Showing 21001 words to 24000 words out of 124070 words

Chapter 8 - NEMAN NA KAINA HAUSA NOVEL

23 Dec 2025

323

NEMAN NA KAINA>?&? @&>?&? @&>?&? @&*


Marubuciya: *SAJIDA*


*P+


*(18)*



Nuriyah ta amsa da To,

Tana ajiye wayar ta juyo jikinta na Bari ta ce" plz ka gwada min abincin da KAN GIWA ke ci

Rislan yayi dan tsai ya shiga dora mata sannan ya ce" an taba fada miki idan Kina yannayin tsoro Kina yin kyau sosai ?

Nuriyah tayi murmushi ta ce" tsokana bata kare maka Yaya Rislan

Ya matso ya ce" kaunar Nuriyah ce ke kokarin zautar da ni my Nurih

Ta kada kai ta juya tana tura yar kurarr nan dan idan ta biyewa Rislan ta san zata rasa aikinta ne cikin sauki, hakan ya sa ta nemi hanyar da zata sadata da su Hajiya

Tana karasowa ta maida hankali ta zuzuba musu kamar yanda aka koya mata sai dai bata bude ruwan KAN GIWA ba domin bata san shima Yana cikin tsarin abinda ake yi masa

Juyawa tayi da niyar tafiya, Inda ta tsinci muryarsa ya ce" ke noncence, uban wa kike SO ya bude min ruwan ?

Daman cikin tsoro take, abin sai ya karu, ta ce" kayi hakuri

Kan Giwa ya mike ya dauki goran ruwan ya kawo gareta kafin hajiya ta karaso ya bude marfin ya tsiyaya mata tun daga kanta gaba daya ya bi jikinta ga Shegen sanyin ruwan, ga sanyin AC, ga jikinta ba hijabi,

Kalon yanda jikinta ke Bari yake da irin yanda idanuwanta du suka wani firfito ya dago fuskarta ya ce" *Ke, haka kawai nake Jin na tsane ki, kuma sai nayi maganin jakar kwakwalwarki*, Yana gama fada ya saki kanta yayi hanyar fita Inda ya bar hajiya murja sai sababi take tana fada tun karfinta kan abinda ya yiwa Nuriyah

Nuriyah baiwar Allah, banda hawaye ba abinda take, Inda Hajiya ta salameta ta ce taje ta huta

tana fita Rislan ya shigo Inda yake tambayarta ina Nuriyah ta shige ?

Hajiya ta danyi kalar tausayi ta ce" ta tafi ta kwonta, dan kuwa wannan mai zuciya ? bakin ya tiltile mata goran ruwa ? jiki, ni tsorona kar tayi mura DAn da alama Bata saba da harkar sanyi ba

Rislan ya girgiza kansa ya ce" My Nurih, daman zuciyarta cike da fargabar haduwarta da Yaya, Allah shi kyauta dan ma Allah ya tsaya mata kuma kema kin tsaya mata ai da tuni ya koreta

hajiya ta girgiza kai ta ce" ka fahimta, yarinyar ce is verry innocent, ina jinta ? raina, shi yasa nake Jin haushin abinda yayi mata

Rislan ya mike yana cewa " ina zuwa

Yana fitowa ya nufi hanyar dakin Nuriyah, aman mai sai hangota yayi cikin duhu te hada kai da gwuiwa tana dan sheshekar kuka,

A hankali ya karasa ya dan dofana ya zauna ya ce" *NURIYAH* cikin wata voice mai ban tausayi

da sauri ta dago da kanta ta sauke idanuwanta a fuskar Rislan, Bata san sanda kuka ya kubce mata, cikin gunjin kukan take fadin " *Tsoronsa nake, ya tsaneni, kar ya kashe ni, ina tsoron kamaninsa, baya fara'a, bashida tausayin talaka, baya yafiya, ni gidan su Aba nake SO, gwara naje can na fita layi layi NEMAN NA KAINA da na zauna ? wannan guri mai cike da hatsari da barazana wa rayuwana*


Rislan ya rintse idannuwansa cike da tashin hankali ya ce" plz, kiyi hakuri *MY NURIH*

