Showing 39001 words to 42000 words out of 130717 words
jinnu ne ba mutum ba zan iya rikida in zama dik abibda nakeso a lokacin dana gadama zan iya zama komi in kuma dawo yadda nake kamannin nan nawa da kika gani ba haka kamannina suke ba idan kinaso in sauya kamanni zuwa dan uwanki zan iya zama nasan zako fara jin tsorona ko?"yana fadin haka ya juya baya yana juyowa taga ya koma yaseer sak saidai muryar bata yaseer bace muryarsa ce gabanta ne ya tsananta faduwa idanuwa waje take kallonsa"ya lankwashe ya koma kujera a kusa da ita da sauri taja da baya tace "Dan Allah ka dawomin yadda kake"a sanyaye tayi maganar ya mike daga kujerar taga ya koma kamanninsa yana kallonta yace "kinfara tsorona ko?"murmushi tayi tace "yanzun naji inason zama dakai na tabbatar da ba halittarmu daya ba amma kasantuwar Allah ya halicceni da kaunarka bashi zaisa in rabu dakai ba"wani dadi ne ya lullubesa baiyi tsammanin husnah zata amince dashiba dan narjisu tayi hakan ne dan ta shiga tsakaninsa da ita,
jeroea sukayi tana harde da hannuwanta shima yana kallonta cikin shauki cikin harabar gidan,gari yayi shaaa haske ya bayyana yaseer yadda take magana tana fari da ido yasa ya saki baki yana kallonta cike da mamaki harta wuce ya nufi sashensa
"nayi kewarka sosai jiya banyi bacci ba"ya kashe mata ido suna shiga sashen momy,kallo momy tabi husnah dashi yadda take tafe bakinta na motsi Abraham ya kalli momy yace "kinga momy tayi sallah kinyi sallah kuwa?"ta girgiza masa kai ta kalli sashen da momy ke zaune idanuwanta kirrr akan husnah tana mamaki da al'ajabi husnah ta harari momy ta wuce Abraham yace "kina fushi da momy ko?"ta gyada masa kai tace "ko waye zai nemi rabani da kai zan kulla gaba dashi"suka shige daki husnah ta rufo kofar jin alamar key momy taji husnah tasa ta yunkura ta mike bataga fitowar daddy ba alamar yaje masallaci yana sashen hajiya rabi.....
tube rigarsa Abraham yayi ya zauna a gefen gado husnah cikin shauki ta jingina da jikin bango tana kallonsa wani kaunarsa takeji na ratsa sassan jikinta ya Bude mata hannuwa yace "taho nan yau tare zamuyi wanka"tayi tsalle ta taho aguje ta fada jikinsa ya rungumeta ya cijeta a kunne tayi yar kara momy ta zabura taji ta kyalkyale da dariya momy ta koma ta zauna,
tubeta yayi yace "banace inason in rinka ganinki tsirara ba inaso in rinka ganin wadanan ya shafi mazaunanta ta fada jikinsa tace "muje muyi wankan"ya tura harshensa cikin kunnenta yana karmadawa tana dariya yana murza ka nonuwanta haka suka shiga ya kalleta yace "bayin nan yayi mana kad'an"ta ware ido tace "yanzun ya zaayi?"yace "Bari kigani"yana manne da ita a kirjinsa tana kallonsa cikin shauki idanuwansa wani abu zirrr ke fitowa yana bin ko ina da kallo taga kamar almara kalar dake cikin bayin ta canja katon bahon wanka cike da ruwa cikinsa kalar bayin yayi mugun mata kyau tacev"kaiiiii"ya sa hannu a bakinta yacev "shhhhhh"ya dauketa cak bataji shigarsu ba ganinta kawai tayi kwance a kirjinsa yana shafa kanta suna cikin ruwan dumi hannunsa Daya na kasan mararta yana mata wasa wani dasi da shaawarta ce suka cikasa lokaci yayi da zai kwanta da ita yasani idan ya kwanta da ita yasan tabbas bazata taba son wani d'a namij ba bazata taba rabuwa dashiba da zarar ya kwanta da ita ciki zai bayyana yadda babu wani da namiji da zai kaunaceta hakan yasa ya rungumeta ya rufe idanuwansa Yana shafata cikin ruwan wanka tana sauke wani irin numfashi a hankali bananarsa ta mike....
