Showing 177001 words to 180000 words out of 184937 words
faffaɗan ƙirjinsa.
Kallon fuskarsa take yi ta cikin ɗan hasken da ya haska ɗakin,kamar yadda yake kallon cikin idanunta,wani sassanyan kis taji a saman idanunta, cikin wata irin kasalalliyar murya yace"kin gama naki saura nawa,Ni abinda yake raina yafi ƙarfin baki ya fadeshi, ya fi ƙarfin misali,yafi kuma ƙarfin tunaninki, sai dai nayi a aikace,abinda kikeso ki sani shi zan nuna miki yanzu,kisan cewa zuciyata ta musamman ce akanki kuma baƙuwa wadda bata iya karɓar abinda ya danganceki da wasa ba!'daga haka wasan ya fara sauyawa,tun Bintu naƙin karɓar tayin ogan nata har ta koma responding,wata irin sumba yake mata tamkar zai tsinke harshenta,a hankali yasa hannu ya tsinke madaurin rigar da dake jikinta,sai ga komai na Bintu ya baiyana a cikin idanun jarumin mijinta,laushi da santsin fatar Bintu da ƙamshi shi yake neman zauta ƙwaƙwalwal Abdallah,bin ko inan ta yake yana sunsunawa,ya rude ya kuma ruda Bintu ƙaramar yarinya da bata san komai ba,lokacin da hannun shi ya kai kan na shanunta sai da numfashinsa ya nemi daukewa, Abdallah farin shiga ne a taba halittar mace dan haka ji yake kamar ba a duniya yake ba,ita kanta Buntu duk yabi ya gigitata,karɓar sakonnin sa take ta ko ina,tafiya tayi tafiya Bintu bata ankaraba sai tsintar Abdallah tayi yana karanto addu'ar saduwa,bata gama tan-tance me ke san faruwa ba,taji wani abu mai kauri na ratsa tsakiyarta,kuka ta saka mai ƙarfi,tana ture shi,amma ina Abdallah bai san tanayi ba,(karfa kuyi zatan wai karfi yasaka mata)shi fa Abdallah duk wani abu da yasan Bintu zata ji zafi azuciyarta ko jikinta baya sonshi kuma ƙoƙarin kiyayeshi yake,amma tsabar raki irin na Bintu da shegen tsoro sai gata tana kuka wurjanjan,bakinshi ya saka a kunnen ta,can cikin wata irin murya yace"my Bint kiyi haƙuri ki barni,bazan Miki mai zafi ba,zan tattala gonata tamkar ƙwan da ba ason fashewar sa,zan kiyaye samuwar ciwo da raɗaɗi a jikinki da zuciyarki,bazan bari kiyi kukan bakinciki ba sai dai na farin ciki,ki amince dani kinji my jewel!'yadda yake kalaman da yadda yake sarrafa harshensa shine ya kashewa Bintu jiki,bazata iya hana ya Abdallah abinda zai kasance farinciki da jin daɗinsa ba,tana zubar hawaye tace"na bari ya Abdallah na bari kayi komai kakeso haƙƙin kane!'cikin sanyin jiki ya haɗe bakinshi da nata tare da yi mata rumfa yana kallon cikin idanunta,itama shi ɗin take kallo wanda har ya fara ratsata a hankali ba tare da ta ankara ko taji wani mugun zafi ba,iya dauriya dai yau Bintu tayi ta duk da cewa Abdallah baiyi mata mugunta ba,son abin da yake bai rufe masa ido ya kasa tausayawa Bintun tasa ba,mirgina wa yayi gefanta yana maida numfashin gajiya,ga wani zazzaɓi da yake son kamashi,Bintu ma numfashi take maida wa a hankali yayin da ta kasa rufe ƙafafunta sai warasu da takeyi saboda ta samu iska,ga wani irin ciwon kai da ciwon jiki da yake saɗadarta,a hankali ya sa hannu ya janyo ta jikin shi,zafin da taji a jikin shi shi ya rudata, kamashi tayi tana goga ƙafafunta cikin nashi,cikin sanyin murya tace"wayyo ya Abdallah kaina jikina ciwo!'kara janyo ta jikin sa yayi,kuka ta saka tana shishi da baki kamar wadda taci yaji,sauri yayi ya rufe bakinta da nashi har saida yaji ta nutsu kana yayi ƙarfin halin tashi,sauka yayi daga kan gadon kana ya shige toilet,ya ɗan jima sannan ya fito jikinsa ɗaure da ƙaramin towel,yana zuwa ya dauketa cak,bai direta ko i na ba sai cikin zazzafan ruwan da ya haɗa mata,kasancewar bacci ya fara daukarta sai abun yazo mata kamar a mafarki,kuka ta saka masa saboda zafin da taji yana ratsata,a wannan gaɓar dai Abdallah bai tausayawa Bintun tasa ba dan yasan hakan shine gatan da zaiyi mata tasamu sauƙin abinda takeji,duk da yasan cewa abun na Bintu har da raki,sai da yayi mata ruwa uku ƙwarara,san nan ya tsaya akanta tayi wankan tsarki dana sabulu,naɗo ta yayi kamar ƴar baby, ya kwantar da ita saman sofa,yaje ya zare zanin gadon tare da canjawa,kana ya dauko ta ya maida ta kan gadon ba tare da ya nemi saka komaiba ya kwanta a gefanta,tare da nadeta cikin jikinshi.
