Showing 129001 words to 132000 words out of 202729 words
lineage yashigo wasu crazy kayan bacci ne ajikinta ga fararen cinyoyinta awaje dakin yana wani lafiyayyen kamshi binta yayi da kallo kafin ya tsaya daga wajen yace “yammata jimana” juyowa Hadiza tayi tamai wani kallo kashe mata ido daya yayi yace “zomuje zaure minti daya” dan jaye riganta sama tayi tawani shafa cinyoyinta tace “matsema Maman mu ni zakayi?” Dan waige waige yayi kaman irin akwai mutane wajen, cikin whispering yace “makota zasuji fa” cikin iskanci Hadiza tace “Mommy somebody is trying to touch my pant” dasauri Nura yazo wajen yakama hannunta yadaga tareda tura kujeran ya matseta abango yace “is it only pant? I will also chop what’s underneath the pant” tana kallon kwayar idanunshi tace “you are so naughty Nuri” yana kallon lips nata dake shinning yace “I love naughty Hadiza nima” wani kalan ture kirjinshi tayi yayi baya baya ta cigaba da tureshi har saida sukakai wajen gado yafada gado yace “what are you trying to do I will call my Momy for you” hannunta ta daura a lips tace “if you scream Mommy I triple your punishment” cikeda iskanci Nura yace “Mommy” Dawani kalan sauri Hadiza tai kneeling tace “you asked for it, don’t beg me anjima” tawani ja wandon pajamas dinshi zutttt kasa Nura yace “jar ubanchan! Didi wani punishing za’amin”? Hanunta takai tana lamisan wajen tace “I want to suck your cock, zan sha maka zakaran dake kasan maranka harsai tayi kukkurukuuuuuuu……”
💫MATAN?? Ko MAZAN??💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 4️⃣2️⃣
Tass Hadiza ta gogema Nuri hadda shi yama kasa yarda Hadiza ce haka, like is this Hadiza?? Dan he enjoyed every bit of love making dasukayi gashi ta tsuke kaman ba itaba ga dadi gashi tacishi da kyau saiyaji baida ragowan gajiya ajiki anan suka zube gado sukai bacci mai dadi.
Wani kalan rayuwa take da Nura saitakega kaman yanzu ne ma take fahimtan waye Nura bala’in girmama junansu suke, bata da yar aiki most time da safe shikema yaran wanka yamusu brush ya shiryosu tsaf saidai su sauko shida yaran da ita suyi breakfast, yanzu ne take kara sonshi take gane ashe ada Nura bai rainata ba, nothing beats kina living baby girl life miji na kula dake, what is feminism? Trying to be in charge akan uban mene? Ai duk Wanda yabar koyarwan Annabi ya bace, babu abinda yakai namiji ya killace ki yana sangartaki kina karkashin sa, feminism jakanci ne da wahala da dunbin bacin rai aciki dan bazai taba barinki ki fahimci mijinki ba saisa ta salamun salama dashi har abada kuwa kawayen da meeting din ta zubar da su kaman yanda mijinta ya umurceta, Zeenah ma wasu customers dasukazo shagonta tana suna labarin mijin yamata duka ya Koreta tareda danna mata saki uku, tasan kuma alhakin ta ne, kullum cikin istigifari take, one thing is yan uwan Nura bazasu taba mata son dasukema Ummi ba amman dai yanzu bata da matsala dasu duk sun shirya, tana kiran Hajiya akai akai taji yajikinta, iyayenta ma yanzu tana kyautata musu tasayama Babanta sabon fili an fara sabon gini kal zasu koma chan gidan nan yace zai maida makaranta.
Wannan kenan.
**
Nura yakanje Egypt yadubo Ummi bayan kwana biyu kuma yadawo, tana 8month aka sake admitting nata a hospital wannan karan Dr yacema Nura sai ta haihu za’a sallameta.
Wata rana Nura baya gari yakoma Abuja sabida wani contract dazaije yayi sealing tafara labour da CS Ummi ta iya ta haihu ta haifo two bouncing baby boys aka kira Nura haukane kawai baiyiba one week aka sake riketa asibiti sannan aka sallamota hannunta na aiki but kfafun sai a slow Nura ranan ya iso shima kaman zai cinye yaranshi kaman baturai komi na Baban su basuyi kama da Ummi koda yatsu ba. Nan aka cigaba dama Ummi physiotherapy ahaka ahaka tana koyan tafiya tazo tafara yaran na 2month suka dawo Nigeria lokacin kanninta sun dawo daga Hutu school duk aka hadu akazo suna wanda Nura yahada lafiyayyen gaske.
