Showing 54001 words to 57000 words out of 130717 words

Chapter 19 - DUHU sark'ak'iya complete hausa novel

slimzy   

23 Oct 2025

203

yasan zasu hadu da yaseer zsi masa albishir da zai auri husnah zai rabata da gidan kamar yadda ya fada Allah allah yakeyi ya isa office dinsu yana parking motarsa ya kalli ta yaseer ya tabbatar yau ya shigo wajen aiki daukar takardar yayi yasa a aljihunsa ya fita yana takunsa mai cike da takama da kasaita ya tura kofar office din yaseer kansa a kasa cike da rudani yake bincike baiga hoton yarinyar ba yadaisan yanada hotonta har a office dinsa yana kallo bai ganiba hafeez ya turo kofa hade da sallama yaseer ya d'ago yana kallonsa shima ido cikin ido yake kallonsa yaseer zaiyi magana hafeez ya rigasa "nazo ne inyi maka murnar sakin husnah da kayi"dammm gaban yaseer ya fadi kansa ya shiga juyawa take ya tuno da yarinyar tabbas sunanta husnah hafeez yace "kabani lasisin auren husnah yanzun tunda baka bukatarta ni ina bukatarta zan aureta aijanin nata ya kasheni Zan aureta in rabasu ai bansan daddy baiga takardar ba ina tashi aiki zsntafi da takardar in mikawa momy tunda yarwa akai na tsinta"yana masa murmushi ya fice gumi ne ya karyowa yaseer ya dafe kansa meke faruwa dashi ne?wace takarda hafeez ke magana shin yarinyar Daya sani yana karami itace wanan husnah mai aljanu ta gidansu?mikewa yayi tsaye kansa na juyawa ya shiga cewa "no no inaaas"ya kwashi wayoyinsa cike da tashin hankali ya nufi hanyar fita ko ganin gabansa bayayi......

******
shiru husnah ke zaune bayan Antynta ta gama mata nasiha jikinta ya mutu sosai saidai can kasar zucuyarta soyayyar Abraham ke azalzalarta,....tsaye yake a kofar shiga dakin momy na zaune a parlor itada Anty sun saka karatun kurani suna tattaunawa sukaji tassss an jefo speaker radio home theater kasa ta fadi an kashe kauri sukaji alamar an kona radiom kallon juna sukayi Anty tace"an kona radion saboda karatun da nasa"tayi murmushi wucesu yayi ya shiga dakin ta jikin kofa ta gansa ya bullo kamar an wurgosa mikewa tayi tana murtsuka ido tana kallon kofa kallom kallo sukeyi wani farin ciki ne ya lullubeta ta ruga da gudu ta fada jikinsa ya runtumeta kamm kamar zai maidata cikinsa ceke da kewarta yayi kissing goshinta ya dago fuskarta hawaye tagani a idanuwansa tace "kuka kakeyi?"ya girgiza kai yana hawaye yace "ba kuka nakeyi ba"kunnuwanta ta rike alamar ban hakuri yayi saurin cirewa yace "nine ya dace in baki hakuri dana azabtar dake kuma nima na azabtar da zucuyata jnacan cikin daji cike da kewarki"murnushi tayi ta kara fadawa kirjinsa tana dariya tana kuka tace "nayi kewarka mijina ina bukatarka a kusa dani"ya shafa kanta ya zame dankwalin kanta ya tura kansa gefen wuyanta ya shiga romancing dinta yana shasshafa ta bankarewa tayi tanajin wani yarrrr idanuwanta a rufe tana sauke numfashi cakk ya dauketa yace muje?"ta gyada masa kai batare da tambayar inda zasu ba yabi ta jikin bango zasu shige tace "zaka dawo dani?"ya gyada mata kwi idonsa kirr akanta yace"zan kone in har ina nan antynki zata kona ni"ranta ya baci ta fara jin haushin Anty dikda tayi mata alkawarin sallah da ibadah tayi mata alkawarin bazata sake biyewa Abraham ba amma soyayyarsa bazata barta sukuni ba giftawa sukai suka fice....