Kamar daga sama yaji sheshsheƙar kukan ta, ɗago fuskarta yayi yana mai yi mata kallon tambaya,ɗan tura baki tayi cikin yanayin shagwaɓarta,tace"ba kai bane!'alamar tambaya ya kuma yi mata akan me kuma nayi?hawaye suka kuma sauko mata tace"kaida Anty Taufiƙa mana dama kana santa shi yasa kuka haɗa baki zaka aureta ko?wani ɗan murmushi ne ya suɓuce masa,kana yace"ai ke kika ce na aureta ko kin fasa tunda na ga alama yanzu kin san daɗin auren ko?da sauri tace"bani nace mata ba ƙarya tayi min Ni bana magana da ita ma!'dariya yayi wadda ta kuma kayata fuskarshi da annurin amarcin dake fita,a hankali ya raɗa mata wani abu a cikin kunnen ta, wanda basu bari naji ba,kawai dai naga Bintu ta ƙyalƙyale da dariya gami da rufe fuskarta alamun dai taji kunya a abinda ya faɗa mata,daga nan bacci suka koma ba tare da wata damuwa a zukatansu ba,
A can ESTATE kuwa Taufiƙa ce take ta zuba haukanta, a sashen inno wai murnar zata auri wanda takeso zata cika burinta, Sayyid yana zaune yana kallonta bai ce mata komai ba,dan shi tunda yaji al'amuran da suka faru acikin gidan nasu ya saduda ga kuma ji nasabarsa da BINTU da Abdallah wanda shine ya kara kashe masa jiki,kuma yanzu ne ya tabbatar da cewa soyayyar da yayiwa Bintu ta jini ce, dan haƙikanin gaskiya bai taɓa jin ƙiyayyar Bintu da Abdallah ba komai ya faru ne sanadin huɗu bar sheɗan,dan haka yanzu ma kallon mahaukaciya yakewa Taufiƙa dan ya tabbatar da cewa Abdallah ba zai taɓa auren ta ba,zurata kawai su Alhaji Baba sukayi,to inno ma dai kusan kallon da takewa Taufiƙan ke nan dan ita dariya ma lamarin ya koma bata,ita kuwa Taufiƙa tsakaninta da Allah take sabon shiri, dan yanzu ta sake tana komai cikin walwala da farinciki,hatta su Farida sun haƙura tuni sun karɓi Bintu a matsayin ƴar uwar su kuma ƙanwarsu, dan idan ka gansu a tare bazaka yi tunanin sune mutanen nan da suka cusgunawa rayuwar Bintu ba,duk kan al'amuran da suka kafaru cikin ESTATE din ya zame musu izina,kowa ya dawo hankalinsa.
Aunty Nafisa kuwa tana cikin wata iriyar rayuwa ta ganin ishara, dan tunda mahaifinta yaki karbarta,sai garin su ta koma can lafiya,wanda kuma ba wani arziƙi ne dasu ba kowa ta kansa yake,kuma lokacin da take dashi babu irin wulaƙancin da batayiwa danginta ba,shi yasa yanzu babu mai tausaya mata,idan ka dubeta baza ka ganeta farar ɗaya ba,abinda ta shuka shi take girbewa,ga dai kudin mahaifinta amma hakan bai sa taki ganin hukuncin Allah da sakamakon cutarwa ba,ita kanta tasan sakayyar Allah ce ke bin rayuwarta.
