Showing 42001 words to 45000 words out of 130717 words
kuwa ai husnah ta yaseer ce ciwo bazaisa ya gujeta ba,hakan da kikaga yanayi akwai asiri a jikinsa wanda da yazo gida nabashi maganin da malam ya bani zai sakeshi zai tuno husnah zai dawo hayyacinsa,ajiyar zuciya momy tayi hajiya saude ta mike tace "ki kwantar da hankakinki daga nan zan nufi gidan wani mutumi mai bada maganin iskokai baxama zamuyiba dikda akwai aiki a gabanmu sanan ga wanan kafirar matar ta juya miki hankalin miji ki fita hanyarta ki rike yarki"momy ta jinjina mata kai dik jikinta babu kwari haka ta dawo daga rakiyar hajiya saude tana tafe ko ganin gabanta batayi haka takesa kafarta yaseer ne ya fito sashensa bece mata komiba taga ya Shiga mota ya tayar me gadi ya bude masa gate ya fice......
*WANAN LITTAFIN MAI SUNA DUHU(sark'ak'iya)NA KUDI NE 300 KACAL ZAKI BIYA KISHA KARATU IDAN BAKI BIYA BA KIKA KARANTAMUN ALLAH YA ISA!!!*
3126584401
FIDDAUSI MUSA
FIRST BANK
SHAIDAR BIYAN KUDI TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER
*SLIMZY*✍🏻 07042277401
[23/09, 21:27] 🥰slimzy😍: 18
hafeez na zaune a parlor kanwarsa meenal ta shigo cikin shirin tafiya makaranta tace "har yanzun bakaci abincin nan ba yaya hafeez bayan kace zaka saukeni a school ka wuce gidansu yaya yaseer"yaseer ne ya bankado labule ya shigo meenal cikin mamaki ta bude baki tace "laaa ga yaya yaseer din ma ya shigo ni bari intafi nasan yanzun in kuka zauna hirarku"ummah ce ta fito daga kitchen rike da kofin shayi tana juyawa da cokali tace"ai in zaki shirya ki shirya yau hafeez bazai fita a gidan nan ba saboda banaso yaje yana muamala da matar aure matar ma matar amininsa"yaseer wani kallo yakeyiwa hafeez daga bisani ya maida kallonsa ga meenal da take kallonsu cike da mamaki yace "kina lafiya meenal?"a sanyaye tace "lafiya lau ya yaseer ya na ganka haka kamar kuna fada da ya hafeez kamar ba lafiya ba"a centre table ummahn hafeez ta dire kofin shayi tace "ina lafiya bayan nasan yaserr baxai tabaso hafeez yayi muamala da matarsa ta aure ba ninasan haka zata biyo baya,meenal wuce kitafi makaranta"meenal a sanyaye ta rataya jakarta ta nufi hanyar fita tana waigensu cike da sanyin jiki yaseer yace "ummah husnah ba matata bace matar aljani ce dan gaba daya yarinyar ma bata cikin hayyacinta,wanan hafeez din shi yayi silar data shigo rayuwarmu gashi yanzun mahaifiyata tace dole saina maida aurena da ita kuma ni babu d'igon soyayyarta a zucuyata sanadinta yanzun mahaifiyarta na fushi dani dik ga wanda yaja komi nan hakan yasa nazo in gargadeshi tun muna mu biyu yaje gidan mu ya kwance kullin da yayi idan ba haka ba dik abinda nayi masa shi ya siya dan ni bazanyi zaman aure da wata husnah ba wacce sam bana sonta ban santabama"cike da masifa yake maganar yana nuna hafeez da yatsa hafeez a zucuye ya mike ya kauda yatsan da yaseer ke nunasa dashi yacev"karka sake nunani da yatsa naji nine silar zuwan husnah rayuwarka amma kasan husnah yar alhaji badamasi ce tunda gwajin jini ya nuna hakan kuma tunda kace haka yanzun nafara son husnah kuma zakasha mamakina"ummah kanta ya daure kasa magana tayi yaseer yace "idan ka cika masoyinta na gaskiya mai zai hana ka rabota da gidanmu ka kawota nan kazo kayi ratuwa da ita da aljanun dake tarw da ita?"ya wuce fuuu har ya kai kofa yace "note you ka tabbatar ka kwance kullin daka kulla dan bazanyi rayuwa da husnah ba nafada maka"ya bankade kofa ya fuce hafeez na kokarin binsa a zucuye mahaifuyarsa ta fuzgosa tace "ina zaka?me zaka bushi kayi?"idanuwan hafeez jajir yace "ummah kina ganin har gida yazo yanamun rashin mutunci akan husnah ko nafada miki yasaki husnah ummah kiyimun rai ki taimakeni kisamun hannu in aureta a haka"shiru ummah tayi tana kallon hafeez wanda yake rokonta ya hada hannuwansa biyu tace "ban hanaka auren husnah ba saidai abu daya nake jiye maka yadda yarinyar nan kace rainon aljanu ce tayaya zaka aureta bayan da auren aljani a tare da ita baa rabata dashi ba?"