******
muneeba da hajiya rabi zaune a gaban boka ya tasa musu kwaryar tsafi a gabansu wani ruwa mai kaman jini yanata tafasa fuskar husnah ce amma fuskar taki fitowa yayi surkulle ya mike ya daga hannunsa sama ya kira sunanta ya kalli kwaryar sam husnah bata waigo ba boka ya jinjina kai tabdijan akwai matsala muneeba tace "boka banason in koma gidan nan in tarar husnah bata haukace ba hauka nakeso tayi tabar gidan banaso ta rabi yaseer idan har yaseer ta rabeshi kishi zaisa in hadiyi zuciya in mutu"da sauri hajiya rabi ta toshe mata baki ya dauko wata kwarya da magani ciki ya bata yacev"kinga wanan kwaryar da maganin nan?"ta jinjina kai yace ki kira sunan husnah da yaseer ki fasa kwaryar kice na Farraka tsakanin husnah da yaseer harabada babushi babu ita "ta karba tana murmushi yace "sanan maganar cikin da kikai masa karya"da sauri suka gyara zama yace "akwai mafita"cikin kosawa hajiya rabi tace meye mafitar?fada mana boka ko meye zamuyi"boka yayi ihu ya mike ya hura wata hoda saiga jariri mai shegen kyau suna gani suka kalli juna yace"akwai aljanin da zai shiga jikina yanzun zaiyi amfani dake idan kin yarda yana gamawa ciki zai shiga wanan yaron zaki Haifa"hantar cikin muneeba ta kada ta jinjina kenan shine zai kwanta da ita?ta kallesa yadda yake gumi bakin kirin jikinsa sai walkiya yakeyi da datti ta kalli ummah ta ta yatsina fuska ta bata rai hajiya rabi ta rad'a mata tace "biyan bukata yafi dogon buri dan haka muneeba ki yarda kawai"muneeba gabanta ya fadi boka fa?aljani zai Mata ciki kuma cikin mutim tayaya hakan zai kasance?.....

husnah na rungume a jikin yaseer suna zaune a wata kujera a bakin ruwa mai shegen kyau ya mike tsaye yana zagaye wajen ta mike cikin farin ciki tace "ina ne nan?"yayi murnushi yace "kona fada miki baki saniba amma lambun soyayya ne"tayi tsalle sai kuma ta bata rai tace "su momy zasu shiga basu ganniba"cikin yanayi na tsoro tayi maganar yace "zasu ganki bazasu taba tunanin ba ke bace dan haka ki saki jikinki nayi kewarki taho"ba musu ta taho ya shiga tsokanarta yana zagaye wajen tana dariya kwanciya yayi ta fada jikinsa ya zame rigarta ya ajiye gefe ta rufe ido ya rada mata a kunne "kunya kikeji?"ta girgiza kai yakai bakinsa nononta ya soma tsotsa yana lumshe ido tana shafa kansa......


*WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE 300 ZAKI BIYA KI KARANTA IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA*


3126584401
FIDDAUSI MUSA
FIRST BANK

SHAIDAR BIYA TA WABAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER....




