Showing 21001 words to 24000 words out of 107296 words
gayamata dadda'dan kalamai"my hafsat bar kukannan please ,kinsan bansan naga hawaye yana xuba daga idonki wallahi har cikin zuciata nakejin hakan"
Hafsat tai shiru hade' da ajiyar zuciya"hayatee nayi shiru kawaide I was beyond happy ne shiyasa,hayatee shekara 20 kenan wai nice da ciki,wallahi harna fitar da rai daga samun haihuwa"
Capt adam yagirgixa mata Kansa hade da dago fuskarta ya sumbaci goshinta"my hafsat nasha gaya maki Allah ne me bayarwa kuma shine me hanawa,shike kashewa kuma shike rayawa,ya axurta Wanda yaso,yakuma talatautar dawanda yaga dama,Komi yanada lokancinsa da aure da mutuwa da haihuwa duk min indillAlh ne saboda haka Allah xamu yiwa godia"
"Hakane hayatee Allah yabamu ya'ya masu yawan albarka amiin"
"Amin my hafsat yanxude xomuyi sujoudish shukruh mugodewa Allah bisa wannan babbar kyauta dayai mana Wanda kudi ko sarauta baxasu taba' siyan taba kafin muje gidah kuma muyi sallolin godia ga Allah"
Bayan sunyi sujjadar godia ga Allah hade da addua agareshi alhamdulillahil lazi bina'amatihi tatimmussalihat.capt adam yajanyota hade dasa kansa ajikin cikinta wai xeje motsin babyn,hafsat tasa hannu abakinta tana daria kasa_kasa..
"Hayatee ai baxakaji motsin babyn ba dankaramine fa"
"My hafsat yi shiru I can feel my baby kicking,"
Hafsat tamike tana fadin "to inaga babyn yagane babanshi"
Sun'dan jima suna hira kafin sumike sunufi scanning room inda dr NAUFAAL yake,da sallamarsu suka shiga,dr NAUFAAL yadago kai yana kallonsu,
"To maman baby zoki kwanta barin kira nurse tamaki scanning din"
Itade hafsat murmushi kawai tai tareda kwanciya kan gadon dake gefen scanner din,captain adam kuma yaxauna kusa da ita yana Shafa gashin kanta suna kallon juna suna murmushi,sannu ahankli nurse ke scanning cikin tareda kallon scanner board din,Masha Allah babyn nanan lapia...
Shawara nurse din tabata kan yadda xata kula da kanta dayadda xata kula da lapiar abinda ke cikinta,sannan dr NAUFAAL yakara danashi shara'do'din daxata bi,atake agurin capt adam yaciro bandir nakudi 1k yabawa nurse din,Sannan yace wa dr NAUFAAL goronsa nanan xuwa nanba da da'dewa ba.
Sallama suka masu Sannan suka hau mota suka gidah ,suna shiga parlor hafsat tamike hanyar kitchen Capt adam yai saurin tsayar da ita"my hafsat bade girki xaki dora bako?!"
"Sphagetti kawai xandora hayatee yanxu xangama Insha Allah"
"Gwarama kidawo kixauna keda girki kuma Se Allah yasaukeki lapia in Allah ykymu"
Hafsat tadawo kusa dashi taxauna ahankli a shagwabe' tana shafa cyboc dinsa daya kwanta luf"hayatee karka maidani raguwa mana kasan inbana aiki wallahy xan sangarce yanxu haka xamu xauna ba lunch kenan?!"
Capt adam yai murmushi"bawani raguwa my hafsat,haule ta iya irin girkin ai,kuma i was planning na 'karo maki wata yar aikin daxata kula dake sanann inaso nakawo Mjay taxauna kafin nadawo daga kaduna"
"Uhm uhm hayatee haule kadai ta isa base ankaro wata ba,Mjay kuma Allah yasa tayadda taxo kullum wannan chewing gum din yana tare da ita"
capt adam yai daria "Mjay ai Allah yakarba addu'arta yabata fari dan capetown yamasunanshi my hafsat ?!"
"Sunan yan gayu nedashi ai kamar ita mu'ayyad sunanshi,bayan yamatsa wai shi January dinann yakeso ayi bikin,toh ance mashi de yabari February tunda idan anyi ma capetown din xasu koma daxama"
" Allah yasanya alkhairi yakaimu musha biki,barin je in dakko mjay din mekikeso xanbiya ta eatery nasiyo yanzu kafin haule tadora abincin?!"
