Showing 45001 words to 48000 words out of 130717 words
mota yaseer yacewa muneeba"ni Allah yasa ma kar aganta shikenan an Raba gardama ance wanan munafukin ya tafi wajen nemo malami"yayi tsaki ya tada mota muneeba ta kwantar da kai jikinsa suna barin wajen motar daddy tayo kwanar Layin daga nesa daddy ya hangi motar yaseer ta fice a bayansu hajiya saude ce cikin tashin hankali driver yajawosu da kannen yaseer biyu a tare sukayi parking a kofar gidan....
*****
addua sosai hafeez keyi cikin tashin hankali idanuwansa a rufe ji yakeyi bugun zuciyarsa ya tsananta saboda tsananin furgici ji yaje tartssssssseeee akan gilashin motarsa cikin dimaucewa ya bude ido yana bude idanuwansa yaga yadda gajimare yake yawo a sararin samaniya Yana sauya kala ya kalli gilashin motarsa yanda yayi watsa watsa ko Ina har ta cikin motar gani yayi katuwar dabba mai kamada ayu tayo kansa kakarta baka Kirin ya kara runtse ido zaiyi addua ya Kasa gumi kawai yake keto masa ya tsaida motarsa a tsakiyar titi horn motoci keyi masa suna zagayewa suna wucewa bin motar da kallo akeyi yanda glass din ya tarwatse mutane suna cewa kila hatsari yayi a wani wajen,
shi kuwa hafeez duhu yake gani ya mamayesa yadda garin ke juyawa kamar zaa kifasa jiri ke daukarsa dakyar bakinsa ke furta kalmar Allah!!Allah....ya sake bude idanuwansa a karo na biyu shiru yaji sai wata k'ugiya dake kuka ya d'aga kansa yaga katon tsuntsu na yawo bakinkirin a saman motarsa tsuntsun na wurgo wani abu kamar wuta a bakinsa saidai daya doso motar sai ya tarwatse sakamakon adduar da hafeez keyi a hankali ya bude motar ya fado daga ciki ya kuma kansa a titi nan da nan jini ya balle,
mutane sukai masa caaa "dama munce mai motar nan badai lafiya ba tayaya zakazo tsakiyar hanya ka Parker mota kuma ga yadda motar daga gani hatsari yayi a wani waje"cikin mutanen dake tsaye tsaye a wajen husnah na gefe can da Abraham yace "la kamar hatsari akayi jirani a nan wajen inzo "yace ta gyada masa kai tana kallon wajen ya tsallaka titi babu mai ganinsa ya rikide ya koma sak kamannin hafeez ya shiga cikin wadanda suka taru hafeez ne ya dago a galabaice jini na zuba yayi ido hudu da Abraham da kamanninsa sak ya Nuna masa gefen hanya da yatsa hafeez ya hangi husnah tsaye tana kalle kallen motoci tacu Ado baki sake Abraham ya tsugunna a gaban hafeez yace "dik abinda yake faruwa dakai nine kasheka nasoyi saboda Naga kana nema kayimun katsalandan akan husnah dik wanda yayi yunkurin shiga tsakanina da husnah rabashi da duniyar zanyi "Abraham ya daga hannu sama ya watsa yatsunsa saiga mulmulen dutsen da yayo kansa Yana yawo a Sama batare da an rikesa ba iska mai karfi na kad'a dutse yacev"da wanan dutsen nayi niyyar fasa kwakwalwarka,saidai kaci saa d'aya da Allah a bakinka ka tsallake wanan sirad'in saura na gaba idan kaki ka juya ka koma gida ko a aikawa da iyayenka da gawarka"dutsen ya bace Abraham ya mike idanuwansa suka canja gudan idonsa ya koma baki ya tsallaka titi Yana hangensa ya nemesa ya rasa sai husnah ya gani tana murmushi ita kadai alamar Abraham ya isa gareta bakinsa na rawa jini na zuba a goshinsa yake nuna titi"jama...aaa ku...ku tai..makeni gata can husnah ce aljani zai gudu da ita"da sauri mutanen wajen suka juya inda yake nunawa tuni sunbar wajen da husnah nan jamaa suka dare wani yace"gaskiya wanan mahaukaci ne anya ba shaye shaye yayo ba sanadin soyayya?"hawaye kw zuba a idon hafeez ya kalli motarsa yadda tayi ga wayarsa na cikin mota balle ya kira momy ya fada mata halin da ake ciki yaga husnah....