A ɓangaren tawagar Dady Habib ma,dai zamu iya cewa gayyar ta watse dan dukkan su sai da su Abdallah suka tarwatsasu,suka ƙona gurin da suke shuka tsiyar shirkar tasu,daga haka dai kowa ya fece wasu an kama su wasu kuma tun daga nan suka sami taɓin hankali,
Dady Habib ma kusan zan iya cewa ya zare,dan yanzu bashi da aiki sai surutai da fadin abinda ya aikata,kukan mutane kuwa har yanzu ya kasa rabuwa dashi wala a farke ko a bacci,(to wan Nan dai kadan ne daga ikon Ubangiji ita sakayya dama ba lallai sai anje can ba,tun a duniya Allah ya kan nuna sakamakon masu mugun hali dan ya zama izina garemu amma duk da haka sai mai rabo ne yake gane hakan Allah Ubangiji ya shiryemu kuma ya ganar damu tun da sauran numfashin mu Amin Ya Allah)
Inno tana gama shirya kayan karin da za a kaiwa su Abdallah ta kira Yahya a waya,jim kadan ya shigo bayan ta amsa gaisuwar sa,tace"yauwa Yahya ga abincin ogan naka nan na kammala sai a miƙa masa!'ta ɗan dubi Taufiƙa da taci uban ado kamar me shirin zuwa gidan fati,tace"Taufiƙa ko zakuje ki kaiwa angon naki abincin kari?cikin rawar jiki ta mike tunda dama tsoran gwaliyar innon ne ya hanata tace"zataje,tace"me zai hana inno? ya dauko mu tafi!'duban Yahya inno tayi tace"kuje tare tunda kaine kasan gidan!'amsawa yayi cikin girmamawa kana ya kwashi kulolin da zai iya dauka,itama Taufiƙan ta dauki wasu bayan ta dauko yalolon mayafinta,da kallo inno ta bita, tana ganin fitar su tayi dariya, tare da cewa idan da rabon kin dawo da kukan jinine ai shike nan,dan nasan hawayen ruwa sunyi wa idanuwanki kaɗan idan kikayi tozali da zinaren masoyan da tauraron su ke haskawa,wataƙil hakan yasa kiyi haƙuri ki saduda ki karbi mijin da yazo a ƙaddararki!'Siddiƙa dake fitowa daga daki,itama cikin dariya tace"gaskiya dai inno kin iya shirya wasa nasan da biyu kika turata gidan ya Abdallah!'inno tace"yo idan ba ta kaici take shaƙa ba banga zata haƙura da Abdallah ba,idan ma ba wauta da hauka irin na Taufiƙa ba ya za ayi kizo kiyiwa yarinya kamar Bintu sharri kice ta amince ki auri mijinta,yo mu haukane ya sake mu da zamu bari hakan ta faru,ai duk da cewa hakan ba haramun bane,amma ai ana barin halas dan kunya,kuma Taufiƙa zata iya cutar da Bintu dan haka wannan abun ma tamkar kwado haka yake!'Siddiƙa tace"to amma inno me yasa kuka amsa mata kun yadda da aurenta da ya ABDALLAH,?inno tace"Siddiqa idan ba haka mukayi mata ba bazata bari ayi auren nan cikin kwanciyar hankali ba,amma kinga hakan da akayi mata ai mun samu saukin fitinarta,in yaso idan an daura auren da Sayyid ta ya galgala naman jikinsa faƙat, Siddiqa tayi dariya tana cewa ai inno Ni tuni na dawo daga rakiyar Taufiƙa dan naga abun nata nema yake yashiga tsakanin zumuncin mu da ƴan uwana,wanda Ni kuma a halin yanzu bana fatan haka, so nake mu haɗa kanmu mu zama tsintsiya madauri ɗaya!'cikin farin ciki da jin daɗi inno ta rungumo Siddiqa tana shi mata albarka tare da yiwa taufiƙa fatan shiriya da gane gaskiya.
💕
*KUDURAR ALLAH* 💕
*NA*
*FATIMA Y. ADAM*
_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
```Page 63 ```
Zumudi da rawar jiki ya hanata tayi tunanin abin da zata je ta iya tararwa,gaba ɗaya idanunta sun rufe, danunta da zuciyarta shi kawai take hangowa,bata hango mata cewa Abdallah baya sonta bai kuma taɓa sonta ba,san nan bazai taɓa sonta ba,
A daidai lokacin ne kuma Bintu take ta faman zubawa Abdallah shagwaɓa da sangarta,tun da suka tashi a bacci sukayi wanka suka shirya tsaf tamkar wasu taurari,sai kuma ta dasa masa rigimar wai ita ciwo takeji ajikin ta,hakanne yasa shi fitowa da ita ƙasa suka baje a faffaɗan kushin ɗin da yayiwa falon ƙawanya,matsa mata jikin ta yakeyi a hankali cike da taka tsan tsan ɗin samuwar ciwo ko jin zafi ajikinta,sam taɓarar Bintu da san jikinta baya damunshi,saima alfahari da yake yi da hakan.
