Showing 249001 words to 252000 words out of 280244 words

Chapter 84 - AUREN HUCE HAUSHI complete

07 Feb 2026

1052

keda ba cewa akayi yabar garin ba, idan ma baizo nan ba ina cewa shiya kaiki dakinki na Azare wancen ai shine farilla na nan kuwa ai tsabar bidi'a ce kawai tashi muje na gasaki da kyau kada muje gurin Abban kina ware kafa ya gane yarinyar tasa ta girma gara idan tukuicin ya fita kowa ya gani ko ba haka bane?"
Ya fada yana dauke tears din dake gangarowa da harshensa, jin ze saki layi yasa tayi saurin barin jikinsa tana cije lips dinta saboda zogin da takeji.
"Haba Ya Mahmud kaifa malami ne ina ruwanka da irin wannan sabgar karfa dan malam yaqi halin malam naga abun nake fa Yaya ba sauki wai ka manta nifa yarinya ce"
Dariya ta bashi wallahi yarinyar nan 'yar duniya ce tun Daren jiya ta Dame shi da wani Yayan shegantaka.
Tashi yayi shima suka shiga wanka saida ya qara hada mata ruwan zafi ta shiga sannan sukayi wankan suka fito yana maqale da ita, shiya shafeta da lotion yanayi yana mata dan abinda baza'a rasa ba, ya saka hand dryer ya busar mata da gashin kanta ya gyara shi tsab, ita mamaki yake bata idan taga ya zage yana irin wannan abun kamar ba shi ba.
Clotset suka shiga ta saka Riga abaya 'yar dubai shi yayi mata rolling shi kuma ya saka wani wagambari fari tas, lokacin da suka fito har breakfast yazo daga gidan Ammi tunda ta Hana ayi musu a nan duk da jiya binta ta Dawo da gamma tunda bayan sun wuce da dare yayi waya da laminu daya daga cikin masu gadin gidan ya fadawa Tanimu ya kai yarinyar gida tunda 'yar gari ce washe gari da gamma sai ya koma ya daukota.
Suna saukowa Abincin ya zama ready yarinyar da alama ta horu da iya aiki, abinci ne kusan kala hudu sai ruwan tea mai hadin su na'a na'a dasu lemon grass da kayan kamshi. A plate daya ta zuba musu cheeps din sai kuma pepper soup din zabbi da fattira ta zuba musu black tea din.



