Showing 117001 words to 120000 words out of 184937 words
yabi bayanta,amma dai haka ya daure ya shiga Binta da addu'oi na kariya da neman nasara,
Lokacin da tazo dab da gurin sai ta shiga sanɗa da raɓewa ta yadda babu wanda zai iya ganin ta,cikin ikon Allah ta samu nasarar zuwa inda suke,waje ta samu mai matukar tsaro ta ɓoye kanta amma saida ta tabbatar da cewa zata iya ganin su sosai batare da ta samu matsala ba,zubawa matar ido tayi tana lura da duk wani motsinta da takunta, yayin da zuciyar ta kuwa ji take tamkar zata faso ƙirjinta ta fito saboda tsabar kiɗima,har yanzu tsoron gano wannan mata yana tare da ita,sai dai yayi sauƙi saboda samun ƙarfin gwiwa daga Abdallah,
Matar ta tsurawa Dije idanunta ta cikin niƙaf,tana daɗa karantar yanayin ta,can dai tayi wani murmushi ta cikin niƙaf ɗin ta,kana tace"anya Dije babu abinda kike shiryawa nifa har yanzu ina kokwanto a kanki!' sai kuma tayi shiru tare da ɗan yin taku biyu zuwa uku,kana ta da kata,cikin nutsuwa da taka tsantsan dije tace"ranki ya daɗe babu wani abu da nake shiryawa face abinda kika sakani,aikin da kika sakani shi kawai nakeyi!'to Dije idan haka ne ya labarin mutumin nan shin kun samo shi ne ko har yanzu ita ma ya gagareta?Dije tace"ranki ya daɗe muna kan hanya kuma insha Allah mune da nasara mun kusa kawo ƙarshen komai ina tabbatar miki da cewa bazan kuma bari mu haɗu ba har sai na samo miki ko wanene wannan mutumin!'dariya tayi wadda ta shiga kunnen Bintu,kana tace"yauwa Dije yanzu ne hankalina ya kwanta da aikin da kike min kuma na samu tabbacin kina yin abinda ya dace,dan haka Ni kuma zan zuba ido na saurari ranar da zaki kirani ki sanar dani ko wanene wannan shu umin mutumin!'daga haka,ta cigaba da taku dan barin wajen tana cewa saboda yardar danayi miki yau Ni zan fara barin wajen nan Dije na baki amanar rayuwata!'ba tare da ta saurari abinda Dijen zata ce ba ta yi hanzarin ƙara sa fita daga gurin wanda har saida ta taka ƙafar Bintu ba tare da hankalin ta ya kai kanta ba.
Runtse idanunta tayi cikin raɗaɗin da ƙafar ta take mata da kuma fargabar kar ta ganta, ga kuma ruɗaninda ta shiga na san tan-tance inda tasan me wan nan dariyar tabbas kamar taso ta gane Muryar matar duk da cewa ta rufe Muryar,haka kuma takun ta shima ya tsaya mata kai da duk yanayin jikin matar,tabbas tasan wannan mata kuma a cikin astate take rayuwa,lallai Dije tayi gaskiya kuma tayi babbar dabara da kawo wannan shawara,dan kuwa tabbas idan taga matar nan zata shaida ta Ali wane yanayi,sai dai kuma ta ina zata fara karaɗe ESTATE dan binciko ta?wata zuciyar tace ke Bintu biyota bai zama abu mai wahala a gareki ba sai duba ta a inda kike rayuwa,ko kin manta kina da jarumin maza kuma gwarzo a kusa dake,dan haka babu abinda zai gagareki a wannan karon kune da nasara,da wannan tunanin ta fito daga maɓoyar ta,wanda sai alokacin ne Dije ta san Bintu tazo,fita sukayi bayan sun tabbatar da tafiyar matar.