wani park suka isa Abraham ya zaunar da husnah ya tsaya gabanta yace "Mai zan kawo miki?ko yar kullum?"ta gyada masa kai tana dariya cike da shaukin soyayya Abraham yayi kissing kumatun husnah ta shafa wajen shock yaser yayi shida muneeba da sukai parking a wajen yaseer ya kalli muneeba ta kallesa ta gagara magana yana nunasu suna dariya yace "wancen ba hafeez bane da husnah?inace cewa momy yayi ya tafi karbowa husnah magani ya tafi nemo malami mai rukiyya".... Abraham yace mata tana dariya"ko insake kissing dinki ne?"ta gyada masa kai yakai bakinsa bakinta yaseer ya saita wayarsa ya kashe musu hoto muneeba dadi ya kasheta tace "ya kawota ne dama dan ya rinka fita da ita yana iskanci da ita dama ba wata husnah sai karya yazo ya ajiye mana Ita gara da kayi musu hoto maganin karya hallara"yaseer cikin bacin rai da takaici yace"bazan bari ya ganni ba mu canja wuri dadina daya da nayi musu hoto Wanda shi zan nuna a gida prove in nunawa momy cewar ba husnah bace wanan karuwar hafeez ce"muneeba tace "kwarai dagaske gara da Allah yasa kai ka gansu yanzun da nice da cewa zaayi nafada ne dan kar ka maida aurenka da husnah ka tabbatar babu wasu aljanu sai karya?"yace "gani ya kori ji"ya karya motarsa ya juya ya fice Abraham yayi murmushi dik yaji abinda suka fada yana sane yati hakan ya kalli husnah a Ransa yace "ke tawa ce nikadai babu mai rabani dake,kallonsa tayi yayi shiru a wajen tace "lafiya?"yace "bari in Siyo miki" park ne dik ga Yan mata da samari nan suna zazzaune a kujeru narjisu ce ta dira a wajen tana shawagi a kan iska tana kallon husnah tayi wata dariya "hahahaha"da sauri husnah ta juya tana waige waige bataga mai dariyar ba takalli tables din dake gefe da gefenta dik yan mata da samari ne saidai tanajin wata karar iska a kunnenta narjisu tace"bazan taba barinku ku zauna lafiya ba husnah kina bil'adama ki rabani da Abraham mijina jinn da nake tsananin kauna".... Abraham na tsaye wajen masu siyayya hankalinsa ya tashi gashi a suffar mutum narjisu tazo wajen yasan abinda tazoyi babu yadda zaayi yayi yunkurin wani abu dan zasu tsorata jamaar wajen gumi kawai yaji yana karyo masa cikin tsananin damuwa waigawa yayi yaga husnah tanata runtse ido ya kalli narjisu dake tsaye ta kere kowa tsawo wata irin dariya takeyiwa Abraham husnah ta juya tana kallon mutanen gefenta tagansu da wata iriyar fuska mai ban tsoro bakinkirin da hakora a waje ta kalli na gefen damanta taga sune ta zabura ta mike tana bin wajen da kallo cike da furgici take kirab "Abraham"cikin sauri Abraham ya taho da hollandia a hannunsa da cups mutanen wajen kallonta sukeyi yadda take runtse ido tana nunasu bakinta na rawa tace "do ...dodo wayyoo Allah na nashiga uku"sai kowa ya fara kallon kowa suna kallonta cikin wata fuska take ganinsu dik kawunansu da kahonni ta zuba aguje zata fita Taku daya biyu Abraham yayi yakai gate ya cafkota dikda irin nisan dake tsakaninsu da wajen ya rungumeta tana fuzgewa tana ruko hannunsa "ni kazo mu gudu kazo mutafi gida"Abraham yana kokarin rada mata a kunne narjisu ce inaaa ta rude jamaar wajen a guje suke fita cike da tsananin tsoro ganin sunayo kansu da wanan bakar fuskar da hakora ta kara fuzgewa zata zunduma da gudu ya fuzgota....