"Taliya da wake nakeso"
Capt Adam yabude baki sanin Kansa yasan hafsat Batasan taliya da wake amma yau itace takeso lalle Komi da lokacinsa"shikenan my hafsat take care of your self I will be right back"
Sannan yadurkusa ya sumbaci cikinta my little honey boo boo special,yanzu xanje nadawo...itade hafsat Daria tai tana fadin"Allah yadawomin dakai lapia hayatee"
"My hafsat inaso nafadawa mama karuwar damuka samu amma Gaskia kunya nakeji gwaggo de innaje kaduna xanfada mata"
"Hayatee kakka damu mama xatasani ayanxu kuwa kana xuwa dakko Mjay"
"Kina nufin kafin naje kinbuga kinfada mata?!"
"Habade hayatee a'a kasande xaka dakko parrot and definitely seta fadawa mama ba mama kadai ba I knw right duk wani social ntwrk datake seta rubuta Mjay ce fa"
Capt adam yai daria "aita temakeni kuwa,baride nai sauri naje banasan nashiga kaduna da dare gwaggo tai fada...
•••••••
Capt adam naxuwa gidansu Mjay yai parking Sannan yashiga ciki,xaune Mjay take ita kadai a three sitter bakowa a falon sedanna Waya take tana murmushi ,sau 2 Capt adam yana sallama amma Mjay bataji chatting yatafi da ita,ana ukun ne tai saurin dago Kai sekuma tasaki daria..
"Yayana,wa alaykm Salam I was carried away da wannan chat din Allah de yakyauta min,Ina yini yasu Aunty hafsat?!"
"Komi lapia qalau mrs mu'ayyad"
Mjay tasa hannu tana kare fuskarta alamin kunya "yaya aibanxama ba tukun"
"Xaki xama ai Mjay rai de Allah yakymu,Ina mama?!"
"Mama tana bacci kanta ne ke ciwo"
"Ayyah Allah yabata lapia,dama my hafsat ce ba lapia gashi kuma xantafi kaduna shine nakeso ki'dan xauna da ita kafin nadawo"
Mjay tai saurin ware Ido take fuskarta tadau abin tausayi dantana matukar son yayar tata,"yaya meyafaru da yaya hafsat din?!"
"Kakki damu mjay bawani abin bane alkhairi ne,my hafsat itama Allah ya'azurtata cikin bayinsa Wanda keda rabon ya'..."
Bekarasaba Mjay tasauka Kasan carpet tai sujjada Tana hawaye"Alhmdlh at long last,Allah kaine abin godia"
Batabi takan capt adam ba taihanyar dakin mama,Capt Adam naganin tayi hanyar kofar mama yamike yatafi yashiga mota yaxauna..
Sedah Mjay ta tabbatar kowa nagidan yasani kafin tahada kayanta cikin akwati tatafi tashiga motar ,kafin su karasa seda yabiya eatery yasiyo lunch kafin sukarasa har mama takira hafsat din tana mata murna kafin taxo hakama sauran yan'uwa da maman tafada masu don abin ai murna ne aikuma sadaka bisaga wannan babban rabo shekara ashirin ba wasa bace...
...suna xuwa begama parking ba Mjay tafito tashiga cikin gidan tana kwala kira"yaya hafsat"
Hafsat nafitowa daga daki Mjay taje tarungumeta,hakade sukaita murna suna hira sukaci abincin tare,Wanda haule se washe baki take kamar gonar auduga dan hafsat din tafada mata,mintina kadan Capt adam yakara Sannan Hafsat tashiryashi yatafi kaduna tunda kwana ukun daxeyi anan tacika inkuma yasake kwana yashiga hakkin magajiyan!
Kodah dare ma dumama taliyar da wake tasa aka mata taci,Mjay Se kallon cikin yayar tata take tana jin dadi ,kaman anmintsileta tamike tadawo kusa da ita,
"Yaya hafsat yanzu mekikeso ki haifa mace ko namiji?!"
Hafsat tai daria"Mjay kenan ni komai Allah yabani inaso,healthy babies cikon addinin musulunci masu yawon albarka"
"To misali idan namiji ne wane suna xakisa inma mace ce wanne suna xakisa?!"