"ni zan rabata dashi ummah"yace cikin kakkausar murya yana kallon mahaifuyatsa zatayi magana ya jinjina kai yace "kwarai zan rabata dashi kisamun albarka kiyimun addua zan shiga sahun masu nemawa husnah magani kuma inaso idan daddy ya dawo ki sanar dashi inaso inyi aure "kasa magana tayi gumi kawai ke barkowa ta ko ina a jikinta wanan turka turkar ta yaya hakan zata kasance idan hafeez ya auri husnah ya makomar amintarsu bayan husnah matar yaseer ce tunda aka haifeta aka aura masa ita?yanzun meke damun yaserr da yake ikirarin besanta ba bayan har gidan yake zuwa da hotonta?tagumi ummahn hafeez tayi tana zaune hafeez ya wuceta tace "hafeex ina zakaje?"bai saurareta ba ya wuce ta mike tana salati tana tafa hannu cike da tashin hankali......
*****
kwankwasa dakin husnah momy tayi a tsorace tanayi tana waigen dankalin da husnah ta soya ta ajiye Sam bata yarda da wanan dankalinba ta yaya husnah da tayi rayuwa cikin aljanu tasan wata suyar dankali daga cikin dakin taji wata murya ta amsa "waye?meyene nenene kike kwankwasa mun kofa"wani miyau momy ta hadiye bakinta na rawa tace "husnah kece?ki fito inaso inyi magana dake ne"yatsina fuska husnah tayi daga ciki lokacin momy taji muryar husnah na cewa Abraham "ka kara bata amsa tana jinka"jinjina kai momy tayi ta juya batare da tayi magana ba kallonta Abraham yayi yace "kinga yanzun yau ansan da cewa kinada miji dan haka ki shirya mu fita kawai muje mushakata a waje banason kina wuni a cikin gidan nan ma bari inje in dawo yanzun"ta jinjina masa kai cike da murna yace to intafi?ta kashe masa ido ya lakuce hancinta taga ya mike tsaye ya tsaga bango da hannunsa ya shige take bangon ya koma yanda yake ta mike ta shafa cikinta yunwa takeji tana fitowa taga momy tayi tagumi ta tasa plate din dankalin data soya husnah batace komiba tasa hannu ta dauka ta somaci gashin kanta a yamutse hafeez ne ya shigo dakin da sallamarsa saidai fuskarsa babu walwala yabi husnah da gashin kanta a yamutse da ido sanan yacev"husnah bakiga yayanki ba bazaki gaisheniba?"tayi murmushi momy ta amshe zancen "wayasani ko ba ita bace hafeez"ya zauna yana fuskantar momy yace "kamar yaya"momy ta jinjina masa kai ta kwashe yadda sukayi da ita dazun da Abraham yazo jikinta ta fada masa"shiru yayi yace "momy akan maganat nazo nima zan sa hannu husnah tasamu lafiya amma momy tunda yaseer baya sonta ni inasonta yazo har gida yaci mun mutunci akanta ummah ta ta amincemun da in aureta"Alhaji badamasi ya shigo yace "na baka ita tunda yaseer baya sonta sanan ya saketa dan Haka hajiya saude ta janye ma kafin taga bacin raina"momy tace "don me zakace ka bashi ita bayan kasan furucun da aljanin nan yayi dazun akan husnah na dik Wanda ya rabeta sai ya kashesa sanan ni nafison husnah tasamu lafiya tukunna"Alhaji badamasi yace "kanki akeji ke kikasani amma baki isa ki kara hadamun munafunci irin wanda kikaimun ba wajen hajiya saude saboda yaseer ya rabu da muneeba karyarki Tasha karya munafuka kawai zan fita aiki ba zama zanyiba zan dawo kai kuma ka fadawa iyayenka maganar auren ku da husnah ka aureta "ya fice hafeez ya dafe kai sam momy batasonsa da husnah da yaseer takeso bazata fito ta fada musu bane kawai husnah na gama cin abinci ta wucesu batace musu kala ba ta wuce daki abinta ta rufo kofa,