*****
hajiya saude ce ta rafka tagumi tana kiran yaseer dakyar ya dauka tacev"dik inda kake kazo gida yanzun kataho gida halan bakasan baaga husna ba"
"momy can naga husnah da hafeez a wani"ya bata labarin wajen cikin bacin rai yake magana ya d'ora da "dama hafeez ya kawota gidan mu ne dan ya rinka fita da ita Yana rungume rungume da ita"momy ta daka nasa tsawa tace"karyane ba hafeez bane hafeez din dayavtafi tahowa da malamin da zai mata rukiyya hafeez bazaiyi haka ba wanan sharein jinnu ne"ran yaseer ya bacu yasan momy bazata yarda ba amma zasu yarda idan ya kawo hoton husnah da hafeez,yana rike da hannun muneeba sun fito shopping ya kashe mata kudi zucuyarta fari tass tace"muje gidan kada ran momy ya baci banason bacin ranta kaga uwace bacun ranta zai shafeka"cikin kissa tayi maganar don yaji dadi murnushi yayi suka shiga mota suka nufi gida,
hafeez dakyar yana nan zaune yasamu wani ya taimakesa yayi masa kwatancen gidansu akan ya kaisa gida dakyar ya sauraresa ya daukesa a mota suka nufi gida
*****
kuka sosai momyn husnah keyi tana rungume a jikin innah wadda keta kwantar mata da hankali hajiya rabi na jifanta da harara cike da kishi momyn yaseer tacev"akwai magani a jakata dik abinda ke jikin yaseer yanashan maganin nan ya karye zanga ta iskancinsa kuma wallahi saiya auri husnah ko bayaso"hankalin hajiya rabi yayi kololuwar tashi ganin momy ta fito da wata gorar swan ta ajiye gefenta kallom gorar takeyi cike da zullumin yadda zata sauya ruwan ciki daddy ya buga tagumi sallamar Abraham data husnah sukaji murya biyu amma husnah sukaga ta shigo a hargitse zabura sukayi momyn yaseer ta rukota ta fuzge husnah ta kalli Abraham tace "kaga suna rikeni ni kace su sakeni"kallon kallo sukayi wata murya sukaji a parlor "tinda bata bukatar rayuwa daku ku kyaleta ku sakarwa matata mara tayi fitsari nine na fita da ita munje mundawo tunda baku barinmu muyi soyayya a gida"ya rike hannun husnah sukaga hannunta yadan daga alamar rike ake da hannunta dukkansu sun shiga furgici da tsananin tsoro yaseer na shigowa da muneeba ys ciro wayarsa yace "bari in nuna muku ku tabbatar can naga hafeez da husnah suna rungumar juna harda kiss"ba wanda ya kulasa ya ciro wayarsa ya lalubo hoton yana nuna musu abun mamaki husnah ce kadai a jikin hoton babu hafeez momy tayi masa wani kallo tace"toba hafeez kaganiba aljani kagani yaseer dan yanzun yayi magana dim excuse din da zaka kawo saidai ka kawo karbi wanan ka shanye"ta tsugunna ta mika masa gorar ruwa kallon gorar yakeyi yana kallonta ta daka masa tsawa tace"karbi ka shanye yanzun kafin in sassaba maka"yaseer ya karba yana budewa muneeba ta kalli ummahnta Suka hada ido ummahn muneeba gumi ne kawai yake karyo mata
husnah kuwa cikin daki Abraham ya taimaka mata ta cire rigar jikinta daga ita sai under wear skirt babu ko bra shima ya cire rigarsa ya janyota yace zokimum wasa.....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE 300 DIK WADDA TA KARANTAMUN BATA BIYABA ALLAH YA ISA*
*GA MAI BUKATAR BIYAN KUDI GA LAMBAR ASUSUN BANKI*
3126584401
FIDDAUSI MUSA
FIRST BANK
SHAIDAR BIYA TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN....
UWAR GIDA KO KINSAN ANTYN AFFAN NA KAWO KAYAYYAKI A KUDI KALILAN DA RAHUSA?INA MASU BUKATAR SIYAN KAYAYYAKIN ANKO? SUNA KO HADA KAYAN AKWATI CIKIN RAHUSA?TO GA DAMA TASAMU KI TUN TUBI
ππ»ππ»ππ»ππ»ππ»
*Auntyn~Affan collection*
Dealer in all kinds of material,shadda,atampa,
Laces,and alot more.......