Daga ɓangaren Abdallah kuwa kaɗan ne ya rage zuciyar shi bata buga ba,shi da yacewa Bintu kar ta zauna me ya kaita daɗewa a inda shu'umar mata kamar wannan take,yana ƙoƙarin Binta sai kuma yaga fitowar matar cikin sauri ta tari a dai daita ta shiga suka bar gurin,da sauri ya fito daga maɓoyar sa,yana tunkarar wajen sai kuma yaga Bintun sun fito ita da Dije,Dije tace"Ni bari na samu nafef na wuce dan ba zai yiwu mu tafi tare ba!'jinjina kansa yayi tare da duntso kuɗi cikin aljihun rigar sa ya miƙa mata,karɓa tayi tare da yin godiya,ganin Bintu na ɗingi sawa yasa shi ɗan duban ƙafar tata,cikin alamun tambaya ya kalleta,tuni hawaye suka fara zuba mata cikin shagwaɓar da take halittar tace, tace"ba itace ta take min ƙafa ba!'kawar da kansa yayi tare dacewa to muje gida ayi miki allurar tetonos tunda wajen yayi jini kuma Allah yasa bata ganki ba!'ya faɗa yana ƙara haɗe fuskar sa,shuru tayi batace masa komai ba amma dai ta ƙudurta a ranta babu allurar da zata tsaya yayi mata,
A inda sukabar su Yahya a nan suka same su, nafef ɗin ya bawa samuyal,kana suka shiga motar, kayan jikin sa ya cire ya dawo Abdallahn sa na ainahi wanda har saida ya bawa Bintu dariya, sosai take jin dariya idan ta tuna shigar sa ta ɗazun wanda alokacin bata samu damar yinta ba saboda yanayin da suke ciki,kawai kallon ta ya tsaya yanayi saboda yadda yaga dariya tana mata kyau,ita kuma ganin ya zuba mata ido, sai ta bar dariyar tare da haɗe fuska wai dan karma ya ga fuskar da zaice zaiyi mata allura idan sun koma gida,wani ɗan murmushi ne ya suɓuce saman leɓan sa amma bai bari ta gani ba,ya gano ta sarai yasan abin da take yiwa gudu kuma allura ce sai yayi mata ko me zatayi,a haka suka karasa estate ɗin.
Tunda suka sauka ta ɓangaren da ɗakin yake,sai gaba ɗaya tunanin da hankalin ta suka koma wajen,sai yanzu abin yake dawowa kanta wanda tun ranar da abin nan ya faru sai yau ta kuma jin shauƙin shiga ɗakin, wani irin ƙwarin gwiwa takeji a tare da ita, tabbas sai ta shiga ɗakin nan sai kuma tagano menene aciki,kuma sai ta gano mallakin waye,haka nan take jin kamar buɗe ɗakin nan shine wata buɗaɗdiyar hanyar sada ta da duk wani abu da take burin nema ko tace suke burin nema,ido ta zaro ganin mutumin da ya fito daga ɓangaren kamar almaraa haka take ganin al amarin wanda ya matuƙar hautsina tunaninta....
Karku damu komai ya kusa zuwa ƙarshe ku dai kuci gaba da bina sannu dan War ware muku turka turkar,
💕
*KUDURAR ALLAH* 💕
*NA*
*FATIMA Y. ADAM*
_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
```Page 45 ```
Kafin ta fita daga mamakin ganin Dady Habib da tayi sai kuma ga Dady Mansur shima ya ɓullo ta can inda yafi kusanci da ɗakin,wai meke shirin faruwa ne,me yasa suke san burkita mata tunani?to acikin su waye?ko duka su biyun ne?me hakan yake nufi ne? runtse idanun ta tayi yayin da har shenta ya shiga nanata innalillahi tare da allahumma ajirni filmusi bati wakalifni khairan minha,a dai dai lokacin da Abdallah ya gama sallamar Yahya ya juyo dan su tafi, tsayawa yayi yana kallon ta cike da mamaki, yayin da ita kuma har lokacin idanun ta suna rufe tana maimaita duk addu'ar da takama, cikin nutsuwa ya juya yana kallon ɓangaren shima dan yasan komeye baya rasa nasaba da wajen,shi dai baiga komai ba dan haka kawai sai yaja hannunta suka fara tafiya,wanda sai alokacin ne ta buɗe idanun ta da suka kaɗa suka koma wata kala saboda tsabar damuwa,binsa kawai take batare da tasan inda take taka ƙafafunta ba,ita dai kawai tagan su cikin falon inno,basu samu inno a falon ba dan haka kawai sai ya wuce part ɗin sa kai tsaye,
Suna shiga ɗakin sa ya riƙota jikin sa,wanda hakan ne ya kuma haifar da wani irin rauni azuciyar ta, a hankali ta kuma cusa kanta a cikin ƙirjin sa tana giga fuskarta a kai wanda ya riga ya gane wannan alamar tace"da take nuna masa yanayin damuwar da take ciki,hannun sa yasa a bayanta ya shiga fatin ɗin ta cikin salon rarrashi,A hankali ta shiga sakin wata ajiyar zuciya a jajjere tare da samun nutsuwa da salama,sai da ya tabbatar da nutsuwar ta kana ya saketa tare da nuna mata hanyar bayi,cikin body language ɗin sa yayi mata nuni da ta shiga tayi wanka,duk da halin da zuciyar ta take ciki sai da ta ɗan tura baki tana ƙunƙunin rashin maganar sa,bai kula ta ba ya fita daga ɗakin.
