanki idan kika kawo min wargi! Nadia maganar da na dorawa kaina ce na saba ba ta ubangina ba, kuma na yi ne dan na kasa rike kaina a kanta! So ki kula da abinda ke yawo da ke a gabana!" Ya sake fada nata a kausashe yana dan sake daga tsayinsa yana hangen balbalin gidan yana gannin daidaikun sojawa dake ci gaba da kai kawo domin idan ya daga tsayinsa ba sai ya leka ba yana iya gannin tsakiyar gidan, katangar gidan dai ce mai tsayin gaske ama irin na part part din ba'ai masu girma sosai ba

"Kana sonta ne?" Ta sake fada muryarta na karyewa, domin ta rasa a wani mataki zata ajiye wannan hali da yake nunawa, ta rasa wani irin tunani zata yi a kansa , ta rasa ta inda zata bilo

A takaice ya ce" Itama matata ce, bana jin zan iya yin maganar daya da dayanku, abinda ya shafeni ne!"

Gaba daya gani take yi dan ya samu kansa da wannan yarinyar ne yake wulakantata, gaba daya gani take yi wulakanci ne na namijin da ya yi amarya da ake fada, dan haka idannuwanta suke kara rufewa, da wata guguwar bacin ran ta sake furta" a kanta ne yau du kake wulakantani haka? A kantane kake ci mini mutunci haka? Ba sai ka yi haka ba zan san ba zaka yi adalci a tsakaninmu ba, ba laifi da ita zan yi, wallahi wallahi sai na jinyatata!"
Ta idasa tana kiciniyar kwace kanta, aman ya ki bata damar hakan har sai da ya sasauta fushinsa ya daidaita kalaman da ya dace ya bata matsayin amsa dan gudun kar ya falasa zuciyarsa ko ya yi hali na yaran da soyaya ke neman haukatawa ya ce" Kar ki manta doka na aiki a kasata, kuma kar ki manta ita din yar yarinya ce, mema ta sani ne? Ke kike gannin miji har kike wawar miji, ita ba shine a gabanta ba, Nadia ita ina tsoron idan da maganar wai miji a gabanta...........ba zan hannaki kishi ba, ba zan hannaki lamura na kishi irin na mata ba, ama ba zan daina daukan hukunci a lokacin da aka cuci karami ba!" Yana gama fadar hakan ya daketa ya juya ya koma ciki kansa na sake daukan zafi , shi mamakinta yake yi, nan da aka aurota wa Djamilarttt sam bata nuna masa haka ba, Djamilarttt bata masa wannan kishin haukan ba ko daya, shikenan ita dan itace mai rai wace ta fi kowa jin zafin abin sai ta nemi daga masa hankali? Yana cikin matsanancin farin cikin da bai taba tsintar kansa a ciki a duniya ba, babu wanda zai gane irin madaukakin farin cikin da yake ji a zuciyarsa dangane da lamarin da ya samu da kuma kunyar kansa da tausayin yarinyar ba, wai dama idan halalinka ne kuma ka same shi a tsaftace abin dai dan daidai da lamarinka haka kake sakin karinka ka kwashi ganima ba ji ba gani? Ya taro kaya ya amshi kaya ya zuba kaya har zubi biyu du shi kadai, dole a dinke yarinyar nan domin lo daki ne aka yiwa shiga a gujen nan sai an fasa wani abin

Dan murmushi ya saki da ya kama kofar dakin ya murda ya bude ya shiga da salama a bakinsa