A hankali ya maimaita *MY NURIH*, ta ina ta zama haskensa, Yaushe ma ya santa harda zaiyi mata suna da wai HASKENSA,? Cikin kunan rai ya nufo wajen da suke zaunen cike da izgili Yana ayana zai koya masu hankali







*>?&? @&>?&? @&>?&? @& NEMAN NA KAINA>?&? @&>?&? @&>?&? @&*


Marubuciya: *SAJIDA*


*P+


*(19)*


Dakatawa kan giwa yayi, Inda jikinsa yayi mugun sanyi sakamakon Jin da yayi Nuriyah ta ce" Yaya Rislan, na sani aikina a gidan nan kwonciyar hankalina ne, rufin asirina ne, sannan daukakuwar darajana ne, Dan Allah ina rokon ka, ka cire maganar SO ? tsakanina da kai ka daukeni tamkar kanwarka ka saka ni ? hanya, dan idan yau aka kore ni ? gidan nan zan koma layi ? titi ne ina *Neman na kaina*

Ajiyar zuciya ya sauke Inda ya juya ? hankali Yana tafiya ya nufi gidan Nadiya,

Yana shiga ya tarar da ita daga ita sai dan wandonta da yar ficikar rigarta tayi rigingine mai aikinta tana murza mata wasu mayuka a jikinta sai lumdarta ake

Mai aikin ta fara farga da shi Inda ta Mike da sauri jikinta na bari tayi hanyar dakunansu,

Mikewa Nadia tayi lokacin da kanshin turarensa ya kai hancinta, tana yin arba da shi mamaki ya rufe ta, domin koda wasa bata taba tunanin zai iya kawo kafarsa har gefenta ba, dan kuwa du wace yake bukata yakan yi kiranta ne ? waya ta tarda shi sannan idan ya gama da ita ta juyo ta maido kanta da kanta ba wani rakiya

Mikewa tayi tana lumshe masa manyan idanuwanta ta fada fafadan kirjinsa Inda ta saki ajiyar zuciya

a hankali ta furta " i miss u huby

Kan GIWA ya lumshe idannuwansa a hankali ya dago da kanta yana kalon kwayar idanuwanta har ya hade bakinsa da nata, cikin nutsuwa yake kissing dinta, Inda ya dauketa yayi dakinta ya direta saman mamakeken bed dinta, bin bayanta yayi ya ci gaba da kissing dinta hannunsa na kokarin shafa yan duguidugui din na shanunta
jinsu yayi tamkar sun kara kankancewa, ya sauke ajiyar zuciya a ransa ya ce" *matsala*, yanzu da Isabel ce da sunyi tsuru tsuru tamkar su tsole masa ido

A hankali ya ja ya cire yar yololuwar rigar jikinta Wanda yayi arba da su tamkar irin an tsoma kaza a ruwan zafi da take motsewa, ya dan Lumshe idannuwansa a ransa ya ce" a haka dai kyau kamar ka saceta ka gudu aman ? can ba hus

kokarin sarafata yake, Inda tayi masa lakwass tamkar mataciya bata da katabus ? shinfida ita dai kawai yayi romance dinta batada jimirin sex KO kadan,

Jan blanket din dake mamale a saman gadon suke domin burinsa ya samu nutsuwa, sai ganin wani magani ya fado kasa

idannuwansa ya dan tsura sai ya ga pilule ne, wato maganin hana daukan ciki, dakatawa yayi ya sauka ya mika hanu ya dauka Yana karantawa
Tabas na hannin daukan cikin ne, jiyowa yayi ya tsura mata manyan idannuwansa da suka kara canza kala ya nuna mata da alamar Yana son karin bayani

Ta danyi fari da idanuwanta ta ce" Huby, ai kar ka damu bazan dauki ciki ba, dan na sha na yau kuma kaga allurata bata jima da nayita ba, nima bana son haihuwar nan haka kawai nono ya zube min