*SLIMZY*✍🏻
[23/09, 21:29] 🥰slimzy😍: 23

bude labulen parlorn yayi babu kowa sai tv ke aiki yasan dama kannensa basa nan tsakiyar parlorn ya tsaya sai gumi da yake had'awa yace "momy!!"cikin daga murya yake kiran momy tana kitchen itada mai aikinta tana kokarin dama kunun gyada ta jiyo sautin muryarsa yana fad'in "momy kina ina?Dan Allah ki fito ki warwaremum wanan matsalar da nake ciki kaina zai fashe"cewar yaseer shiru momy tayi ta kalli mai aikinta tace"kamar yaseer ko?anya yaseer ne kuwa?yanzun ai yaseer na wajen aiki"tace a fili ya sake kiran sunanta mika ma mai aikinta bokitin tayi tace "tace rikemun ina zuwa ba lafiya"tana kokarin daura zani ta fito ta gansa tsaye yanayin da taga yaseer ya furgitata gabanta ne ya yanke ya fadi dakyar ta karaso cikin parlorn tace"kai yaseer lafiya naganka haka?"ta kalli kayan jikinsa fes dashi yasha bakin wando da farar riga shirt alamu daga wajen aiki yake gumi yakeyi sajensa ke d'igowa da gumi tacw"yaseer meke faruwa naganka cikin wanan yanayin?"zama yayi a kujera ya dafe kansa da ya dau zafi ya runtse idanuwansa fuskarta ya gani ya budesu momy ta zauna gefe tana kallonsa tana kuma saurarensa kasa magana yayi sai jujjuya kai yakeyi yana kokarin tuno yarinyar da yake gani ta sake magana tace "yaseer kayimun magana kodai ba kai bane kaima aljanun sun shafeka?"da sauri ya kalleta da jajayen ido harta furgita yace "momy wacece yarinyar nan ta gidan mu?wadda ke dakin momy da hafeez ya kawota?tanamun kama da wata dana taba sani a baya"murmushi momy tayi ta d'aga hannunta sama tace"Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah,lallai yaseer ka dawo hayyacinka saidai ka kasa fadin wacece saboda lokacin da tazo baka hayyacinka"yace "momy kamar ya bana hayyacina gashi yanzun inayi miki magana?"ta girgiza kai kawai tace "husnah ce,itace yarinyar da kake yawo da hotonta wanda tun tana yarinya da aka haifeta mahaifinka nada rai aka daura aurenku tun kuna yara ta tafi ne sakamakon saceta da aljanu sukayi"shiru yayi yana kallonta itama shi take kallo yacev"ummah dama husnah ce?"a sanyaye yayi maganar ya soma hawaye tausayinsa ya kama momt godewa Allah take karayi ta mike ta kwalawa mai aikinta kira tace "zainura idan kin dama kunun gyadan ki kawowa yaseer nashi"momy ta mike cike da farin ciki ta nufi daki ta bude drawer dakinta ta dawo da hoto ta mika masa hannunsa na rawa ya karbi hoton ya tsurawa hoton ido tabbas itace...ya kura musu ido ya sata a kafadarsa tana dariya anyi mata parking gashin kanta.....wata irin faduwar gaba yakeji tayaya zai fadawa momy ya saketa?hafeez ya dauki takardar hafeez na kokarin shiga rayuwarta ashe matarsa ce?gumi ne kawai ke karyo masa innahlillahi wa innahilaihi rajiun ya furta momy ta dade tsaye tana masa magana besan tanayi ba har saida ta tabosa tace"tunanin me kakeyi yaseer akwai matsala ko?"ya jinjina mata kai ya karbi kofin ta koma kitchen dauko nata...

*****
Tura kofar dakin husnah Anty tayi taganta kwance cikin bargo lullube a hankaki ta kira sunanta "husnah!"taji shiru gurnani taji kamar munshari tace"ashe bacci takeyi "ta juya ta fice momy tace "tana dakin ko ya dauketw"girgiza kai Anty tayi tace "bacci takeyi husnah cikin damuwa take tun dazun naganta cikin wanan yanayin"momy tace"bazai wuce bataga aljanin nata bane "Anty ta girgiza kai kawai ta zauna tana kokarin kallon agogo tace"yakamata inzo intafi gida yara zasu dawo makaranta dama nace bari inzo ne insameki ki farka daga nannauyan baccin da kikeyi ki rike yarki tasamu lafiya"tana kokarin sa gyale ta dauki Jakarta momy cikinta nadan mata motsi tasan yunwa takeji ta mike tace"muje nataka miki ko?"suka jero a tare suka fito,