*07045216749*
[23/09, 21:28] π₯°slimzyπ: 20
A kofar gidansu hafeez meenahl ta sauka a keke napep cikin sauri tagaji jakar ma wani irin ruko tayi mata Allah Allah takeyi ta shiga cikin gida tayi magana da ummah akan yadda tabar su hafeez da yaseer dan tasan ummah ta koreta ne kartaji suna fada tana kokarin bude gate ta Shiga horn yasa ta juya da sauri mai gadi ya leko da kai motar hafeez ce tagani raga Raga ta d'ora hannu akai ta fashe da kuk"nashiga uku ya hafeez meyasamu motarka haka innahlillahi wa innahilaihi rajiun ya hafeez yayi Accident"
ummah na zaune a parlor da sister dinta sunzo da yaransu kanwar ummahn tace "kamar muryar meenahl nakeji tana rusa kuka"ummah ta zabura jikinta na rawa ko takalmi batasa ba dukkansu aguje suka fice daga parlorn suna rige rigen fita suga wanene hafeez suka gani an rukosa Wanda ya rok'a ne ya kawoshi gida ummah ta fashe da kuka "lafiya hafeez meyafaru naganka cikin wanan yanayin accident kayi?a ina kayi hatsari kaiba barin gari kayiba"
"in Banda Abinki ummahn hafeez ai ko a kofar gida kana iya hatsari tsautsayi kuma ai baa kauce masa"kuka ummah ta fashe dashi suka rurrukeshi aka shiga dashi ciki sayyeed cousin dinsa ya karbi wayoyinsa da makullin mota wajen wanda ya kawosa yayi masa godiya ya karbi number wayarsa suka shiga ciki meenal itadai kuka takeyi aka shimfide hafeez akan gado fuskarsa dik jirwayen jini na ciwon dayaji ummah ta kasa hakuri tambayarsa takeyi"hafeez meyasameka a ina wanan abun ya faru da kai"rufe idanuwansa yayi mulmulelen dutsen dayake yawo a sararin samaniya yake gani lokaci guda ya tuna da yadda abun yafaru ya bude idanuwansa ya kasa magana yana kallonsu daya bayan daya Abraham ya gani a suffarsa lokacin dayazo cikin mutane yanayi masa wani wani miyau ya hadiye daga bisani ya gyara kwanciyarsa tunanin yadda zai yiwa ummahrsa bayani yakeyi ya tabbatar idan har ya fad'a mata abinda ya samesa cikakke to yasan zata dauki hukunci akansa dakyar cikin yanayi na ciwo da jikinsa keyi kamar an d'ora masa dutse yace"ahhh washhh"
"sannu hafeez sannu kaji Ai an auna arziki tunda naga bakaji ciwoba"cewar kanwar ummahnsa ya gyada Mata kai yace "momy banji ciwo ba Accident nayi buguwa nayi da dutse ta bayan gari na bullo ta...."ya shafto musu karya ummahnsa Ajiyar zucuya tayi tacw"an auna arziki yanzun kadan kwanta ka huta kasanu bacci idan katashi kaji karfi ga sayyeed sai ya taimaka maka kayi wanka kaci abinci amma yau kam babu inda zakaje"ummah tace tana kokarin mikewa ta hararesa yasan abinda take nufi babu yadda zaayi yau din nan ummah tace bazai fita ba dan yasan tabbas runda Abraham ya fita a suffarsa da husnah yasan akwai kura idan ba zuwa yayi yai musu bayaniba,kenan ranan dayaga yaseer da husnah a shopping mall din nan Abraham ne?gumi ya karyo musu lallai husnah na cikin bala'i gashi taki yarda dacewa jinsin aljanu baa rayuwa dasu soyayyar Abraham ta rufe mata idanuwa.....
******
kafe yaseer da ido hajiya saude tayi hannunta rike da gorar maganin tacev"bazaka karba ba saina mammareka"ba musu ya karba ya juya ya kalli muneeba wadda kirjinta ke hawa da sauka gumi kawai takeyi jiri taji yana neman yarda ita shikenan idan yaseer yasha wanan zai dawo hayyacinsa?dole tasan abinda zatayi ta hanashi shan wanan maganin innah tace "kaga d'an kwal uba ance kasha abu ka tsaremu da idanuwa?kai ko bakasha wanan maganin ka dawo hayyacinka ba dole a maida aurenka da husnah kaji nafada maka"baji yasa ya soma sha ransa a bace har ya gama sanan ya cillar da gorar ajiyar zuciya hajiya saude ta sauke cikin zuciyarta addua take da neman nasara akan abubda tabashi idanuwansa jajir yake binsu da kallo ya ruko hannun muneeba yace "muje zo muje ki kwanta ki huta"zubewa tayi warwas a kasa tana hawaye cikin kissa tace "washhh wayyoo Allah ya yaseer maraya nayimun ciwo washhh"a susuce ya tsugunna a gabanta daddy ya mike yayo kanta ya tallabota yace"juna biyu gareta nasan maganar aurena yasa ta shiga wanan yanayin nibanason husnah bazam aureta ba bana sonta"ysce cikin haushi hajiya saude tace "ko xaka mutu sai ka maida aurenka da husnah kaji abinda na fada"rungumar muneeba yayi ya fice da ita yana fadan maganganu baki bude innah ke kallon yaseer ta rike haba tace "tabdijan lallai wanan tsageran yaron sai anyi dagaske"hajiya saude tace tana kallon hajiya rabi "dik makircin mutum da iskancinsa wallahi sai naga karshensa akan d'ana baa isa an juya mai tunani ba"tabe baki hajiya rabi tayi ta mike cike da fargabar abinda yaseer yasha dikda tasan abinda yaseer yasha bazaiyi tasiri ba....nan tabarsu suna tattaunawa da momy wadda gaba daya a susuce take bata cikin kwanciyar hankali...