"Mjay kenan bakya rabo da silly talks Wlhy anyways idan namiji ne inason suna Muhammad_Ahmad"
"Mjay tai murmushi wow nice name to idan kuma mace ce fa?!"
"Idan kuma mace ce to inason sunan dana dade ina adanashi cikin zuciata,shine 'UMMI_A'ISHA!"
•✨•
nanahafsat.wordpress.com
WRITTEN BY THE ELOQUENT WRITER;MISS XOXO
[4/18, 11:57 PM] Asy Khaleel: •✨UMMI_A'ISHA✨•
(THE MAGNIFICENT)
21
©•MISS XOXO
👄
DEDICATED TO
UMMI_A'ISHA👌🏼
•✨•✨•✨•✨•✨•
Mjay tai murmushi "Allah yakawomana Wanda yafi albarka macen ko namijin amiin"
"Ameen mjay,masu albarka de amma aimutum bashida choice akan abinda ba kudi ne xe baka ba"
Kiraye kirayen sallar isha'i ne yatsaidasu daga hirar dasukeyi Sannan suka tashi donyin sallah!
•KADUNA
Kodah Capt adam yakarasa kaduna tsayawa yai a masallacin dake unguwar tasu ta malali yai sallah Sannan yashiga cikin gidah,bakinsa 'dauke da sallama yashiga cikin gidan xaune yasamu gwaggon dakuma su surayya da kaskon wuta atsakiyarsu da alama dumin Wutar sukeji don akwai sanyi agarin sosai,
"Wa alaykm salam"surayya ta amsa sallaman Wanda daga gani kan dole tayita,
Se asannan gwaggo ta'dago kai don bataji sallamar tasa ba sefa amsawar da surayyan tayi,amsa sallamar gwaggon tai tana murmushi "dama zakazo 'din yau?!,ni danaga yamma tayi haka naxata kabar xuwan seda safe nan nace sadeeya takira min kai awaya wallahi anata gwadawa taki' shiga ba service"
Yabude baki zeyi magana kenan muryoyin su surayya suka katseshi atare suka ce"ina yini yaya?!"
Ko kallonsu beyiba danyasan gwaggon ce tayi masu fada' dajin yadda suka gaisheshinma kasan bada niyya sukai hakan ba,"lapia qalau"ya amsa ata'kaice" Sannan yajuya hankalinsa ga gwaggon yana fadin"gwaggo barka da dare nasameku lapia?!"
"Lapia qalau 'dannan ya hanya?!"
"Alhamdulilah gwaggo,dama wani uzirine ya'dan tsaidani na alkhairi amma da tuntuni najima ai anan din"
"Toh Allah yasanya alhairi aciki,iceko awajen aikinne?!"
Captain adam yasa hannu yana sosa 'keyarsa "gwaggo dama,dama hafsat ce ta tashi da zazzabi shine nakaita asibiti"sekuma yai shiru,
"Ina jinka,rashin lapiar ce kuma abin alkhairi?!"
"A'a ba abinda nake nufi ba kenan to bayan munje abokina NAUFAAL shiyai mata test inda aka gano tana 'dauke da juna biyu"sekuma yai shiru Yana sauraron abinda gwaggon xatace,
Gwaggo taware ido 'hade da mikewa tsaye,sukwa surayya da sadeeya sandarewa sukai azaune,tuni fuskarsu takoma kalar bakin ciki sosai idonsu yanuna suna hassadar hakan,sekuma kallo yakoma kan gwaggon ganin mexatai,
Hannu gwaggon tadaga sama tana addu'a"Alhmdlh ya Allah ,Allah kaine abin godia ,Tabbas duk abinda hakuri bebakaba rashinsa baxe bakaba...ubangijin rahama kabata lapia ka kuma albarkaci abinda yake cikinta"
Tuni fuskar captain Adam ta fa'da'da da murmushi sosai yaji dadin addu'ar fa gwaggon tayi,"amin gwaggo ,amiin"
Gwaggo takoma taxauna tareda sake fadin"Alhmdlh kunyi sadaka kuwa?!"