husnah na rungume jikin yaseer suka shigo parlorn ba kowa sai kyalkyala dariya takeyi cikin nishadi suna shiga dakin tace "amma kasan me anya su momy basu nemeniba kuwa?"ya jinina mata kai yace "sun nemeki kuma sun shiga dakin anganki kwance basusan bake bace"ta ware ido tana dariya yace "kinsan me?karki rinka nunawa su momy wani Abu so sukeyi su rabamu"ta gyada masa kai ya rike kwankwasonta sosai tayi yar kara yayi dariya yace"bude bakinki ki rufe idonki"ba musu ta bude bakinta ta rufe idanuwanta kallonta yakeyi lokaci daya ya zaro harshensa ya ware idonsa saiga wani bakin abu a kan harshensa ya hade bakinso ya tura mata cikin bakinta yana tsotsan bakinta yana shasshafata ya tabbatar abun ya shige jikinta ya zare bakinsa daga nata yace "bude idonki"ta bude tana kallonsa,jin an turo kofa ne yasa husnah dan gyarawa momy ta ganta tsaye "husnah kin tashi?",mika husnah tayi kamar wadda ta tashi daga bacci tana murtsuka ido tana kallonta momy batadai yarda da itaba tace "tou azo ayi sallah ko?"ta jinjina mata kai tace"momy yau ni zan tayaki aiki"Abraham na tsaye yana murmushi yana mamakin yadda husnah tayi kamar basu tare ya jinjina kai cike da farin ciki momy tacev"Tou naji ke kin iya aikine dama?"cikin faraa ta kalli sashen da Abraham yake ya kashe mata ido tayi dariya tace "sosai ma ai na iya kedai bari inyi sallahr momy ganinan zuwa"mamakin yadda husnah ta saki jikinta momy keyi kamar ba itaba lallai taga amfanin zuwan yar uwarta gidan ta rufe kofa Abraham yace "kina magana kina kallom sashina saita ganoki ko dikda ai tasan muna tare"ta rike kunnuwanta tacev"nadainta ta janyoshi suka rungume juna Sam bata gajiya da dumin jikinsa....
shima rungumeta yayi yana wasa da gashin kanta cike da nishadi yace"kinsan me?"ta dago kai ta girgixa kai yace "nafara wani tunani nasan kuma hakan zai yuwu"momy ta kwalawa husnah kira tace "momy nakirana bari muje muje tashi idan munje wajen aikin zamu cigaba da maganar ya mike ta dagashi ta gyara rigarta da ya ciro nononta daya yana wasa dashi yace "ban gaji dashi ba"ta kyalkyale da dariya momy ta turo kofar tace "dawa kike dariya?kun shirya kenan?"husnah ta kalli Abraham ta basar tace"muje kifadamun me zanyi miki banaso ki wahalar da kanki saboda abinda ke cikinki"damm gaban momy ya fadi anya ba aljanun take magana dasu ba?ya akayi husnah tasan tanada ciki?dik duniya ba wanda yasan tanada ciki daga ita sai likitan dataje ya gwadata, Abraham toshe bakinsa yayi yana dariya husnah ta fakaici idon momy ta hararesa ta cije baki momy bataji tace"bakai kafadamun tanada ciki ba"ta tura baki yace "ai bance kifada mata ba"ya bugi duwawunta tayi kwafa momy tacw "dawa kike kwafa "ta girgiza kai tace "bari insamu mai aiki muyi tare"momy ta zauna ta rafka tagumi dik yau hafeez baizo gidan ba gashi sunyi magana akan zaizo akawo mai rukiyya gashi yau yadda husnah ta saki jikinta sam bata yarda da hakan ba anya ba aljanun ke jikinta ba?"husnah suna shiga kitchen ta bugi bayansa ya gantsare yana dariya yace"kin rama ko?"ta kashe masa ido ta nuna mai wadda ke kitchen din tuni cikin mai aiki ya duri ruwa ganin yadda husnah ke abubuwa kamar da wani kitchen din yasa ta mike ta zare jiki ra fuce,
husnah ta shiga sanwar abinci kamshi ya cika gidan tace "yauwa fadamun abinda kakeso ka fadamun"yace "yauwa bazan bari a maida aurenki da wani ba idan kuma nabari badashi zaki rayuwa ba dani zakiyi"yace fuskarsa a daure wani iri taji tace "tayaya?"yace "koma ta yayw zaki gani badai kina sona ina sonki ba dikda ba jinsin mu daya ba aidai Allah ya haliccemu babu mai rabamu"ta kasa magana ta mike zata dauko wuka taga kawai ya mika mata ta karba ta yanka albasa yaje yana wanke mata kwanukan data bata....