******
Tunda Abdul Hakeem ya fara waya hankalin Abban ke Kansa saida ya sauke wayar Abban yaga yana bata rai ne ya tambaye shi.
"Me Uwar ta fada maka daya bata maka rai nan da nan haka?"
"Rabu da ita kawai Abba, shirme zata yiwa mutane wai fa kuka ta kama dan an fada mata ka shigo garin, duka da yaushe mukazo da zata fara yiwa mutane halin nata ita batasan ta gima ba, abu kad'an kuka kamar wata baby, ai yanzu kuma sai dai yaranta suyi wannan abun".
Dan murmushi Abban yayi. " yi hakuri Abdul maza kirawo min ita ".
Tana ganin kiran Ya Abdul Hakeem din tayi saurin dauka tana fadin.
" Ya Abdul Hakeem zakuzo dan Allah ".
" Ba Abdul bane uwata nine ki kwantar da hankalinki gamu nan, bawa mijinki wayar na fada masa".
"To Abbana na gode".
Ta mikawa Mahmud wayar,da kallo ya bita sam bata jira taji me zasu fada ba ta nufi kitchen taga me zata yiwa Abban nata mai sauki kuma favourite dinsa.
Suna gama waya da Abban Mahmud ya kira zayyan yace yaje ya dauko masa Hajiya Inna
Kitchen din yabi zahra ya samu tana ta kokarin hada abinci dan ma da alama wasu abubuwan an dafa su irin su nama haka nan da nan gidan ya dauki kamshi, taya ta wasu kanaun abubuwan yayi nan da nan suka gama suka hada table sannan suka koma sama sake watsa ruwa sukayi zahra na fesa turare taji wayar Mahmud ta dauki slow music Sameer ne.
Dauka yayi taji yana fadar " OK ganu nan".
"Sun karaso?".
Kai ya gyada mata ya nufo In da take tsaye.
" oya! Muje mana sun shigo ciki fa".
Hannuwansa ta rike duka biyun "nifa kunyar Abban kuma nakeji wallahi sai naga idan ya kalleni kawai ze gane".
Ai Mahmud bai San lokacin daya fashe da dariya ba saboda da iya gaskiyar ta tayi maganar.
"Wai daga jiya zuwa Yau meya hau kanji wannan yarinyar? Yanzu fa kika gama matse yan hawaye akan baizo ba kuma yazo zaki dauki kinibibin kina jin kunyarsa, yaushe ze wani gane ai ba Wanda ze dauka ba karbi sadakina ba har mukazo nan ki share kawai".
Ba zato ya janyo ta gaba daya saida tayi dan kara " oh sorry ke dince sai a hankali".
Gaba tayi ta fice daga dakin a hankali take tafiyar cikin nutsuwa dan bata fatan kowa daga cikinsu ya gane ta.
Suna parlourn farko, tunda suka dosa gidan Abba ke Hamdala ga Allah s???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?.w.a ko yanzu ubangiji ya fitar dashi daga zargin mutane akan auren da yayiwa yarinyar nan.
Kafin ta karasa shigowa Mahmud ya sameta a hanya.
Tare suka shiga, tana ganin Abban wani farin ciki ya rufeta da dan sauri ta karasa inda yake zauna shima fara'a fal a fuskarsa fadi yake "Masha Allah uwata"
A gabansa ta tsuguna tana gaishe shi, shima Mahmud din kusa da ita ya zauna yana gaishe da Abba hannu ya miki masa sukayi musabaha dashi sannan su Abdul Hakeem ma suka taso suka gaisa, duk yanda Abban yaso Mahmud din ya tashi bai tashin ba itama zahrar da gaske nauyin Abban nata tajeji Yau Kamar wani sirikinta.
Tashi tayi ta nufi kitchen lokacin suna hira da Mahmud dasu ya Abdul Hakeem.
Binta ta tarar tana wanke kayan da sukayi aiki dasu gaishe da zahra tayi tana fadin "wlh Aunty barci ne ya daukeni bayan ma gama gyaran falukan na shigo da abincin da Baba Haruna ya kawo".
" OK babu damuwa ke kinci abincin?"
"Eh nayi mana tunda da safe nida security din kofa haka Ammi tace na ringa yi tunda na iya sosai race Amman ke Aunty zilai ce zatana yi miki".
Ok. Ga saura can na Wanda aka kawo din ki diba sauran ki fitar musu dashi, yanzu zoki tayani dauka muje can babban parlour Abbana ne yazo ganina".
" to Aunty muje" zahra ta dauka itama ta dauka suka nufi can parlourn.
"Haba uwata danmi kika wahalar da kanki haka?"..