"Wallahi bamuyi ba gwaggon shaf namance dakuma saurin danake nataho kar dare yayi"
"Bari yanxu xansa ayi sadaka insha Allahu ai wannan ba abinda yakamata atsaya haka bane,dakasani kuma kabari seda safe yanxu haka kabar hafsatun acan ita kadai'?ita magajiyan aida sena tura sadeeya ko surayya wani yaxauna da ita acikinsu kafin goben in Allah yakymu"
"Nima nayi tunanin hakan gwaggon sede kuma kada nashiga hakkin magajiyan shiyasa kawai nadaure nazo amma na'dakko murjanatu 'kanwarta taxauna da ita kafin nakoma"
"Murjanatu batana waje karatu ba?!"
"Ta 'kare tadawo gidah yanxu bautar kasa xatai har ana shirin bikinta ma"
"Ayyo!to hakan aiyafi,Allah yasanya alkhairi amiin"
Hakade gwaggo da capt adam sukaita hirarsu ,sukuma yan bakin ciki su surayya sulalewa sukai suka koma daki dan tinda yafara magana bawadda tai magana cikinsu,shikansa yagane bakin ciki suke amma ko ka'dan benuna masu ba..seda yaci abincin darensa anan wurin gwaggo Sannan yamata sallama yatafi nasa gidan!
Surayya da sadeeya nashiga daki,sadeeya tace"hmm surayya kinajin abinda yaya adam yace?!"
"Naji mana sadeeya nifa wani ma'ko'kon bakin ciki daya tsayamin awuya wallahi haryanxu ya'ki tafiya"
"Kede bari ya akai haka? shekara ashirin fa Kinga wai xata haihu"
"Naso magajiya ce xataita haihuwa wallahy,Gaskia banji dadin wannan lamari ba"
"Inafa da'di wallahi yadda naji bakin cikin abinda yafada da yadda gabana yafadi' ko mutuwar baaba(mahaifinsu)banji hakan ba"
"Allah yakaimu yatafi muje wajen magajiyan kawai musan yadda xa'a 'bulloww lamarin"
"Hakan za'ai"
Captain adam na'karasawa gidansa yai horn daknsa Sannan yashiga ciki,dayake barin jirgi yake acan gidan nasu yana kwana dakin baki,yana gama parking yai shigewarsa cikin gidah ,itakwa magajiya hartayi baccinta don duk azatonta captain adam din baxe samu damar zuwa yau 'din ba.
Kansa tsaye yashiga dakinsa ya ajiye kayansa Sannan yahau saman dakin magajiyan,kwance yasameta se shararar bacci take abinta gakuma minshari datake kai kace ri'kakken zaki ne,
Kulle mata dakin yai yasauka kasa,koda yakoma Kasan wayarsa yadauka yakira Hafsat dinsa amma wannan karan mjay ce ta'dauka wai yaya Hafsat din tayi bacci ,murmushi yai sannnan yakashe wayan yana mamakin baccin hafsat din dawuri haka kodayake cikin ne yasata haka seyanxu yalura tabbas kwanakinnan ashe duk cikinne yake takura mata yawan kasalar datake dakuma kullum yaxo suna tare bashida wata ranar banxa ga fari data 'kara dakuma kauri dajikinta ya'karayi,fada'wa bandaki yai yadauro alwala yadinga sallolin nafulfuli dakuma godia ga rabbus samawati bisa ga wannan babbar kyauta da ya azurtashi da ita....!
Koda safe da magajiyan tatashi tayi mamakin ganin captain adam din hartake ganin ko asubanci yayo yaxo,yasanar mata datin farkon dare yaxo bacci ne yahanata sanin xuwan nasa ,,,a daddafe captain adam yai kwana uku,ana ukun kuwa tunda rana wajen biyu yaiwa magajiya sallama Sannan yatafi gidansu yiwa gwaggon nasu sallama....!
•✨•
22
.....yana zuwa gidansu yashiga ciki,don ya matsu yagama abinda yake yatafi sosai Yayi missing hafst din tasa kwana ukun dayai kuwa ganin ta yake kamar shekaru uku,as usual gwaggon ce taredasu surayya a parlorn,
Sallama yai yashiga ciki suka gaysa da gwaggon dakuma 'kannen nasa,gwaggon tace"Yawwa dama kai nake jira yanxu muka gama Waya da hafsatun naji yajikinnata kafin muje,nakuma tambayeta metakeso tace babu seda natakurata tukun tace wake takeso da taliyar hausa,se soybeans na awara..gasucan cikin bacco nasa harira ta'hada komai idan yakare se ayo Waya tunda kana xuwama kaga komai yaxo dasauki,yanxu nasa aka samo taliyar gidanda akeyi can kasan' unguwar sarki bakagantaba ta murju sarai sarai da ita"
Captain adam yai murmushi "gwaggo harda wahala haka?!to angode Allah yasaka da alkhairi"
Sun'dan taba hira sanann captain adam ya du'ka yanafadin "gwaggo nixan wuce sena sake dawowa kuma"addua akai aka Shafa Sannan captain adam yafita sukadau hanya shida jirgi driver dinsa....!