Kan giwa ya watsa mata harara ya ce" Uban wa ya baki izinin daukan maganin yin ciki ? Tsufa ? Zubewar nono ? Bayan Wanda ya zube miki ? nan ? To umarni na baki ba shawara ba, a yau ki nema ? cire maki na alurar kuma ki tabatar kin zubar da wa'innan magungunan dan kuwa ni haihuwa nake SO idan kuwa ba haka ba zaki hadu da fushina, idan kin cire ki kawo min kanki da kanki sannan ki nemi abinda zai saka ki jurewa

Yana gama fadar haka ya juya ya bar Nadia nan zaune tana tunanin yanda zata yi ,

Yana fita ya nufi gefen Djamila sarkin baci,

Yana shiga ya tarar TV nayi, kayan abincinta da ta gama ci ? barbaje, tana yashe a nan tayi dayadaya, bacinta take hankali kwonce, bakinta Ham ? bude dan kuwa Djamila ba dai gagar baci ba

ya jima Yana tsaye ? kanta, Yana ayana abubuwa da dama, a ransa shi kadai ya ce" yanzu ba ka tasheta ba ta isheka da labarin mutanen da baka sani ba, sannan idan ka shiga tamkar ka fada ruwan ranga Salam ba komai, ya juya kansa ya gyara mata kwonciyarta ya dauko blanky ya rufa mata, ya kashe TV, ya daidaita mata AC din sannan ya juya ya kashe fitulun ya rufe mata falon ya haura gidansa


Yana shiga ya fice falonsa baba Inda ya tarar da Isabel nan tana ta tikar rawa bata tafi ba tana jiransa, da alama Tama fi shi kamuwar

A hankali yake dan kalon kugunta, nan da nan ya kawar da kansa Yana furta a'uzubillah,

Hade fuskarsa yayi daidai lokacin da ta juyo ta nufo shi tana ta kokarin kwadaitar da shi Zina,

Dakatar da ita yayi ta hanyar daka mata tsawa ya ce" ke fice min ? gida

idanuwanta ta zaro ta nuna kanta ta ce" h?ro, ni ? Mai nayi ? Plz kayi hakuri my hero

ya zabga mata harara ya ce" kar na buda idona na ga wa'innan tsofafin kafafuwan naki ? nan, dan ina mai tabatar miki da zan karya su

Da sauri ta juya ta nufi kofa mamaki kamar ya kasheta tana mamakin wai hero ne da korar abinda tamkar maye idan ya samu, ta dan daga kafada ta ce" mai yiwuwa wata ta tabo shi zai huce ? kaina, yayiwa kansa bakin ciki

shima da ido ya rakata tamkar ya jawota ta dawo aman Inna, kawai kukan kakarsa yake tunawa sai ya share, da baya ya fada kujerarsa ya fitar da zazafar iska ya ce" dole nayi Aure, ina bukatar yin aure








to kayi mana=?E? @&
*>?&? @&>?&? @&>?&? @& NEMAN NA KAINA>?&? @&>?&? @&>?&? @&*


Marubuciya: *SAJIDA*


*P+


*(20)*




Haka rayuwana Nuriyah taci gaba da tafiya, cikin ikon Allah Tana samun nutsuwa a zamanta da Hajiya murja,

A kulun kara shakuwa suke ita da Rislan, Inda rislan ya dage wajen koya mata son sa, sai dai a kulun zilewa take dan gani take konciyar hankalinta yaci gaba da dorewa ne dan tana gujewa soyaya da Rislan

A yauma kamar kulun, tana zaune a wajen farar kasa ta balbalin hajiya murja, ta mayar da hankalinta wajen tsuntsayen nan tana kalo ita daya sai dan murmushi take, dan kuwa Tana kaunar wa'innan abin kiwo har cikin ranta,

Wata mota ce ta tsaya, mota har mota, wuleliyarta fara kar, tunda ta shigo Nuriyah ta danyi tsam, ta daina murmushin da take sannan gaba daya ta tsargu da zaman da take, dan kuwa ta san wannan motar dai ba su Hajiya bane a ciki dan suna cikin gidan Elhaj ibrahim na dan zazabi


Bata gama tunaninta ba ta ga an bude kofar motar

Kafarsa ya diro waje , cikin bakaken kaki yake, fuskarsa da bakin gilas

Waya ce ? kange a kunnansa Yana amsawa Inda yake fadin " Rislan, kana ina ne ?