******
Daddy ya fito daga sashen hajiya rabi suna tafe tare kamar daga sama yayi tozali da momy mahaifiyar Yaseer yace "ah ah hajiya saude daga ina kike haka da sanyin safiya?"da hijab jikinta da carbi tace"sammakon fita nayi dan ban yarda da lamarin yaseer ba jiya yaje gidana yana fadamun zai saki husnah to ban amince ba ban yarda ba"rasss gaban hajiya rabi yq fadi muryar hajiya saude momy taji sama sama ta fito tace "lafiya!"hajiya saude tayiwa hajiya rabi wani kallo Wanda saidav ta girgiza sanan ta wuceta tacw "muje ciki ina husnar?"momy ta nuna mata daki rufe tacw "tana ciki hajiya saude fushi takeyi ta rufe kofa ina cikin matsananciyar damuwa husnah auren aljani takeyi"
hajiya saude ta nisavtace"nasan komi daga gidan Malam nake yabzun dai ina yaseer?dik inda yake yazo yau zan dawo dashi hayyacinsa dan baya cikin hankalinsa kuma dole ya karbi auren husnah ko bayaso ballantana yanaso"gaba daya momy ta zama cobfuse bata fahimci mai hajiya saude ke nufi ba hajiya saude ta kira wayar yaseer bata shiga ba ta zauna tacw "zaizo yasameni"momy jiki ba kwari daddy kuwa tuni hajiya rabi tajashi sun koma ta fashe masa da kuka cike da kissa tace"zuba ido zakayi kana kallon tashin hankalin daya tunkaro mu wanan makircin hajiya zainab ne ita tahada saboda dama batason auren muneeba da yaseer tayi haka ne dan hajiya saude ta raba aureb ta aura mishi husnah tunda ita wanan marainiya ce"ta fashe masa da kuka wani abu yajeji cikin jikinsa ji yakeyi akan hajiya rabi babu abinda bazaiyi ba tana sharar hawaye tana satar kallonsa cikin sassarfa yace "mai kikeso ayi yanzun menene?fadamun kome kikace ayi shi zaayi....
yaseer tsugunne gaban muneeba fushi takeyi dashi yana faman lallashinta yace "nayi miki alkawari yau zan saketa zan rabu da ita idan daddy yaki ma zan daukeki mubar gidan inhar zaki daina wanan fushin dani nina wahala nagaji jiya zuwa yau kadai dik na galabaita na Shiga yanayi an hanani zumata"ya nuna da hannu tayi murmushi ta dagosa ya runtumesa sosai yayi kissing kumatunta tanajin tsananin son yaseer da kishinsa kira ne ya shigo wayarsa yana dubawa yaga momynsa da sauri yadan kauda muneeba ya dawo da ita cinyarsa ya dauka yana sassarfa yace "hello....ina kwana momy"batare da ta amsaba tace "kazo kasameni sashen hajiya zainab tun sassafe nake gidan bansamu wayarka ba"wani miyau ya hadiye yaji ta datse wayar ya kalli muneeba yace "momy tazo muje ki gaisheta tana sashen momy"saida taji wani raaas take jikinta ya kama rawa ta wuce daki tana neman hijabinta cike da tsoro take haka tabi bayansa
a hankali husnah takejin wani dadi yana ratsata dikda zafin da takeji a jikinta sakamakon yadda Abraham yake shiga jikinta cikin wani irin salo na soyayya tayi wani nishi ya rufe bakinta da bakinsa yana tsotsan harshenta ta runtse idanuwanta tana karbar sakonsa......