Yana fita surayya da sadeeya suma suka fita,amma suka sanarwa da gwaggon cewar wai taron shekara shekara da ake na makarntarsu xasu hallarta...,
Suna xuwa megadi yahanasu kanse yasanarwa da magajiyan xuwansu tukunna,tsaye yabarsu ashanye kamar wasu Kayan wanki,tuni sunsaba da haka dan duk sanda sukaxo se hakan tafaru basau daya ba basau biyu ba suke shedawa megadin sufa 'kannen megidanne seyabasu amsar cewar ai magajiyan ce tace kowaye xexo seta bada izinin shigarsu tukunna,
Sadeeya tace"surayya nifa nagaji da wannan wulakanci haba"
"Kyaleta sadeeya mude aibadan ita mukeba danmusamu abinda muke nema muke"
Haka megadin yawuce yatafi yasa hannu yadanna door bell din shiga gidan wadda ke tahanyar kitchen din daxe sadaka da babban parlor na gidan,
Kwance take tana danna waya,tsaki tasaki naganin irin rage mata Jindadin da xa'ai don taji dadin kwanciyar datayi,murya tadan daga tana fadin"ya akai menene?!"
"Hajia su surayya ne sukaxo sukace aimasu iso"
Ci gabatai da danna wayar hannunta kamar baxatai magana ba ta'dau mintina kafin takara sakin tsaki"sekace su shigo ai,nifa gaskia nagaji wallahi, haba wannan shiga rayuwata dasuke hr ina,Ina dalili kowacce takaso aure suna takurawa tawa rayuwar"
Sallama sukai suka shigo cikin parlor din kowacce atsorace take acikinsu,sewani 'dari 'dari sukeyi ,sunsan halin magajiyan kan rashin mutuncinta tayi degree akan fannin duk wani abu dasuke ta'kama dashi"
"Wa alaykm salam"tabasu amsa atakaice taname cigaba da danna wayar hannunta,sedata mula kafin takallesu tana wani yatsine fuska"to dawacce kukazo kuma?!,nifa nagaji da yawan xuwa gidannan dakuke gaskia,kawai ku fa'di metakawo ku kutafi"
Sadeeya takalli surayya,surayya tahadiye yawun bakin ciki murya narawa take fadin"kiyi hakuri magajiya ,bawani abinne yakawomu ba,dama hafsatun yaya adam ce kedah ciki zata haihu"
Shiru magajiya tai takasa magana,gaba daya tanemi muryar maganrta ma tarasa,wani ma'ko'kon tarin bakin ciki yatsaya mata a ma'kogaro,tuni idonta yakawo ruwa hawaye yafara reto afuskarta,"ciki"haka tafurta azuciarta ,
Tabude baki xatai magana sekuma tai shiru,tuni hudu'bar makirar 'kawarta muneera naseer bello(munabi)suka fara mata reto nakarta 'kara Tofa albarkacin bakinta aduk abinda su surayya xasu fadi ,karta kara sakin jiki ta yarda dasu don itadinma basonta sukeba abin hannunta sukeso,
Ajiyar zuciya tai tareda seseta kanta ta tsaida hawayen datake ,Sannan tadago takallesu "okay naji,xanyi shawara xan nemeku,xaku iya tafiya"
Sosai kalamanta suka basu mamaki,bayadda suka iya jiki a sa'bule suka mike suka tafi gidah ,suna fita surayya kefadin "lalle magajiya amma kalamanta sunban mamaki"
Sadeeya tai daria"mune fa,bade tace xata nememuba munanan dake seta dauka shawararmu ai wallahi munxamar mata 'karfen 'kafa"
Haka sukaita surutansu har suka bar cikin gidan,suna fita magajiya tamike tana xagaye parlor din tana surutai ita ka'dai ,wayarta ta'dakko tadanno number 'munabi'kawarta takira,
"Kawata kixo gida yanzu ba lapia wallahy,ehh yatafi Yawwa sekin 'karaso....."