Ba'a Jin abinda rislan din ya fada sai shi ya ce" KO mai kake kayi gagawar zuwa wajen Hajiya, grand papy ba lafiya wai duka yana son gannin mu, su Baby ma sun taso ita da mamarta, Aba ma Yana hanya, dan haka ka Zo kawai, ka san halinsa idan bashida lafiya sai sarewa


Yana gama fadar hakan ya katse, wani Kiran ya shigo masa ya daga ya ce " baby

daga dayan bangaren an jima ana magana Inda ya dan lumshe idannuwansa ya dan jingina da jikin kofar motar Yana sauraro, can ya ce" Baby, dan kawai babu yan mata ? nan sai ki je ki tile a garin su mamanki, kinga fa ga su Djamila ai kuma Nadia na son ki KO ?

Kuma magana aka yi, Inda ya dan girgiza kansa ya ce" kinga, yayan kanwar maman naki suma su biyoki mana, baby wai ni bakya missing dina ? Kinga KO kin Zo fa nine kulun nake ta kai kawo wajen hajiya da gidana, du irin aikin da nakeda sai na Zo na ganki kafin kiyi baci, baby gida fa zaki Zo, bazan iya ba, nayi iya hakurina yanzu bani maman naki


Sosai ya gaisa da matar Baban NASA Inda ya kara jadada mata da zai je ya daukosu, plz kar su bar baby

hajiya Hassana tayi murmushi ta ce" kar ka damu KAN GIWA, insha Allah zan Zo da ita

Yana kashe wayar ya dan dafe kansa Yana mamakin rigima irin ta Murja autarsu

a hankali ya juya yana tafiya Wanda ya hangi bayan Nuriyah wace tayi mutuwar zaune, ita bata Mike ba, ita bata ji dadin Zaman ba, kamar ma wace take jinta a jike dan tsoro


Girgiza kanshi yayi Yana tunanin wannan yarinya akoy girman kai, tana sane da ya Zo aman bata gaishe shi ba, ya kawar da kansa Yana mamakin yanda bata Jin tsoronsa kamar sauran jama'a, KO don ta san Hajiya tayi tuwo tayi miya ? lamarinta , yayi kwafa a fili ya ce" banga yarinyar da zata kawo mini raini ba du duniya, balatana ? Nigeria, kuma a kano, karya take


Yana shiga nuriyah ta Mike da sauri tana duba sket dinta, Inda murmushi ya dan subuce mata, tsabar tsorata ce tayi har tayi zufa haka, a hankali ta taka tayi dakinta, dan kuwa koda wasa bata son ta nufi wajen hajiya har wannan mai halitar kakarfan namiji ya wulakantata KO tayi abinda zai koreta ya tona mata asiri



Zuwa karfe bakwai gidan hajiya ya cika da manyan mutane yan dubiya, ciki harda su Hajiya Hassana matar karibullah da karibullah da yar auta murja wace ita kanta ta girma masha Allah aman sai zuba sangarta take


Hajiya Bata nemi nuriyah ba dan ta san tana cike da fargabar *KAN GIWA* dake gidan, dan haka tayi kiranta da waya take shaida mata tayi zamanta zatayi kiranta zuwa safe

Sosai nuriyah taji dadin hakan dan kuwa hankalinta sai ya kwonta sosai harma ta tsala wankanta bayan ta gama sallah tayi kwonciyarta baci



Da sasafe ta farka, ta tsala wankanta sai ta canza kaya dan kuwa Bata sallah, haka kawai taji tana ta'ayin tayi kunshi, hakan ya sa ta dauko ta kwaba kayan kunshinta ta zauna nan saman dan kafet dinta ta shiga kunsawa kanta, daga ita sai dogon wandon da ta saka sai farar Riga dan tanada tabacin ba Wanda zai shigo dakin nata a daidai wannan lokacin

ta gama da kafa daya ta jawo dayar kafar ta gyara ta shiga kunsawa hankalinta kwonce, sai ji tayi gagarab an turo dakin nata an shigo