ɗakinta ya shiga tare da ɗauko mata kayan bacci, da wasu abubuwan da yasan zata iya buƙata, ya fito yana ƙoƙarin shiga falon sa sai ga inno ta fito daga sashen Alhaji Baba,tace"a'a Abdallah ashe kun dawo?cikin girmama matar yace"mun dawo inno amma bamu jima ba,tace"to madalla ina fatan dai anyi nasarar abinda A kaje nema?yace"Alhamdulillah inno insha Allah an samu nasara tunda dai gashi nan yayi mata tofi da ya bata magunguna,ya kuma bamu lokacin komawa!'inno tace"to masha Allah Ubangiji ya sa a dace!'ya amsa da Amin kana ya shige ita kuma inno ta shige ɗakinta,
Tunda ya koma ɓangaren sa,ya kasa samun nutsuwa,ita kanta Nafisar ta bata san shigowar sa ba,babu abinda yake damun zuciyar sa sai batun iyalan sa,yana son Laila da abinda ta haifa masa bai son so ba sai akan Laila Bai san ɗaɗin ɗa ba sai akan abinda ta haifa masa,wai waye yayi masa wannan mummunan cutarwa? tabbas duk ranar da yayi ido biyu da wanda yayi sanadin rabuwar sa da sanyin idaniyar sa,baya jin idan yakama shi zai iya barin sa da numfashi, babban abinda yake bashi mamaki ya akayi aka san ya auri Laila da inda take zaune kai harma da gidan Sulaiman ɗin da aka bisu,San nan wan nan mutumin daya kirashi waye shi?me yake nufi da wannan tambayar da yayi masa?san nan ya akayi yasan iyalan sa sun ɓata?anya kuwa ya kamata ya bar wannan magana? tabbas yanzu ba lokacin zama bane a wajen sa yanajin lokaci ne yayi da zai fita dan neman nasarar sa,yana ji ajikin sa ya kusa haɗuwa da farin cikin sa,ya dade bai samu nutsuwar da ya samu a wannan karon ba kuma a cikin wannan lokacin da ya gabata,fuskar Bintu da Abdallah ne suka gilma ta idanun sa murmushi ne ya suɓuce masa,yana jin ƙaunar yaran tamkar jinin jikin sa, yanajin mizanin ƙaunar su na ninkuwa duk sakan a zuciyar sa.
Yana cikin wannan halin ne Nafisa ta ƙara so inda yake,zama tayi gefan sa,cikin nuna tsananin damuwar ta akan sa, tace"yallaɓai baka jin daɗi ne?girgiza mata kai yayi,ta kuma cewa to meke damunka naga dai kamar lafiya kafita,amma gashi ga dukkanin alamu ka dawo da matsananciyar damuwa?nan ma dai girgiza mata kai yayi,ƙara matsawa kusa dashi tayi tare da ɗan roƙo hannunsa tace"haba Umar yanzu kana da wanda yafini kusan ci da kai wanda zaka iya kai masa damuwarka bayan ni?dan Allah ka gayamin abinda ke damun ka yau ɗaya dai, ko ina da abinda zan iya taimaka maka dashi!'kallon da ya watsa mata ne ya ɗan so ya razana ta,amma duk da haka batayi ƙasa agwiwa ba ta kuma langaɓar da kai tare da cewa,pls Umar telk to me,ko baka yadda dani bane?wani rikitaccen kallo da ta kasa gane masa ya kuma watsa mata kana ya ɗauke kanshi daga kanta,shurune ya ɗan gifta,kowa da abinda yake saƙawa A cikin zuciyar sa,Umar ya san Halin Nafisa nesa ba kusa ba,ko ita bata san