Binta ce ta tsuguna tana gaishe Abban sannan ta gaishe da sauran ta koma dauko sauran.
" Abba abinda kakeso fa nayi maka tunda na duba naga da fresh milk ta shanu".
Ya Abdul Hakeem ne yace "to kaji Abba Biryqni rice tayi maka kaga kuwa tayi abinda bazakaqi ci ba, kinyi masa mutumin?".
Kaita gyada Masa.
Table mat Binta ta shimfida guda biyu daya Abba dayan su ya Abdul Hakeem.
Saida ta zubawa Abbanta komai sannan ta zuba musu ba karya ta tabbata rainon Ammah abinci tayi dadi iya dadi ga gas meat din Abba shima yayi dan kin cin pepper soup din sukayi sai nasan sukaci Mahmud bai wani ci abin kirki ba tunda basu Dade da yin breakfast ba kawai da dan kada taki ci ne ba dadi.
Suna gamawa zayyan ya Karaso da Hajiya inna afujajan dan cewa ba lafiya ba tunda jiya suka bar gidan kuma Yau a tura daukota.
Saida ta shiga ne kuma ta samu Salama tunda taga zahra lfy sai hira sukeyi da jama'a.
Zahra ce ta tashi tana fadin "sannu da zuwa Hajiya daga ina haka?".
" O'o daga gida mana mijinki ya tura a daukoni babu shiri wallahi nayi zaton wani danyan aikin yayi yake nemana"
Rufe ido sameer yayi tana ayyana "wlh duk jirgi daya ya kwasosu ba saiti kina sisin kwabo".
Sameer din ne ya tashi ya nufi Inda suke dan kada ta kira musu ruwa da bakinsu da babu saiti.
" Sannu da zuwa Hajiya ki karaso baki garemu saiku gaisa ko".
"To muje din ai hakan zumunci ne".
Saida ta shigo sosai taga Alhaji Jafar sai kuma ta fara fadin "ikon Allah yo ai nasan wannan Alhajin ba kai bane ka sauko dani daga kan dutsen Arfa dana hau bara waccen lokacin dasu Mustapha suka bace min?".
Dariya Abba yayi saboda ya tuno drama da suka sha a lokacin.
" nine mana Hajiya Ashe bazaki manta in ba".."
"Kai Haba shege ke mance Alheri ai nayi takaicin rashin tambayarka kai na Ina ne lokacin yo a gigice nake daka rakani gurin ma'aikatan sokoto kuma nayi gaba naga na gida a she da sauran haduwa kaima sana'ar ce ta hadaku da wannan miskilin?".
" Dan Allah ki zauna Ku gaisa sai ayi miki bayaninsa".
Sameer ya fada.
"Kai tafi can lokacin daya taimaka min kuna can kuma taku sabgar ba sai daga baya kika sani ba, shiya yasa bara nace bana zuwa ina jimamin rashin dan tagwaye tunda shine me biya min nida 'yan uwana muje,gara muje umara tunda Allah ya fito min dashi".
" Dan Allah ki zauna ku gaisa tukunna sai ayi labarin" su dai dariya kawai sukeyi tsohuwar warka ce bazake ce itace mahaifiayar milliners ba kuma kakar billionaire it's very simple and funny.
Alhaji Jafar ne yace "rabu dasu Hajiya sannu da zuwa ya akaji da jama'a?".
"Alhamdulillahi Yaya bayan rqbuwa kuma Ashe addu'ata ta karbu ai a gurin d'awafin bankwana saida nace Allah ya had'a fuskokin mu ko a daras salam ne Ashe a nan ma zamu hadu".
Zarha ce ta matso suka gaisa da Hajiyar wannan sauran suka gaishe ta.
" kai kuma haka ake sai kayi min aike haka wuta wuta duk a tada hankalina".
"Kiyi hakuri to daman kiranki nayi ki tayani rokon Abban zahra akan marar lafiyar da kukaje dubawa da Hajiyar maru itace za'a fitar zuwa Egypt to har an gama komai kawai visa ake jira sai yace a'a a bari shine nake son a bashi hakuri ya bari mu ida ladarmu, ayi hakuri Abba ba qararka na kawo ba".
" wai kana nufin shine baban zahara'u taka?".
Kai ya gyada mata "Ikon Allah kace ta gida ce ka auro yo ai ni tun ranar daya taimaka min ya zama Dana,kuje kuci gaba da aikin ladarku ni nayi izini ai Dana ne ake yiwa wasu ma bare shi ai kujerun makka na wajena duka a kaisu Azare badan babu ba a'a kyauta ce a bawa hadimai da dangi da makota kafin nazo naga guri duk da daman nayi niyyar zuwa naga masu karancin nan da suka bawa dan tagwaye mata irin wannan ga jijyarsa da kukayi bamu da abinda zamu Baku sai dai Allah ya biyaku da mafificin alkhairinsa".
" Allahumma Amin Hajiya nagode kwarai da gaske yanda kikace haka za'ayi".
Sameer ne yadan risina tana da sadda kai "to min gode Abba kenan basai kun tafi da ita ba ayi hakuri jibi ne zamu wuce sai kuma idan wani ze bimu daga baya Amma nida yayar Hajiyar zamu wuce in sha Allah"..
" kai kuje kuyi shirin Ku a banza ma dawa ake yiwa ruwa bare kuma a karkara"..
"To mun gode Allah yaja kwana".
Hira ce ta balle tsaanin Abba da Hajiyar duk yanda yaso ya yakice hirar yabar gidan taki saida suka fita sallah ne yace a fada mata zeyi mata zuwa na musamman ya bada dubu Dari uku a bata,ko zahra basuyi sallama ba sai ta waya ya kirata ya fada mata dalilinsa.
Sai dare aka mayar da Hajiya inna wuni tayi tana fadin " haba shi yasa naji kin kwanta min zahra'u Ashe da walakin goro a miya,kin taso gidan masu nagarta da saninin ya kamata".