tsohuwa ta gani tsaye a gaban gadonta da sanda a hannunta ta rufa bargo na saki mai ruwan toka tana kallon husnah tsoro ya cika husnah yadda jikinta ya kama rawa tana kallon tsohuwar tace "ke wacece?"husnah ta tambayeta cikin rawar murya"fuskarta murtuke tace "maamah ce mahaifuyar Abraham nazo ne inyi miki gargadi akansa husnah ki rabu dashi "Abraham ne ya bullo kamar an jehosa yana kallon mahaifiyarsa yana kallon husnah ya kalli husnah itama cikin mamaki take kallonsa tace "Abraham wai dagaske mamace tazo wai karabu dani?"idanuwanta suka ciko da hawaye Abraham ransa ya baci yana kallon shigar da maamah tazo dashi yacev"inhar kinaso in dawo gareku in dawo duniyarku in rinka rayuwa daku sai kun fita rayuwar mu nida husnah kubarmu muyi soyayyarmu ta yaya kukeso ku rabamu?mama kinsani bazan rabu da husnah ba yanzun nafara sonta"mamah tana kallonsa cikin bacin rai tace ",tou shikenan tinda kace haka kadaisan nasan maganinka kyaleka nayi ko?"gumi ya karyo masa kawai ta bace yabi ta da kallo husnah ta fashe da kuka yace "share hawayenki muna nan tare nidake shirya mu fita"yana share mata hawaye wasu na Kara fitowa "banaso karabu dani kaji?"tausayinta ya kamasa yayi kissing karamin bakinta yace "bazan rabu dakeba hakan yasa naso in kusanceki saidai hakan ya gagara sakamakon banason kiji zafi kinji?amma zan koya miki kema yadda zaki rinka gamsar da mijinki na fahimci baki sani ba"ya kashe mata ido cikin kosawa tace "ta yaya?"yaja hancinta....narjisu na bayan kofa ta kura musu idanuwanta jajir cike da tsananin kishi zatayi maganinsu saita lalata wanan fitar, husnah kamar ance ta kalli bayan kofa sukai ido hudu da narjisu tsoro ya cikata ta murza Ido sukai ido hudu kan narjisu ne ya tsoratata yadda gashin kanta ke tsaye kamar an dasashi yau fuskarta wani abu ke fitowa daga idanuwanta ta zabura tace "Abraham....nar....narjisu"aguje hafeez da momy suka tura kofar ganin husnah sukai tsaye tana nuna gefen kofa tana cewa Abraham'kagani narjisu ce tazo ne ta hanamu fita "cikin wata irin murya Abraham yayi magana yadda har su momy sunji yace"bamai hanami shakatawa da matata shirya mutafi "momy tacev"husnah ina zaku?"husnah ta turo baki batace komiba hafeez Yaja hannun momy suka fito yace"Bari inje akwai wani malami yanzun zanzo dashi bazan bari ya fita da itaba bamu saniba ko yaki dawowa da ita ya fice jikinsa na rawa momy ta durkushe tana kuka.....
******
muneeba ce suka fito daga toilet yaseer na dauke da ita a hannunsa ya rungumota ya gasa mata kafadarta dake tsananin ciwo cikin shagwaba tace "muje ciki karka ajiyeni a nan"ya jinjina mata kai ya kashe mata ido yacev"zaa bani ne?"ya tabo breast dinta tayi murmushi tace "sai a baka ai"ya nufi daki da ita a gefen gado ya zaunar da ita yq karasa gaban mirror ya dauko man shafawanta yace "kinsan me?"tace "ah ah"tana kallonsa da fararen idanuwanta yace "fita zamuyi yau yawo yanzun nan"murna ta kasheta ta rungumesa sosai tana kokarin tura hannunta a kirjinsa tana shafawa ya lumshe ido yanajin kiran momy yasan kiranta ne wanan dan yaji ringing din dayasa mata bayaso yaje wajen momy akan maganar da tazo dazun,shiru yayi yana tunani nipple din yaseer ta rike tana murzawa a hankali yaji wani yarrr ya kashe mata ido yace "kinsan weakpoint Dina"cikin kissa tace "ehh shiyasa nake tsananin kishi akan wata tazo ta rinkayi maka abinda nakeyi banaso ka auri husnah ko kadan"ya jinjina mata kai yace "ni naki ne ke kadai"ta shafa cikinta tunowa da hudubae ummahnta tace "akwai d'anka a nan"yar kara ya saki cikin gigicewa ya zare mata towel din yace "what?ciki fa?"ta jinjina masa kai ta rufe fuska da hannuwanta.....