kanta yadda yasan ta ba,ya daɗe yana mugun tunani akanta game da al'amarin sa,idan yace baya zargin ta ma tabbas yayi wa kansa ƙarya,sai dai har yanzu bai kamata da wani laifi makacin wannan ba, bare ya tabbatar,to amma yanzu wayar wan can mutumin ta zaburar dashi daga baccin da ya kwanta yi,dole sai ya binciki Nafisa domin bai yadda da ita ba,ita kuma tunanin ta kawai bai wuce ta yadda za ayi ya sanar da ita ko mai akan lamarin sa ba,cikin san yi masa dabara tace"wai ni kuwa Umar baka tunanin lokaci yayi da yakamata mu nemi yarinya ko yaro a gidan marayu ba tun da har yanzu babu wani labari akan samun haihuwata!'kallon ta yayi cikin wani irin yanayi yace"me ya kawo wannan maganar kuma?anzo wajen dama so take ya magantu,tace"to ai ina ganin damuwar taka duk bata rasa nasaba da rashin haihuwar mu kuma kaga nima,ina buƙatar ganin ƙwaina a duniya kafin na mutu!'ta faɗa cike da alamun tausayawa kanta,irin tana cikin damuwar nan sosai,miƙewa yayi tare da watsa mata kallon tuhuma,ganin yana ƙoƙarin barinta agurin yasa tayi saurin cewa'cikin muryar dake son fashewa da kuka,yanzu Umar kana so kace baka yarda dani ba ke nan, da ba zaka iya gaya min damuwar ka ba?ban yarda dake ba Nafisa!'itace kalmar da ta daki dodon kunnen ta,kafin ta dawo daga ruɗewar da tatafi, ya kuma yanko mata wata da cewa,Nafisa tabbas ban yarda dake ba, saboda ina zarginki da aikata mun wani mummunan laifi,kuma wallahi duk wanda na samu da saka hannun sa kan aikata min wannan ɓarna to kuwa zan iya saka wuƙa na yanka maƙogaron shi ko wanene kuwa,shi yasa nake miki fatan kar ki kasan ce cikin waɗan da suka aikatamin wannan babban laifi,ko nace kar ki kasance kece kika aikata min wannan mummunan laifi,dan haka ki rabu dani,bazaki samu damar jin ko mai daga bakina ba yanzu har sai ranar da asiri ya tonu gaskiya ta bayyana!'daga haka bai ƙara cewa ko mai ba ya fice ya barta A zaune cikin tafiyar sumar wucin gadi,gaba ɗaya ƙwaƙwalwar ta tsaya ta daina aiki duniyar kanta ta tsaya mata,bata ganin ko mai bata jin komai, ayanzu dai acikin wannan yanayin.
Lokacin da ya shiga ɗakin bata fito daga toilet ɗin ba,dan haka wayar sa ya ɗauka,ƙira ya tafi,bayan wucewar wasu ƴan sakanni,aka daga kiran nasa,daga can ɓangaren akace Yes ogah,a hankali yake magana cike da nutsuwa,yace"daniyal,aikin ka yazo,me wannan hotan dana turo maka ya dawo kamar yadda na gaya maka, a kwai inda muke so yayi mana jagora to kasan dai aikin namu na sirri ne,ina so duk inda ya shiga ya fita Kabi min shi har sai ka gano mun wannan gida danayi maka bayani a kan sa,dan haka ka inaso ka zama cikin shiri,ka kuma saka ido akan shiga da fitar sa, dan kar yaje batare da ka sani ba!'daga can ɓangaren daniyal ya amsa masa cikin ladabi,kana suka yi sallama.