Kanshin da dakin yake yi wanda hajia ke aikin sakawa lokaci zuwa lokaci , sansanyan kanshin turaran wuta irin jikaken da dakin amare masu daraja da iyayen gida masu daraja ke fitarwa ne ya daki hancinsa
Baby dake zaune a kasa jikinta du a mace an ki a fada mata ciwon Nuriyah ama basu san cewa ta jima da fahimta ba, tana dai nuna bata sani din bane tama ta fama sheka shayin da ake zigawa mai dauke da kayan kanshi da dandano daidai misali wanda hajia ta sake zuba masa kaya irin na gyara masu daraja wa'inda zasu karra taimaka mata ta samu karfin jikinta sannan dinkin dake jikinta ya hade da kyau, dama yanzu suka fito daga bayi bayan ta mata jan ido ta yarda ta shiga ruwan da aka tara masu zafi tana rintse ido da cije lebe da kyar ta gama ta kuma hau abin turaran wutar da aka saka hajia ta lulubeta ya shige jikinta sosai da sosai har gashinta, ta bata wata yololuwar riga marar nauyi ta saka ko bra babu sai pant din da ta ki zama babu shi ta yi fiyau da ita wuyanta ya dan fada kadan ama fa mutanen sunna nan saima kamar wani sake daukan harama suke yi , shine aka dawo hajiar ta hada mata hantar da aka hado mata ruwa ruwa sai wace ta sha dahuwa mai dadi da dandano tanaa sake tirsasata ci da shan roman gefe daya kuwa Murjanatu dake komai sanyi sanyi dan cutar ta NURIYAH na damunta tana ziga hadin shayin ya karasa kansa tsaye ya zauna kusa da Hajia daidai Nuriyah na kwaruwa da abinda ta surba a cokali sakamakon ganninsa da ta yi

Da sauri Hajia ta zuba ruwa tana mika mata hadi da fadin" Ki yi a hankali mana balaraba"

Ruwan ta surba a hankali sannan ta ajiye kofin tana sake dora dara daran idannuwanta a barin da yake

Ido daya ya kane mata cikin fuzga a hankali ya kuma tura mata kisss da lebunnansa duka biyu sannan ya yi mata nuni da abincin, wanda hakan ya sakata zarro ido da sauri ta kalli Barin da hajia ke zaune wace ta maida gabanta gabas tunda ta ga ya kanne ido kamar tsohon kwarto ta shiga tunanin anya sa wunin kuwa a gidan nan?

Murmushi ya saki tatausa ya juyo wajen da Hajia ke zaune, irin yadda take kallon gabas sai da ya ji wata daria na neman kubuce masa, idan dai bai manta ba tunda ta masa rankwashi jiya ta kwashe tufafin Nuriyah dake zube ta yi bayi ta wanke abinda bai san ko meye ba, maganar kirki bata hadata da shi ba sai dai ta masa wani kallo kawai ta kada kai, ya tabata magana ke shake a bakinta wace dalilin zaman baby ta yiwu ta ki yi
Murmushi ya daki ya ce" Hajia me kike kallo ne?"

Hajia ta juyo ta sake kallonsa, ta kada kai ta sake cire kanta dan har ga Allah ita kam abin ya girmameta, maganin matar nan kuwa in haka ne ai sai a yi kisa, dan bakuwar jaraba dinki kamar wace ta haifo kan dan mutun? Kuma dinkinma har uku? Kai ita ta ga abinda ya hanna mata magana , ashe akoy abinda zai dakata hadiye harshenta ta kasa furta komai?

Kasa ya sauko a hankali ya karasa kusa da Nuriyah lokacin da Baby ta gama zigawar ta miko mata shayin

Caraf ya amsa yana kallon yannayin ruwa ya dago yana kallon Hajia ya ce" Hajia aman wannan shayin da wani abu a cikinsa ko? Ko an zuba masa wani abu?"

Abinka da wanda ya tsargu, da sauri ta juyo tana fuskantarsa, ga kankance ido ta ce" Ka ga dai Kan Giwa ban yi maka magana ba, a zamana a dakin nan ko ku kun ji na shiga lamarinsa ne? Ina dalili kana bina da neman rigima, dole ne sai mun yi? Kinga takwara tashi mu yi tafiyarmu tunda tunani yake yi zamu zuba masu wani magani a cikin shayi tashi kin ga mu tafiyarmu!"

Baki ya kama kasa kasa ya ce" Toh

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login