******
da taimakon Abraham husnah ta shirya tsaf tayi mugun kyau shi kansa kallonta yakeyi cakk ya dauketa ya kalli kofar suka ratsa suka wuce momy bataga fitarsu ba tana kitchen suna aikin abincin rana ta fito daga kitchen taga kamaar gilmawar inuwa ta waiga bataga kowa ba da sauri ta nufi daki tana bude kofa sai kamshin turare daya daki hancinta bataga husnah ba ta wawwaiga ko ina bata ganta ba dik da tsoron da takeji bai hanata zuwa toilet ta budeba bata ganta ba kuka ta fashe dashi ta nufi parlor tana neman wayarta ta kira daddy......
hafeez tafe yake a mota cikin tashin hankali ganinsu yayi rike da hannun juna a gefen hanya suna tafiya husnah ce da wani kyakkyawan saurayi hannunta cikin nasa kuuuuu yaja mota dutse ya gani mulmulele yana tunkaro motarsa daga sama yayo kansa ya runtse idanuwansa bakinsa dauke da addua.....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE WANDA YA KARANTA MUN BAI BIYABA YA KARANTA HAKKINA ALLAH YA ISA*
GA MAI BUKATAR BIYA ZAI IYA TURA KUDI TA WANAN ACCOUNT DIN
3126584401
FIDDAUSI MUSA
FIRST BANK
*SHAIDAR BIYAN KUDI TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER
*SLIMZY*✍🏻
[23/09, 21:27] 🥰slimzy😍: 19
wayar momy ce ta shigo wayarsa ya duba ya maida wayar Aljihu kansa k'asa gaban innah wadda ta inda take shiga bata nan take fita ba tace "badamasi kabani mamaki yanzun dik soyayyar da kakewa husnah ta dawo gareka da lalura amma sam baka damuba?saude tazo gidan nan dazun ta fadamun daga gidanka take akan maganar yaseer da husnah to nima Ina bayanta ban yarda husnah ta auri wani daban ba tunda tun farkon da aka haifeta an daura aurenta da yaserr dan haka shi zaayi kome ta koma dakinsa"gumi ya karyowa daddy cikin kaskantar da murya yace "innah wanan yaron fa baya sonta sam muneeba yakeso yanzun yaji dadin aurenta idan akai masa haka fisabilillahi ai baa kyauta masa ba kuma Iya biyayya yanamun a matsayina na aminin mahaifinsa innah ni gaskiya sam banason hakan ita kanta hajiya rabi"innah ta mike ta gyara zama tace "yanzun na fahimci inda matsalar take au hajiya rabi ce ta d'oraka akan magana ka amince to wallahi ban yardaba"
cikin tashin hankali momy na sintiri cikin parlor take kara kiran wayar daddy innah tace "kadauka mana ana kiranka a waya ko shedaniyar ke kiranka ta kitsa maka wata maganar"ya girgiza kai a dakile yace "zainab ce"innah tace "saika dauka kaji uzurinta"ta tsaresa da ido badan yaso ba ya fito da wayar daga aljihunsa yasa a kunne momy cikin sassarfa da tashin hankali tace "daddyn yara husnah ce banganta ba na duba dakinta ko ina a cikin gidan nan bangantaba shine nace bari in kiraka inji"daddy yace "what?to ina taje ina ta tafi kuma?"innah cikin kosawa take daga hannu tana masa nuni da lafiya?ya cigaba da waya yace "gani nan zuwa gidan"ya kashe wayar ya mike yana kokarin sa takalmi innah ta rike kwankwaso da hannu daya tace "kai badamasi ina zaka?lafiya naganka cikin tashin hankali?"dakyar ya hadiyi miyau idanuwansa jajir yace "husnah ce baa ganiba wai aljani ya dauketa"...