*****
rungumota Abraham yayi ya dorata kan kirjinsa yana shafa kanta yace "nace zan koya miki yadda ake tafiyar da miji ke kullum saidai a jiyar dake dadi bakisan yadda zaki jiyar dani dadi ba?"ya kashe mata ido kunya ta kamata ya nuna Mata nipples dinsa yace yau ke nakeso kishamun wanan "ya nuna mata ba musu ta dora bakinta akan nipples dinsa tanasha ya dauko dayan hannunta da hannunsa ya dora kan nipples dinsa yace "ayimun wasa yadda nakeyi miki"cikin wani yanayi husnah ke sucking nipple din Abraham kamar dama ta iya ta kware yadda take wasa da nipple dinsa a bakinta cike da kwarewa nishi yayi "ahhhh washhh ashe kin iya?"Yana shafa kanta yana murza kunnuwanta ta makalkalesa tana shasshafa gashin kirjinsa cike da kulawa idanuwansa suka sauya kala cikin yanayi na shaawarta yake haka ya fuzgota ya rungumeta da kyau tana kallon yadda idanuwansa suka sauya tadanji tsoro yace "kinji tsoro ko?shaawarki nakeyi husnah ji nakeyi kamar in kusanceki gashi kinajin zafi"tunowa da azabar data somaji ranan daya so shigarta yasa tadan ja da baya cikin tsoro tace "Dan Allah kayi hakuri akwai zafi?"cikin shagwaba tayi maganar ta koma gefe ya mike yace "ya isa bazanyi mikibba kinji ai banaso ki rinkajin zafi kinji?"ta gyada masa kai yace "yanzun zan fita zanje indawo kinji ai ya kamata in rinka fita aikibko"shagwabe fuska tayi ya rungumota sosai yacev"bazan dade ba"kinji?"ta jinjina masa kai ya dauko rigarsa yasa yayi mika yana kallon yadda ta narkar da idanuwa tana kallonsa yace zan dawo kinji?"kwalla taji ta taru mata a idanuwa sam bataso Abraham yayi nisa da ita karar bude kofa yasa suka juyo da sauri basuga kowa ba saidai sunji takun wucewar mutum sun d'anjin tsoro musamman innah da gabanta ke faduwa husnah ce ta fito bayan ya fita idanuwanta cike da kwalla hajiya saude tabita da kallo tausayinta ya kamata ta gaishesu ta wuce su "ina zakije husnah?"cewar momy a sanyaye ta tura baki tace"ba inda zani zan fita ne nan cikin gida momy "ta wuce abinta,
******
yaseer na rungume da muneeba yana lallashinta cike da kulawa taki daina kuka hankalinsa yayi kololuwar tashi yacev"kindaisan banason kukan nan naki ko?gashi yanzun bake kadai bace kidaina kuka mai kikeso inyi miki ki fadamun"cikin kuka tace "ina matukar kishinka idan har ka dawo da husnah ka aureta mutuwa zanyi nida abinda ke cikina"ta rushe da kuka ya toshe mata baki cikin damuwa yace "me kikeso fadamun yanzun "tace 'ka saketa ka karasa sakin da kayi mata kawai idan kayi mata saki uku babu Wanda zaice saita shiga rayuwarka saika aureta Dan Allah kaji?"gumi ne ya karyo masa ji yakeyi kansa na sarawa tunda yasha abinda momy ta basa kansa keyi masa ciwo tabbas muneeba ta kawo shawara idan ya saketa ta saku iyaka momynsa tayi fushi dashi daga fushin shikenan ya rigada yayi mata saki uku babu wani abu da zaa iyayi har saitayi wani auren"yayi ajiyar zuciya yace"ki kwantar da hankakinki takarda