******
nishi kawai muneeba keyi sakamakon yadda boka ya danneta yana gurzarta gaba daya kan nipples dinta zafi sukeyi mata wani irin wari yakeyi yasa ta dauke numfashinta ta hada gumi kusan minti arbain yana abu daya gashi yamma tana gabatowa cikin wahala tacev"ya isa haka Dan Allah kabarni haka idan cikin ne ya isa ma ya shiga"ya kalleta da jajayen idanuwansa tayi saurin rufe ido ya tsorata ta tayi yar kara hajiya rabi tq zabura ta karasa kusa da bukkar da suke ciki tadan d'aga labule daga baya "muneeba kina lafiya ko?"ummm muneeba ta iya cewa dakyar ya dagata tana sauke numfashi ta mike gaba daya hq dinta kamar an zuba Mata tarugu saboda azabar yadda ya shigeta dakyar take d'ingisa kafa ta fito hajiya rabi na ganinta ta tareta ta rungumeta boka ya dauko wani ruwa a wata kwalba ya fito da ita ya bata yace ta shanye ta karba tana gumi ta shanye yace "to ko gobe kujaje asibiti zaace kina dauke da juna biyu"murmushi muneeba tayi suka hada ido da hajiya rabi wacce itama take dauke da kunshin nata magungunan suka fito dakyar muneeba ke taka kafa har wajen inda driver ya parker motarsa suka shiga....
****
husnah na fitowa daga kitchen tana dariya taga hafeez zaune turus tayi ta kalli Wanda ke ke gefen hafeez malam ne zaune yana hada turaruka da wasu magunguna kallonsu tayi ta juya bayanta bataga Abraham ba hafeez yace "zo nan kanwata"wucesu zatayi momy tace "bazakizo ba zo nan husnah"ta turo Baki tazo ta zauna tana harar malamin yana kallonta ta gefen ido ya mamayeta ya cafko kanta ya rike da kyau tayi yar kara ya shaka mata turare sai yatsina fuska takeyi tana kallonsa tacev"wanan abun mai wari fa da kasamun"yacev"magani ne kinji zaki samu lafiya ki rabu da aljanin dake tare dake"haushi ya turnuke husnah ta harari hafeez karaf a idanuwansa kashe mata ido yayi idanuwanta sukai jajir malam yace "dauki wanan maganin ki boyesa cikin daki kafin mu fara rukiyyar inaso ki fita ki barmu dani da hafeez tare da ita"momy na sanye da hijab tace"toh"ta dauka ta shige daki tana shiga taji anyi kwafa ance hmmm ta wawwaiga bataga kowa ba tadanji tsoro ta dake tana waige waige akace umhmmm momy ta bude drawer ta ajiye maganin ta fita ta jikin bango Abraham ya fito dama yana ciki ya kalli kofar drawer ta bude yana kallon maganin dake cikin jarkar gallon yasa hannunsa ya bude Yana kallon maganin ya zura yatsansa mai tsayi ciki ya karkada take ya bata maganin ya juya ya bace ya fice daga dakin,

karatu sosai malam yake zubawa a kan husnah ko gezau saima toshe toshen hanci da takeyi cike da haushi ko meye wanan oho tana cikin nishadi da mijinta anzo an wani kawo malami yana mata surkulle minti minti malam ke kiran sunan husnah sai yaji ta amsa ya dago kai yacev"tabbad akwai aljani a tare da ita amma baa jikinta yake ba shafarta yakeyi kuma shafar aljanu wuya gareshi gara ace a cikin jikinta yake zama"sosai hafeez ya shiga cikin tashin hankali yace"yanzun yq zaayi?"malam yace"akwai yadda zaayi"hafeez ya gyara zama momy dik ta furgita shigowarsu hajiya rabi yasa momy ta daga ido ta kallesu tayi tsaki tace "aikin banza wani irin iskanci ne anzo ana mana surkulle a gida bari daddy ya dawo"bata tanka mata ba malam ya cigaba da bayani yacev"wanan maganin da kika Shiga dashi daki shi zai zama kina bata safe da yamma a kofi sai wadanan turarrukan zaki rinka shafa Mata idan har kikayi nasarar shafa mata bazai taba iya rabar inda take ba"momy cike da gamsuwa ta jinjina kai malam ya tafi husnah ta mike zata shiga daki momy ta kirata ta tsaya bata waigo ba....

hafeez ya zaro takerdar sakin husnah daga aljihunsa yacev"momy dama wanan...."yaseeer ne ya shigo yana zuba kamshin turare yana waige waigen inda zaiga husnah yace "momy ina matata husnah?"damm gaban momy ya fadi ta kalli yaseer dakyau husnah kallonsa takeyi tana tsaye amma be ganta ba momy ta kalli husnah wadda ke kallonsa galala ya wuce ya nufi daki ya bude kofar yaji an hankadoshi da karfi yayi taga taga baya zai fadi ya kalli cikin dakin babu kowa yace "momy dama husnah ce yarinyar da hafeez abokina ya kawo gidan nan?"gaba Daya momy ta kasa amsa tambayarsa mamakin yadda gashi ga husnah baya ganinta takeyi tace 'ga husnah nan a gabanka?"ya wawwaiga bega kowa ba husnah ta tabe baki ta wucesa ta shige ta bugo kofa ta danne kofar da bayanta tana maida numfashi ina Abraham?tace a zucuyarta bullowa yayi kawai ta ganshi gabanta yace"gani "mamaki ya kasheta tace"ya akayi kaji abinda nace a zucuyata?"yayi murmushi yace "a zahiri zuciyarki na tare dake amma a bad'ini tana cikin kirjina"ta wawwaiga tanaso tayi magana,


kishi ne ya lullube hafeez ya mike ya zura hannu a aljihu yace "momy zan tafi yau daddyna zai dawo na gabatar da maganar auren husnah wajen ummahnta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login