cikin daga murya innah tace "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun ni hajara nashiga uku yanzun biyota yayi ya dauketa kuma? badamasi abinda nake fada maka kenan"daddy na kokarin fita ta tsaidashi "ai tare zamu tafi gidan bamuga ta zama ba ina zuwa bari in kira hadiza mu dunguma mutafi can gidan ohh ni yasu "daddy gumi kawai yakeyi yana tsaye ji yakeyi kamar jiri zai daukesa idan har baaga husnah a karo na biyu ba zai sassabawa zainab dan itace tabarta ta fice innah ta fito gyalenta a hannu da yar jakarta ummah hadiza kanwar daddy dake zama a gidan da d'anta sakamakon mijinta ya rasu cikin tashin hankali take kuka "shikenan yanzun ana murna yarinyar nan ta dawo amma shine yanzun zaace an nemeta an rasa kardai aljanun nan sun sake saceta ko kuma hajiya rabi ta dauketa tunda taji zatayi zaman kishi da Yarta ba"daddy tafiya yake kawai daga cikin gida besan inda yake saka kafarsa ba hajiya innah kuwa kokarin kiran hajiya saude takeyi ta mikawa ummah hadiza waya "lalubomin number hajiya saude"ummah hadiza ta karba tana kokarin shiga mota innah ta shige daddy gaba daya ya fita hayyacinsa ya kasa ko ganin gabansa
******
blue din jeans yaseer yasa da bakar riga da hula picap yayi matukar kyau muneeba ta daga kai ta kalleshi tana sanye da riga abaya baka mai stones farare tayi rolling da d'ankwalin rigar tayi daurin acuci maza tayi kyau suna tsaye gaban madubi ya rike kwankwasonta ta kallesa ta cikin madubi sanan ta d'ago kai ta shafa sajensa tace"kayi kyau har naji kishi ya kamani kamar kada na fita dakai kai wata ta ganemin kai gashi cikin gidan nan ana neman ayimun fashinka"ya kama kumatunta tace "ausshhh da zafi"ya rungumota jikinsa yace "wanan ai kinsan bazai yuwuba matar aljan fa?wanan husnar ita kanta aljanar kanta ce jin momyna kawai nakeyi da tace wai sai an maida aurenmu gaskiya bazan aureta ba wanda ya tattagota sai ya aureta"tayi yar dariya yace "zo muje banaso muyi lattin fita yanzun haka momy kirana takeyi naki daukar wayarta idan naje zan fada mata a yanzun bazai yuwuba don akwai d'ana a cikinki"ya shafi cikinta ya ruko hannunta yayi kissing dinta wani yarrrr taji soyayyar yaseer na kara mamaye mata zuciya tasani aikin boka ne yake aiki a jikinsa sanan tana shirin gobe tayi amfani da damar zuwa asibiti wajen karayin wani aikin akansa tayi shiru yace "yadai akwai wani abu ne?"ta girgiza masa kai ya rukota sai kamshi suke zubawa yana rike da jakarta ya fito ta tsaya ya rufe sashensu a harabar motoci har zasu shiga yace "mu shiga ciki muyiwa su momy sallama"ta tura jakarta mota tana makale dashi hannunta cikin nasa kamar zata shige jikinsa tana zuba masa shagwaba suka shiga tin daga kofar shiga sashensu yake jiyo sautin kukan momy hankalinsa yad'an tashi yace "kamar momy ke kuka"cikin sauri yaja muneeba da gaba daya ranta ya baci suna shiga sukai kicibis da hajiya rabi tadau wanka ta washe baki "ah ah sai ina?"yaseer yace "ummsh kamar kukan momy meyake faruwa?"hajiya rabi ta tabe baki tace "can musu itada aljanar yarta Allah yasa ma Kar aganta wai ta fito bata ganta ba bata cikin gidan shine take rusa kuka take kiraye kirayen waya"
waya yajiyo momy cikin kuka tana fadin"hafeez dai ya fita nasan yana hanya yace akwai malamin dake bada taimako akan aljanu dik inda yake ya kusa gashi husnar bata gidan"jin muryar yaseer ta katse wayar ta fito tana shirin masa magana yace "momy kidaina kukan nan godewa Allah zakiyi baa ganta ba ni yanzun fita zamuyi da muneeba tanaso taci shawarma tasha ice cream masu ciki abinda sukeso ake musu"hajiya rabi ta kannewa muneeba ido sukai murmushi a idon momy cikin tsananin mamaki momy ke kallon yaseer ya kada kansa ya ja hannun muneeba ummah tace "Allah ya tsare kuna nan tarw harabada dik dan bakin ciki saidai ya mutu "momy hawaye shabe shabe take kallon hajiya rabi ta tafi tana wakoki da adduar kar aga husnah,
a