*WANAN LITTAFIN MAI SUNA DUHU NA KUDI NE WANDA YA KARANTA BAI BIYANIBA ALLAH YA ISA*
300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI KI TURA KUDI TA WANAN ACCOUNT DIN TARE DA SHAIDAR BIYA
3126584401
FIDDAUSI MUSA
FIRST BANK
SHAIDAR BIYA TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN
*SLIMZY*✍🏻
[23/09, 21:26] 🥰slimzy😍: 17
husnah kankame Abraham tayi tanajin wani zafi har cikin kwakwalwarta lokacin da yake kokarin kutsawa jikinta hannuwansa na rike da nipples dinta ya runtse idanuwa wani irin dadi yakeji na ratsashi yar kara tayi yayi saurin bude ido ta matse kafafuwanta ta jike da gumi yace "menene husnah in kyaleki ko kinajin zafi? husnah wanan abun da zanyi miki shi kadai ne zai zama katanga tsakaninki da dik wani bil'adama dan uwanki da zaa nemi rabani dake banaso inrabu dake koda na kasance aljani na jarabtu da tsananin kaunarki"idanuwansa a rufe yake maganar yana mulmula nipples dinta jikinta ne ya kana rawa kamar mazari yasa ya janye jikinsa yana sauke numfashi ta dago idanuwanta da sukai jajir yadda takejin azaba a kasanta a haka bai shiga ba kallonsa tayi daidai nan ya dago jajayen idanuwansa ya dora akanta a hankali ta motsa ta kara shigewa jikinsa tace "zafi kaji idan bazakayimun da zafi ba kayi na amince matukar hakan zaisa bazan rabu dakai ba Abraham koda ka kasance kaidin ba jinsina bane amma gabaki daya rayuwata na tasone da kaunarka da soyayyarka"tausayinta ya kamashi wata irin shaawarta ke taso masa saidai yana hango tsantsar azaba a kwayar idanuwanta ya dagata cakk ya fito da ita daga cikin ruwan tana kallon yadda lokaci daya kamar magic ya zuba musu wanan kayan alatun a bayi yadda ta tsaya zata fadi ya tallabota ya hura iska a kasa saiga katifa mai laushi siririya ya kwantar da ita ya bude kafafuwanta yana kallo har jini ya soma fitowa jikinta a matse yake sosai ya dago ya kalleta tausayinta ya kamasa ya hura mata iska a hq dinta ta runtse ido nan da nan ta nemi zafin ta rasa ya tallabota yace "da zafi?"ta girgixa masa kai tace "kaga zafin ya tafi"ya mika mata hannu ya d'agota yace "tou zo muyi wanka"ta tura baki tana kallonsa sam bata yarda da yanayinsa ba tana kallon bukatarta a kwayar idanuwansa tunda yake da ita bai taba nuna zai kusanceta ba sai yau dik yadda take shaawarsa gashi yau ya nemeta tausayinta ya hanashi ta rungumesa ta baya cikin shagwaba tace "shikenan ka fasa?"ya shafa gefen fuskarta yana jin tausayinta da tsantsar kaunarta bayajin zai iyayin abinda zataji ciwo ko ya takurata dikda tasan shi aljanine amma ta amince take kaunarsa take rayuwa dashi.....ruwa ya kunna shower ya janyota suka shiga suna tsaye ya rungumeta sosai ruwa na zuba a jikinsu suna rungume da juna gashin kanta ya jike sharkaf a fuskarsa yana shafata zuwa cibiyarta tana kara kwanto masa dibar ruwa yayi ya watsa mata tayi yar kara....
daidai nan momyn yaseer ta kalli momy tace "yadai naji husnah na yar kara can sukaji dariya"daddy ne ya shigo dakin da hajiya rabi fuskarsa a daure ya tsaya yanayiwa momy wani kallo cike da tuhuma hajiya saude tace "lafiya kake cika kana batsewa haka Alhaji badamasi"daddy zaiyi magana yaseer ya shigo can kasan makoshinsa yacev"Assalamu alaikum"ya tsugunna yace"daddy ina kwana"
"lafiya kalau yaseer ya kwanan muneeba ina muneebar"sai Gata ta shigo sanye da hijab ta tsugunna ta gaishesu dakin yayi shiru can ta cikin dakin husnah sukaji an kyalkyale da dariya sai daddy ya kalli momy yace "husnah ita dawa take dariya"momy bata kaiga bashi amsaba suka jiyo sautin muryarta tana fadin "nidai nidai kabari kadaina"cakulkuli Abraham yakeyi mata,daddy yace "naji kamar tana ya daina shi wa"