Yana sauke wayar daga kunnen sa tana fitowa,jikin ta ɗaure da ƙaramin towel,ta rufa wani a kanta, babu abinda take sai tashin ƙamshi me sanya zuciya nishaɗi,ganin sa a zaune a ɗakin yasa duk sai ta diririce,jan towel ɗin take a ƙoƙarin ta na ganin ta kuma sauko dashi ƙasa,saboda yadda cinyoyin ta da ƙaurinta duk suke waje,a garin san rufe ƙasa ta buɗe sama batare da sanin ta ba saboda hankalin ta yana kansa,bata so tayi wani motsin da zai sa ya gane mata jiki,ɗan lumshe idanun sa yayi yana mai jin wani abu na tsira masa har can cikin tsakiyar kansa da gan gan jikin sa,wani yamm yamm yake ji tsigar jikin sa na miƙewa,bai taɓa shiga cikin irin wannan yanayin ba bai kuma taɓa sanin zai shiga ba,a tunanin sa wannan ƙwailar yarinyar bata da abun da zata iya sawa yanayin sa ya sauya?miƙewa yayi dan ƙoƙarin kaucewa haɗarin da Bintu take ƙoƙarin saka shi,ita kuma ganin ya nufota a tunanin taq wajen ta zai zo saboda tana kusan kofar toilet ɗin,dan haka sai ta kuma jan towel ɗin ƙasa,wanda hakan yasa gaba ɗaya ƙirjin ta ya ƙarasa baiya ƴan madai daitan nn tane sukayi wa Abdallah ƙuri,batare da ta kula da hakan ba,gaba ɗaya ji yayi ya kasa control ɗin kan sa,anya kuwa yarinyar nan ba da gaiyya take yin abin nan ba? haushin abinda takeyi ne yasa Abdallah mai makon ya wuce ta ya shiga toilet kamar yadda yayi niya da farko kawai sai yasa hannun sa ya fizge towel ɗin data ke ta kanka bar rufe cinyoyin ta dashi,wata irin ƙara ta saka tare da waɗawa jikin shi ta cukyikyiye shi tana ɓoye halinntun ƙirjin ta ajikinsa,bai san sanda wani shu'umin murmushi ya kufce masa ba,wanda har sai da kumatun sa suka loɓa,hannun sa yasa ya zagayeta ajikin sa tare da ɗora haɓar sa kan jiƙaƙƙen gashinta data wanke yake ta zuba ƙamshi,cikin kuka tace"wayyo jikina dan Allah ka rufe min jikina bana son kana kallon min jikina!'a hankali ya gangaro da fuskar sa cikin wuyanta yana shaƙar ƙamshin jikin ta,tare da cewa me zan kalla ajikin naki?meye abin kallo ajikin naki?maza nunamin abinda bakyaso na kalla bint!'yana yin maganar yana saukar mata hucin numfashinsa cikin wuyanta da yake ta karaɗewa da fuskarsa,take jikinta ya shiga rawa har kafafunta na ƙoƙarin kasa ɗaukar gangar jikinta,kici kicin ƙwatar kanta take yi amma mai makon ya sake ta sai ƙara karfin riƙon sa yayi agareta,abubuwan da ya shiga yi mata masu wuyar fassarawa ne agareta, wani irin yanayi suka shiga gaba ɗayan su wanda tun tana son guduwa har ta kai da ta haƙura, sabo da wani irin susa da Abdallah yake bin sassan jikinta dashi da tausasan tafin hannun sa wanda yake neman shiɗar da ita,bata dawo hayyacinta ba taji hannun sa kan tausasan ma daidai tan nn,ta,shi kansa Abdallah bai san a wace duniya yake ba bai kuma san hakan ta faru ba,bai kuma san mai yake aikatawa ƴar ƙanwaliliyar tashi ba,( kai Abdallah babu ƙira me zai kawo gawayi ko kamanta tausayin Bintu kake yi ne)
Laushi fatar jikin Bintu da taushin abinda yake latsawa a ƙirjinta su suka hana shi dawowa cikin hankalin sa,ita kanta Bintu ta sare da yanayin mutumin nata,wani irin tsorone yaka mata jin hannun Abdallah a pravet pant ɗin ta yana yawo dashi,da ta kasa ƙwacewa daga gareshi sai kawai ta saka masa kuka,wanda shine abinda ya dawo dashi cikin hankalinsa,da sauri ya saketa,ba tare da ya iya kallon ta ba ya shige cikin toilet,yana wani killer smell,wanda Ni kaina na kasa gane na meye,hmm shi dai yasan manufar abinsa,da sauri ta sunkuya ta ɗauki towel ɗinta ta ɗaura,kana ta nufi inda kayanta suke,ɗaga rigar da ya ɗauko mata tayi zata saka,amma sai ta da kata ganin ƙanƙantar rigar ita fa a iya ɗakinta kawai take saka irin wannan kayan amma shi ya kama ya wani ɗauko mata su, dan kawai yayi mata wayo yadinga taɓa mata nn,tura bakinta tayi tare da hararar kofar bayin tamkar manyan idanunta zasu faɗo,gaba ɗaya haushin kanta takeji da ta bari yayi mata irin wannan ta adi,a fili tace"yo ai dan yaga ina kwana ɗakin sa ne shi yasa duk yake min haka,kaga mutum sumi-sumi dashi kamar ba zai iya wannan