****
Tunda Mahmud ya fita maida Hajiya bai shigo ba sai gurin Tara tunda har lokacin ya rike su sails bai bari sun koma Azare ba.
Tana shafa' da wuturi ya shigo da alama a gajiye yake sosai,wanka ya fada bai jima ba ya fito lokacin tana ninke hijabin ta fito daga gurin sallar.
Hannunsa ya bude mata ta taho a hankali ta fada kirjinsa yayi mata murfi da hannuwansa,ajiyar zuciya ta sauke jin sanyin ruwan yana ratsata.
Shirya ki rakani unguwa duk da a gajiye nake Amma gara muje kawai gobe in sha Allah babu inda zan fita so nake na zauna dake na fada miki waye ni,da dalilin daya fitar dani daga gida da duk komai nawa tunda naga alamar ko zamu shekara Dari ba tambayata zakiyi ba".

Lif tayi tana jin dadin sanyin jikinsa.
"Preciousss"..
Ya kira sunanta yana dan yawo da hannunsa a jikinta.
" Na'am meu amorrr..."
"Fada min ina kike son muyi honeymoon din mu kinga ummee tabamu ticket na qasashe uku".
Dan Jim tayi kafin tace "nafi son Qasashen middle East gaskiya bana son European countries idan so samu ne mu fara da Saudi Arabia muje Ku ziyarki Qabarin Annabin Rahama muje muyi umara kuma kaga saimu tafi da Hajiya inna ko tunda naji tana fadin zataje".
" Tab Allah ya kiyaye na tafi da ita yanzu Ashe ba angwancewar zanyi ba ai ruwa zata hana guru ko tace dakinku daya tasani a bakin duniya idan na hana kada ma kice mata ga India samu kiyi shiru da bakinki idan ba so kike na Dawo nayi dan wuya ba maimakon aga nayi free lamura sun karbeni".
Sunne kai tayi a kirjinsa "kai meu Amor kaida Hajiya fa bata baci ka manta lokacin da kace idan mun hadu zaka kai mata qarata akan abincin?".
Lakuce mata dan bakjnta yayi " ke bakya mantuwa ne Wai?"
"Eh da sauki ai unguwarma na fasa gaskiya ka manta duk ranar dana rakaka unguwa bama dawowa lafiya, haka kawai kaje ka hadani da abinda tafi su bar-bar tunda naga baka da ragi idan ta had'oka da mutane kaje ka Dawo kawai bana zuwa bansan ina zamu ba yauma ace ga mace an kawo maka naje na mutu a banza gara kaje kai kadai".
" kai!kai!kai! Ashe ni tsihon mai laifi ne ni wlh ni nama manta anyi wannan abun kice dole su little su taho gida tunda har kina kewarsu".
"A'a wallahi bana son ko ganinsu mutuwa ce kawai banyi ba a ranar, shi yasa nake ganin mutuncin zayyan shi yayi min alfarma aka dauke min su fa".
" kinsan Allah a ranar hankalina fa yana kanki dan abinda nayi niyyar yi din ma ji nayi bazan iya ba idan na tuna kina cikin wani yanayi kinsan daga ranar zayyan ya Kara samun wata daraja ta musamman a gurina? Kulawa fa da tausayi duka ya muna miki "

"Wai dan Allah me kayo a cikin gidan nan nifa har yanzu ban samu nutsuwa ba".
Tsinin hancinsa ya fara gogawa a kan nata hancinsa yana dan hura mata iskar hancinsa cikin nata.
" kizo muje ki rakani mana a can zakiji wannan amsar taki"

Dan rausayar da kanta tayi "gaskiya Ina shakkar binka tunda idan idonka ya rufe ba sauki kaje ka kaini inda Zan kwana Ina kuka ba Mai lallashina tunda idan kana fushi ba ruwanka Dani".
"Kai ai da Kennan Banda yanzu yaushe zanyi fushi ai nine a kwana da din ba bansa yanda abun yake bane kinsan ni kifin rjiya ne a wanna fannin.

*_AUREN HUCE HAUSH_*

AISHAT ISAH NUSAH

Maman Fateemah


Bismillahir Rahamanir Rahim.

Allah ka jikan iyayen mu kayi gafara da jinkai a garesu tare da sauran Alhummar musulmi da suka rigamu gidan gaskiya.


Ina gaishe da dukkan masoyana na kiss Dana nesa Allah yabar kauna da zumunci, nagode kwarai.