cikin takaici momy tace "mijinta Aljani mana"....a razane yaseer ya kalli momy daddy sandarewa yayi tsaye yace "aljani kuma"momy ta jinjina masa kai tace "ehh aljani daddy jiya hk muka kwana da ita inaji daga can wajen aljanun wata ta biyota ko narjisu?"bata rufe bakiba sukaga husnah ta fito kanta jike da dan kwali a hannu aguje tana dariya sosaj alamun an biyota Abraham ne ya bisu da kallo basu ganinsa ita ke ganinsa tana nunasa,
momyn yaseer tace "tabdiban akwai babbar matsala kuwa saidai akwai maslaha"daddy yace "menene maslaha saude"yanayi yana satar kallon husnah ta shige kitchen tana dariya,
hajiya saude ta kalli yaseer tace "sau nakeyi ka maida aurenka da husnah inaso itama ta tare a matsayin matarka tunda ta dawo tun tana kankanuwa aka baka aurenta gata yanzun ta dawo inaso ka aureta ka maida aurenku yanzun"damm gaban yaseer ya fadi yana kallon momynsa Ido cikin ido nan da nan gumi ya soma karyo masa yayi kasa da kai yace "momy nifa bansan wani aure dake tsakanina da husnah ba ga matata a gefena ku kuke maganar aure bansaniba sanan yanzun ta yaya zaace in aureta bayan kuna ganin auren aljani ne akanta",
tsawa momy ta daka masa nan da nan yayi shiru tace "karya kakeyi ba aljaniba ko ifiritu ne take tare dashi baka isaba saboda ka mance sabda kake mana kuka koda yake ba laifinka bane ga mai laifin nan sun juyar maka da kwakwalwa"ta nuna hajiya rabi,
daddy yace "dakata hajiya saude baki isa kizo gidana kici fuskar matata ba kinaji ko dama ai nasan abinda ke tafe dake tunda ta fadamun ya tabbata zainab ta zugoki kizo kiyi rashin mutunci saboda yaseer ya rabu da muneeba ko to baki isaba wallahi kinyi kadan inace husnar yata ce to bazai aureta ba bazai maida auren ba sai inga ta tsiya"idanuwan momy suka cicciko da hawaye hajiya rabi ta fashe da kuka ta rungume muneeba tace "nasani dama haka zata kasance tun farko baa sonsa da muneeba da husnah ake sonsa an aura masa muneeba ne dan aci mutuncina aci zarafina dan anganta marainiya"ta finciki hannun muneeba tana kuka muneeba ta gigice cikin tashin hankali take jin furucin momy akan yaserr ya auri husnah ya dawo da aurensu da husnah tabdijan bazai yuwu ba,
suna shiga daki muneeba ta zube a kasa tace"ummah kinaji fa wai yaseer ya maida aurensa da husnah nashiga uku ummah ki taimakeni kar haka ta kasance "ta fashe da kuka hajiya rabi tayi kasa kasa tana kallon kofa tayi kasa da murya tace "kiyi shiru ki kwantar da hankalinki aina rura wuta bazan bari mijinki ya dauki matar aljan su kasheku ba"a fili kuwa fashewa tayi da kuka,
daddy ya zabura yace "dik kece kika hado wanan masifar bawaniba tou akan wanan maganar idan baku janyeba zan dau mataki akanki ke hajiya zainab"daddy cikin gargadi yake nunata da yatsa ya wuce sashen hajiya rabi har yana tunrube,
hajiya saude tace "tabdijan lallai zainab kina cikin masifa da jarabawa kice angama da mijinki kamar yadda suka gama da wanan saunar"ta nuna yaseer da ya sunkuyar da kai gabaki daya baya cikin hayyacinsa gumi ne kawai yake diga daga fuskarsa tace "ina nan akan bakata aurenka da husnah na nan daram idan ma kasaketa aibaka furta saki uku kayi mata ba dan haka dole ka mayar da ita tashi katafi kabani wuri shashasha butulu"yaser zaiyi magana ta daga masa hannu tace"ficemun daga gani"ya fice yana waigen momy yadda ta dau zafi yasan batada wasa innahlillahi wa innah ilaihi rajiun wace irin masifa ke doso shi?...