Baki da hanci ta saki lokacin da wada ta shigo ta nufi wajen sif ta bude wani gefe da ba komai a ciki, ta bude katuwar Jakarta da ta jawo, ta fara ciro kayan dake ciki tana jerawa a cikin sif din

sai da ta gama ta juyo ta kali Nuriyah da tayi zololo tana kalon ikon Allah ta ce" hi, i'm *MURJA* Karibullah,

Tana gama fada ta shiga cire babar rigar da ta dora saman kananan kayanta Ta cire komai ta daura tawul ta shige bayi

Da ido ta bita da kalo, can kasan zuciyarta ta shiga tunanin KO dai Autar su Rislan bata san nan dakin yar aiki bane ? KO dai da nan ne dakinta ?

bata gama wannan tunanin ba ta kuma fitowa Inda ta fada saman gadon Nuriyah tayi daidai bayan ta kara karfin AC sai baci yayi awon gaba da ita




Nuriyah ta gama daure ledar kafarta tayi zuru tana tunanin wata sabuwar, tsoronta daya kar aje an koreta ne, aman mi zai kawo yar Elhaj Karibullah, kanwar KAN GIWA dakin yar aiki, kawai Bata san an mayar da nan dakin yan aiki ba da Bata shigo ba,

Kalon kafafuwanta take tana ta tunani, Inda aka shiga buga kofarta cikin nutsuwa

Gabanta ya ci gaba da duka ta juya ta kali kofa tana tunanin wa ke buga kofarta, ta shiga shawarar shin zata bude kofar ne KO kuwa ???? >?&? @&











Mura>?&? @&>?&? @&,, i'm sorry readers, mura ne ya kada ni
*>?&? @&>?&? @&>?&? @& NEMAN NA KAINA>?&? @&>?&? @&>?&? @&*


Marubuciya: *SAJIDA*


*P+


*(21)*

*Na gode da ada'arku gareni, ina fata du Wanda yake halin rashin lafiya Allah ya bashi lafiya, masu lafiya Allah ya basu ikon morarta ta hanyar aikata alkhairi da bautar mai duka, da'inda kuwa suka rigayemu Allah ya haskaka kabarinsu, ya tausasa makwoncinsu ya bamu guzurin tardasu*

Mata ? gurin Abdulahi, Hajiya *Maimunatu* ta gabanki karya ta bayanki...... =??, ina tayaki murnar kamala novel dinki *Ina matsalar take*, ina adu'ar Allah ya yafe maki kuran dake ciki ya baki ladan dake ciki, gaba dai gaba dai tawan, ja muje, Allah ya kara basira d'd'=??=??=??=??










kalon kofar take tana Jin faduwar gaba daidai lokacin da bugun kofar ya karu

Firgigit Murjannatu ta farka tana dan mitsika ido, ta kalo wajen Nuriyah da tayi zuru sai kifta idannuwa take tamkar an girgiza kuliya

dirowa tayi ta mika hannu ta jawo doguwar rigarta da Bata fi cinyarta ba ta saka, ta nufi kofar

tana zuwa ta bude, ta zaro ido tayi baya da gudu aman ina kafin ta idasa shigewa ya fado dakin ya cafkota

dagata yayi ya dora ? kafadarsa, Inda ta shiga wutsil wutsil da kafafuwanta tana ihun" wayo big brother dan Girman ALLAH ka sauke ni, ni wly bazan je na zaune da matanka ba, su Mamana sun tafi autrali lafin su dawo zanyi zamana da wannan, naji ina sonta, ina SO ta zama Kawata,


girgiza kansa yayi lokacin da ya direta Yana dan hararanta ya ce" baby, enaught kinji KO, bazai yiwu ki zauna a dakin mai aiki ba, bazai yiwu na ringa tsalakowa har dakin mai aiki dan na ganki ba, kinga ki fice idan bakya son zama da su Nadiyan ne mu je gidana sai kiyi zamanki har su dawo dan kinga bazaki iya zama dakin hajiya ba dan Bata daina kunna radio ba

Murja tayi kalar tausayi ta marairaice ta tsamure fuska ta ramar da murya ta ce" ina

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login