Gaisuwa ta musamman ga

1.Ramatu sunusu Ummi ( Mrs.Sani shehu kazaure )
2. Fauziyya lawal Ammanj sokoto.
3.Hajiya Zainab Bashir Aliyu ( Mrs Muhammad manga Taraba state.
Ina godiya Allah yabar zumunci da kauna.







__Page 90.


____cikin abinda bai wuce minti goma ba Mahmud ya gama nasa shirin cikin suit Navy blue Goirgio Armani sai eyeglass daya saka mai azabar kyau yana daura agogo pateks a wrist dinsa, wani iri fitinannen kyau yayi mata ta kasa dauke idonta daga Kansa harya karaso inda take tsaye yana sakar mata da tsadadden murmushinsa mai shagaltar da ita, rumgumota yayi yana fadin
"Yaya dai 'yan mata? ko kin kyasa dan malam ne irin wannan kallon haka? Ko dai mu fasa fitar ne dan kina Neman hanani nutsuwa fa, wannan eyes din suna dauke da wani sirrin dake hanani nutsuwa matukar suna kallona,kina tuna abinda ya faru a soron gidan baba malam ranar da Mai mamana Mai sunan Ammi Bata da lafuya?Wlh bansan fa yanda akayi na jiki cikin jikina ba, kinsan abinda kuwa hakan ya jawo min a ranar?nayi Dana sani yafi sau shurin masaki precious, kinsan abinda ya daure min kai dake?".
Kai kawai ta iya girgiza masa.
" Da kika kasa ko daga ido ki kalleni ko naji mari kamar yards nayi tsammani, amma sai naji shiru kinyi lif kina dibar ni'ima ko?".
Sinne kanta tayi ji tayi kamar yanzu abin yake faruwa.
"Dan Allah abar zance nan bakaji abinda bature yace ba? Fast is fast present is continue".
"OK to shikenan ya wuce princess,zo muje".
Shi yake driving din motar su zayyan na biye dasu a hankali suke tafiya yana nuna Mata mahimman wurare a cikin garin bata San ina zasu ba saida taga signed board na Usman dan fodio teaching hospital.
Kenan gurin mama sukazo, to meya had'a tambayarta da zuwa gurinta ko kuma daga nan zasu wuce wani gurin ne.
A parking space suka tarar da Sameer, batayi mamakin ganinsa ba dan suna tafiya taji suna magana badai tasan koda waye ba.
Daga dan nesa da inda sukayi parking su zayyan suka Parker.
Shida sameer suna gaba zahra na bayansu bar suka shiga Aminity word na Bangaren retainer ship.
Dan knocking sameer yayi a kofar room four Aunty ladi ce ta bude kofar ganin sameer yasa ta matsaya tunda daga hanya tunda tun zuwanta shi yaketa fadi tashi da kai komo abisa 'yar uwarta, shiya turo mace ta zauna da Mama dazu lokacin da yasa a kaita immigration office.
Hanya ta bashi tana fadin "yallabai sannu da zuwa".
Kamar zatayi Kai kasa, Sam hankalinta Bai Kai Kan su Zahra ba, zaman glass dinsa Mahmud gyara sannan ya riko hannun Zahra suka shiga dakin.
Mamar na Zaune an jingina Mata pillow tana Shan wani Abu a cikin cup,tana kurba kafin ta Kai ga hadiyewa su Zahra suka shigo sunyi wata irin dacewa ta ban mamaki kana ganinsu kasan wasu irin couple ne da a cikin dubu da wuya a samu Kashi goma irinsu, basuyi aune ba suka tsinkayo tarin kwarewar ruwa ya sarke Mama babu k'ak'k'autawa Nan da Nan idanunta suka firfito abinka da Mai idanu a warwaje da sauri Aunty laran ta natsa kusa da ita ta karbe kofin tana fadin "sannu Rabi'a kibi a hankali tunda an samu tarin ya lafa".
Da kyar ya lafa Mata tana ta faman haki.
Daki ne madaidaici Wanda ya hada ababen more rayuwa sosai tamkar gida.
Duk yanda Zahra taso Mahmud ya saki hanunta yayi biris da ita.
"Sannu Mama ya jikin naki?"
Cikin raunin murya ta amsa da gani tana Jin jiki, "yauwa Zahra na gode kwarai da gaske kuyi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login