Ɗan bude idanunta da suke lumshe tayi,tana kallon kyakykyawar fuskar shi,ɗage mata gira yayi,sai tayi saurin rufe idanun tana sakin wani sassanyan murmushi,can cikin kunnen ta ta fara jiyo sassanyan Muryar shi yana rera mata waƙa(a tsakanin mu Ni dake babu sabawa baƙon zuciyar ki Nine gani nan zaune, kyakykyawa kece kike rikitani na kasa ganewa, ashe kece kike kiɗima Ni ina ta dubawa, nai ƙoƙarin na gyara ganina amma na kasawa, guguwar son aciki na cake zuciyata saitawa)kallon da bata taɓa masa ba shi yanzu take masa,ji tayi kawai bakinta ya kama rera wata waƙa da take matukar so, tana yawan ji Rahima najin waƙar Sarina,(Bintu ta kace in dai da alƙawarii rabamu zai wuya indai a soyayya ne)gaba ɗaya suka saka dariya,kwanciya yayi a kusa da ita yana cewa my jewel yaushe kika iya rangaɗa waƙa haka?shimfiɗe kanta tayi a ƙirjinshi tana cewa kai yaushe ka iya?kai tsaye ya bata amsa da cewa,tun sanda na gano na faɗa komar ki!'murmushi tayi tare da da cewa Ya Abdallah ka goyani idan ba haka ba ciwon jikina ba zai warke ba!'saukowa yayi ya juya mata baya tare da cewa da zani kikeso ko haka?kafin ta bashi amsa sun ji knoc ɗin kofa,kasancewar inno ta shaida masa za akawo musu kayan kari sai hakan bai bashi mamaki ba dan yasan Yahya ne,yana tashi tabi shi,buɗe ƙofar yayi kafin yace komai sai ga murmushin Taufiƙa na haske mashi fuska,zakuyi mamakin yadda lokaci ƙanƙani fuskar Abdallah ta haɗe yawa hadarin da ya haɗo gangami,gaisuwar da Yahya yake masa ce ta ɗauke masa hankali har ta shige cikin falon tana wata tafiyar kwarkwasa, karɓar kulolin hannun Yahya yayi ya rufe ƙofar tare da nufar dinnin, anan ya samu amarya Taufiƙa yayin da Bintu ke ta faman bunshi kamar jela dan ko duban inda Taufiƙan take ba tayi ba,cikin sanyaya murya ta gaida shi,amma tamkar ba da shi take ba,saima hankalin shi da ya maida kan Bintu yana kallon rigimammiyar fuskarta da take a kwaɓe ƙiris ya rage ta fashe masa da kukan da baya buƙatar shi a ko da yaushe,zama yayi saman kujerar tare da janyo ta ya zaunar da ita saman cinyar shi, cikin san lallashin ta yace"me kuma ya faru my princess jewel?ɗan tura ƙaramin bakinta tayi tana kuma hararar gefan da Taufiƙan take a tsaye kamar zata haɗiyi zuciya da wulaƙancin da Abdallah yayi mata,gane abinda take nufi ne yasa shi miƙewa da ita a jikinsa yana cewa cikin miskilar muryarshi da ba yayi agaban Bintu,my wife,goyon kike buƙata ko abinci?girgiza kanta tayi tana murza idanunta irin yadda shagwaɓaɓɓun yara sukeyi,tace"Ni bancin abincin yanzu ka fara goyona!'da sauri ya durƙusa a saitin ta yayi mata alamar ta hau saman bayansa, cikin farin ciki da wata rigimammiyar dariya ta haye gadon bayanshi tare da zagaya duka hannayen ta ta cikinshi, Taufiƙa dai bata san sanda hawayen baƙin ciki sukafara saraftu akan fuskarta ba,sai kuma take taji sha'awa Ina ma itace akewa wannan soyayya,to ta yaya za ayi miki haka bayan ke kikeso bake ake so ba,zuciyarta tacigaba da bata shawara da cewa Taufiƙa kiyiwa kanki faɗa tabbas kika bari Abdallah ya aureki to hoto zaki zama a gurinsa hoton ma mara amfani,kije ki auri Sayyid tunda shine yake sonki,ki canja rayuwarki,tunda gashi kina kallon duk abinda Inno ta zaiyano akan zai faru da rayuwar Bintu shi kike gani yana faruwa tamkar wadda a kasanar da ita,bayan kuma ba haka bane kawai dai tayi mata fata ne na kasancewar zuciyar zinaren da Bintu take da ita, Taufiƙa kiyi haƙuri ki karɓi zabin da ya zamo naki tun kafin a haifeki,