hajiya saude ta juya ta kalli momy taga zaune take hawaye ya gama wanke mata fuska tausayinta ya kamata ta girgiza kai tacev"share hawayenki dik wanan fuffukar da yaseer keyi ke kinsan yanason husnah tun yana karaminsa tun batan husnah ke baki mamakiba lokaci daya da kansa ya juya?"momy ya jinjina kai tace "sharrin rabi ne asiri ne kuma zan karyashi dani take zancen nasa ayi mishi rubutu na dafa'i mu zuba nidasu kuma daddy kome zaiyi saidai yayi bazan taba bari auren husnah da yaseer ya wargajeba koda take auren aljani!!!"momy gaba daya ta kasa magana tsananin damuwa da tashin hankalin da take ciki
tsaye yake a jikin drawers din kitchen tana duke tana firar dankali suna hira cike da shauki yace "husnah kinajin ana kokarin hanyar da zaa rabani dake ko?"ta ajiye wukar ya tsugunna ya dauka ya shiga fere dankakin yace "na rantse da Allah zan dauki mummunan mataki akan dik wanda yayi yunkurin rabani dake husnah ko wayeshi zan iya rabashi da ransa"zaro ido husnah tayi ta shiga girgiza masa kai tace "nidai kar kayi kisa bazan ma rabu dakaiba idan sun matsa ba saimu gudu ba?"ya cije lebensa idanuwansa suka sauya zuwa fari babu alamar Baki tana kallonsa taji tsoro ta kauda idanuwanta cikin furgici tace "banason wanan idon ka dawomin da idanuwanka"nan da nan ya sauya idonsa taja ajiyar zucuya kallon dankalin yayi taga sun koma a fere a yanke cike da mamaki ta kallesa ya sakar mata murmushi ya kashe mata ido tace "saura suya inaso yau kowa yaci abincina dikda ina fushi da momy banaso ta rabamu"yace "bawanda zai rabamu bari mu soya rufe idanuwanki"ta rufe idonta ya bude hannuwansa wani abu shuuruuu kanar hayaki ya baibaye dankalin nan da nan ya zama ya soyu yace "bude kiga magic" bude ido tayi ta bude baki cike da mamaki tana kallonsa yace "ya kika gani "tayi tsalle wajen plates taje ta dauka ta zuba tasa cokali mai yatsu ta nufi dakin momy a hanya sukai Karo da muneeba,wani mugun kallo muneeba tayi mata tasa kafadarta ta bangaji kafadar husnah gammm ji tayi kamar ta bangaji dutse tayi yar kara aguje momy da hajiya saude suka fito tare da daddy da hajiya rabi suna hada bakin "lafiya!"ganin husnah Sororo da plate a hannu tana binsu da kallo muneeba kuwa ta yanke jiki ta fadi tana rike da kafada tana kuka "wayyo kafadata wayyoo daddy ta karyamun kafada"Abraham murmushi yayi kawai bazau taba bari wani ya cutar masa da husnarsa ba muneeba kasa motsi tayi hajiya rabi ta d'agata tace "bazai yuwuba a sabautamun yarinya ba Alhaji tun kafin husnah ta tare a matsayin matar yaseer kagani abinda akai mata inaga ta tare kashemun ya zaayi"ummahnta tajata suka bar wajen daddy yayi kwafa kawai ya kalli husnah dake tsaye da plate kamar an dasata hajiya saude ta rike hannunta tace "taho husnah zomuje kufadamun kinason yaseer?"tambayar data girgixa husnah kenan ta kalli hajiya saude ta kalli momy wadda ke jinjina mata kai alamar tace ehh Abraham na tsaye ya harde hannuwansa a kirjinsa ta kalli kofa inda yake tsaye ko kifta ido batayi kallon da yake mata yasa ta juyo tace"banasonshi bazan auresa ba nida auren wani akaina koko anayin aure biyu ne dama?"momy tace "tashi kije husnah"Abraham ne ya shige jikin husnah yace "bazaku taba rabani da husnah ba saboda son da nakeyi mata idan kuma kunce zaku rabani da ita tayi rayuwa da wani to tabbas zan kashe ko waye,in bakusan ni waye ba kusani sunana Abraham nine mijin husnah wanda a yanzun tare muke rayuwa nida ita babu kuma mai rabani da ita dik inda take ina tare da ita gara in fito in fada muku nine aljanin danasacetw tun tana shejara biyu na reneta nasha wuya sanan na aureta shine yanzun zakuzo kuce wai ta auri wani da auren wani akanta?nasan da auren nasaceta saboda ta shaku dani yadda ko tasan ni aljanine bazata taba rabuwa dani ba"wani kallo yayiwa hajiya saude wadda ke zaune saida ta razana da irin muryar da yakeyi musu magana ya tabbatar ba husnah bace wanan muryar namiji ce"daddy dake tsaye ji yayi jiri na shirin dibarsa ya fadi dikda irin haushin momy da yakeji Abraham nagana magana ya fice daga jikinta ta mike tana hawaye sukaga ta nufi daki,
hajiya saude ta kalli momy wadda gaba daya ta gama razana momyn husnah tace"kar a kuskura a hada auren yaseer da yarinyar nan yanzun kinajin irin furucin da wanan aljanin yayi kada ya kashe mana yaseer"
hajiya saude tace "babu fashi maida auren yaseer da husnah koda wanan aljanin zai kasheshi