nanahafsat.wordpress.com
WRITTEN BY THE ELOQUENT WRITER;MISS XOXO
[4/18, 11:57 PM] Asy Khaleel: •✨UMMI_A'ISHA✨•
(THE MAGNIFICENT)
23
©•MISS XOXO
👄
DEDICATED TO
UMMI_A'ISHA👌🏼
•✨•✨•✨•✨•✨•
Ko minti ashirin bata 'karasa ba munabi kawar magajiya ta iso gidan,tana shiga tanufi inda 'kawar tata take wadda 'tsabar 'dimuwa ko sallamar da munabi din keyi magajiyan batajiba,hannu tasa tadafa kafadar magajiyan"kawata lapiar ki kuwa?!tundaxu nake sallama baki amsawa karki janyowa kanki wata damuwar fa"
"Munabi ina cikin damuwa sosai Wlhy Wanda bakiji yadda nakejin 'kirjina ba"
"Ina jinki mecece matsalarki yanxu?!"
"Hafsatu matar adam mijina itace keda ciki zata haihu"
Munabi tai tsaki "to seme?!danxata haihu shine me?!haba magajiya meye abin damuwa anan kafin 'dan/'yar suxo dunia xamu iya yin komeye danganin basu xodinba,zakuma mu iya salwantar da rayuwar ita hafsatun gaba daya ma"
"Munabi kenan tayaya xamu iya yin hakan karki manta bamu gari daya fa"
"'Kawata kenan,me boka yace maki karshen xuwanmu wajensa ana'i jibi daurin auren?!"
"Yace xan haihu da adam din "
"Yawwa ashe baki manta ba,saboda haka yanxu de Ina wa'ennan 'kannennasa?!Don wannan mission din sedasu ciki"
"Basu dade da barin gidan nanba,abakinsu nakejin hakan,donshi adam din harya 'karaci kwana ukunsa nan gidan besanarmin hakan ba"
"To abinda nakeso yanxu kinajina ki kira kannen nasa kisan yadda xaki idan takama mubasu kudi ne se abasu din dannaga kajine su seda tsaba"
"Wa'ennan aisu komai seda kudi,ban fahimcekiba 'kawata mexance suyimin?!"
"Susan yadda xasuyi su kulla makircin dasukasan gwaggo xata yadda kikoma kano gidah daya da hafsatun tanan xamu samu burinmu yacinma ha'ka,nikuma namaki alkawarin xanshiga xanfita xansan yadda xa'ai"
" 'kawata nida adam fa baxaman ma'auratah mukeba"
"Bangane ba"
"To gaskia baya bani hakkina na auratayya"
"Sekace ba macece ba"
"Nayi iya bakin kokari na wallahy amma duk abanxa"
"To shikenan xanfadawa boka wannan zancen bekamata ai shiru ba"
"Nagode munabi Allah yabar min ke"
"Ameen ameen nifa abuja Ma nakesan xuwa akwai wata harka inkomai yadedetu i will let you knw"
"To 'kawata Allah ya yarda"
Munabi tamike tana rataya Jakarta a kafada,"sauri nake yanzu xanje suleja xakiji komai bayan nadawo"
"Harxaki tafi,to shikenan Allah yadawo dake lapia,kuma kamar nawa zanbayar?!"
Munabi ta harareta da wasa"haba 'kawata sekace ba ke ba,kinfasan me ake bayarwa ko basenayi dogon turanciba"(Allah karabamu da kauce hanya amiin)
"Xolayarki nake"
Sannan magajiya taraka munabi har parking space ,tashiga motarta kirar marcedez Benz new model!sannan takoma cikin gidah tana shawarar yadda xatai idan takira su surayya.....!
Bayan kwana bakwai ,lokacin captain adam yayi kwana uku a Kano yadawo Yayi uku a kaduna Sannan yakoma Kano da kwana daya kenan,magajiya takirasu surayya kan suzo gida tayanke shewara kmar yadda munabi tace tayi hakan tayi dan bokansu yagama komi kawai komawarta kano shikadai' yarage,
Tana zaune tana faman kallo a tv film din hausa take kalla