Maganar Bintu ce ta dawo da ita daga tunanin da ta lula,tace"Ya Abdallah sauke Ni haka ka gaji,zo muje muci girkin inno!'yadda ta faɗa ɗin haka yayi, sauke ta yayi tare da nufar kulolin a hankali ya fara savin ɗin su a plat ɗaya,sai kuma Bintu duk daji babu daɗi abinda sukayiwa Taufiƙa hakan ne yasa ta ɗan dubeta a sanyaye tace"Anty Taufiƙa bazaki zauna bane?jin haka da tayi daga bakin Bintu sai tayi saurin durƙusawa kasa tare da kama hannun Bintun cikin kuka wanda ke tafe da hawayen nadama tace"dan Allah ƴar uwata ki haƙuri ki gafarceni!"cike da mamakinta Bintu take dubanta,kama hannunta tayi suka miƙe janta tayi har zuwa falon kana suka zauna, cikin sanyin murya Bintu tace"Anty Taufiƙa shin wane irin tuba kikayi?cikin kukan Taufiƙa tace"wallahi wallahi wallahi kinji rantsuwa har uku ta musulmi,nayi tuban da bazan kara komawa ga aikata ko wane irin zanuɓi ba,Bintu rayuwarki ishara ce ga mutane masu san zuciya kuma abar koyi ce,ƙaddararki ƙaddara ce wadda take cike da darussan rayuwa ga mutumin da ya gane,dan haka na tuba na janye duk wani batuna zan auri Sayyid dan uwana tunda shi Allah ya zaba min matsayin abokin rayuwa!'cikin farin ciki Bintu tace"Alhamdulillah masha Allah Allah shine abun godiya,kana ta ɗan gyara zamanta tana cewa Anty Taufiƙa ki sani cewa duk wanda yayi imani cewa a kwai wuta kuma akwai aljanna dole ne ya kiyaye kansa daga fadawa daga halaka ta sharrin shaidan wanda zata kasance masa azaba a gurin ubangiji,muna aikata kuskure mai girma a cikin rayuwar mu wanda sam hakan bai kamata ba,duk wanda ya dauki burin duniya ya saka a ransa to kuwa tabbas yayi ƙawance da shaidan,domin shi shaidan babu abinda yake so irin yaga ana aikata saɓo,manzan Allah s.w.a ya tambayi shaidan cewa shin mai yake sawa ƙashin bayansa ya karye? sai yace,yaga ana tuba dan komawa turbar gaskiya,
San nan a kwai lokacin da mala'ika jibrilu yazo yana bawa Annabi a,w,a labarin jahannama har yazo kan ƙofar wuta ta bakwai,irin azabobin da Annabi yaji za ayiwa waɗan da suka kasance a cikin wannan ƙofa sai da ya suma,bayan ya farfaɗone yake cewa da maka'ika jibrelu dama akwai wata al umma ta da zasu shiga cikin wuta? shin zaka bani labairin waɗan da zasu shiga cikin wan nan ƙofa?sai mala'ika jibrelu yace"masu manyan zunubai ne wadan da suka koma ga ubangiji basu tuba ba sune zasu shiga wannan kofar wutar!'wa iya zubilla alla ka kiyashemu da ita,dan haka duk wanda ya tuba daga wani aiki na saɓo da yake aikatawa ba ƙaramin rabone dashi ba,kin ga yanzu ke kin dace muna fatan dacewa har acan ƙiyama!'cak taji an ɗaga ta sama,ƙamshinsa da taji ne ya kuma tabbatar mata da cewa shine,duk da tasan shine kadai zai iya yi mata haka, yace"princess mun gode da wannan ta ƙaitaccen wa"azin haɗe da tunatarwa Allah yasaka da Alkhairi ya bamu dacewa da kuma babban rabo na Alkhairi,yanzu muje ki karya ki bar amaryar Sayyid itama taje gida ta fara shirin sabuwar rayuwa mai cike da daɗi da sirrika da kuma ɗumbin lada gurin Ubangiji!'sai kuma Taufiƙa taji duk tana jin kunyar Abdallah dan haka ta miƙe cikin sanyin jikin da kalaman Bintu suka ƙara saukar mata, cikin nutsuwar da da bata da ita, ta ce dan Allah ya Abdallah ka yi hakuri ina fata zaka dinga kallona kamar Rahima dasu Shakur!'jinjina kanshi yayi cikin jin dan tausayin Taufiƙan yace"kar ki damu Allah ya kaimu ya kuma yafe mana baki ɗaya!'suka amsa ita da Bintu daga nan ta fita daga falon Bintu ta ɗan daga murya tana cewa sai munzo shan biki