Aranan da daddare dudda akwai mutane gidan Ummi tabi Nura dakinshi dan yashigo ita bama tasan ko dakinta zai kwanaba tana shiga dakin tafada kanshi tafashe da kuka tace “wlh duk nayi tsatsa kamin kankara Baban Amalily, ka kankareni kaji” tashi gabanshi yayi Ummi ita kadai ta iya batsanta aduniya, yana kallonta yayi murmushi ganin yanda take kukan iskanci tana kokarin kama gaban wandonshi yasa yace “Harija kawai saina dura miki wani cikin yanzu kifaramin wasiyan zaki mutu” atare duk sukai dariya kaman mahaukata daga ita har Nuran, daidai lokacin Hajiya ta kwala mata kira tace “Ummi zoki bama Husaini Nono yana kuka” kaman zatai ihu tace “nafasashi bacci” Nura yamata gwalo yace “jekizo anan zan kwana nima nagaji watanmu nawa bamu buga wawatsula ba” wanan kalan dariya tayi yanda yarike kalman tas tace “ina sonka Baban Amali” ahankali yace “nima ina sonki Maman Biyu, bari naje nama Hadiza saida safe” dasauri Ummi tace “kace mata nagode da farfesun data bani Anty is the best” “she really is!” Nura yafadi yana murmushi dan Hadiza yanzu is his pillar bata bashi matsala at all ta chanza totally, yanason duka matanshi da yaranshi and Alhamdulillah baida matsala da kowacce cikinsu yanzun ne yasami that peace daya dade yana nema.
ALHAMDULILLAH!!!
END!!
This Chapter is about feminism, I know so many people basuso Hadiza takoma wajen Nura ba, I use the opportunity to teach us forgiveness, duk girman laifi Allah yana yafemana duk girmanshi madaman ba shirka bane! Me Hadiza tayi dazakuce she don’t deserve forgiveness bai kamata Nura ya komar da ita ba? Kunce hakan danayi zaisa masuyin feminizm su bada himma su cigaba sabida sunsan za’a yafe musu daga baya?
Let’s forgive each other, mu yafema wanda da wacce tamana mistake.
Maza can love you and can love another person, don’t ever believe cewa sabida mijinki na sonki sosai bazai taba iya son wata ba🥰 My dear a man can love you like mad, and can also love another woman like mad, the truth is NOTHING keeps a man saidai addu’a da hakuri.
The foundation of aure is love, hakuri and respect, ku mutunta juna, ku karrama juna, ku so junanku sannan kurike Allah kukai haka aurenku will prosper.
My fellow woman ha’aaaa are we not baby girls for life??? Why dragging namiji da matsayinshi na namiji please and please iyye??? Please mu zubar da feminizm din nan let’s be the babies while our men na kula damu, do your man thing I do my woman thing.
I kno
w I’ve made lot of mistake koma menene ina rokon Allah ya yafemini kurakuran dake cikin this book yakuma amfanar damu da abubuwa masu kyau na littafin nan, Allah ya shiryan damu gabaki daya Allah yahadamu a Aljanna!
Please and Please support me in this chapter 2 by sending just 1k and subscribe nasaki a group thank you.
KINDLY MAKE YOUR PAYMENT NA 1k and chat me up by clicking on this link;
wa.me/+2347012181461
You can make payment 1k here 👇🏼
3107021073 Aisha Muhammad first bank
KO
6353995766 M Shakur world Moniepoint
Send evidence of payment I will add you to chapter 2 group.
Chapter 2 is about CHEATING and I will break it down for you da yanda ake yakanta daga zuciya. TRUST ME saiyafi CHAPTER 1 dadi!!!
Thank you for Reading MATAN KO MAZAN!!!
Mu hadu a chapter 2 dazan fara on MONDAY💃
M SHAKUR✍🏻
💫MATAN?? Ko MAZAN??💫
✍🏻M SHAKUR
Chapter: CHEATING
DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JINKAI
Note: Wannan Chapter 2 nakudi ne not free, but for now read the free Episode 💃
EPISODE 1️⃣
“Wohoho…..Lawii….ni dan nan, yarinya sai zaki uwa lambun alawa…..huuuu…..huuu…..huuu, Lawi I’ve never eaten waje mai dadin nakin nan, moooooooo” muryan kusan wanda zaka iya kira direct da dattijo ke tashi adakin dayake da duhu banda hasken number AC dake nuna 18 babu any other haske adakin. Gangarowa hawaye sukai daga idanunta suka sauka gefe zuwa kunnenta tana kallon sama kafin azuciyanta tace “5seconds remaining” tafara counting “one..two….three….fou…..” bata karasa kiran 4 dinba dattijon yayi jiniya tareda sauka daga jikinta dayake kwance kai yakoma gefenta ya kwanta da sauri tajuya tabashi baya, shikuma yawani matso ya rungumeta tabayan cikin muryan dattawa yace “Allah miki Albarka Lawi, nidai Alawiyya tunda na aureki nakejina kaman dan aljanna, me kikeso namiki just name it komeye shi kuwa aduniya” shiru tayi kaman bata jinshi kaman wacce tai bacci, dan jijjigata yayi jin shiru yasa yace “tai bacci ne” ijiyan zuciya yasauke shima, ranshi fess sai ijiyan zuciya yake saukewa kafin daga bisani yafara sauke minshari hakan ya tabbatar mata da yayi bacci.
Hawayene suka gangaro mata daga idanu again dasauri ta share fuskanta da bayan hannu, harde kafafunta tayi tareda kankame cikinta da hannayen ta biyu, saikuma chan ta tashi zaune da sauri kafin ahankali ta duka tadauki yar rigan bacci ta dake kasa tasaka tafara tafiya cikin duhun tabude wani kofa tashiga cikin bayi da haske ya gauraye cikinsa hakan ya bayyana fuskan ta, kyakkyawan yarinya da bazata wuce 23/24yrs ba kana ganinta kasan kodai ita shuwa ce kokuma tanada jinsi da larabawa, she’s so pretty, sannan kwata kwata ba siririya bace, she’s chubby, her tummy is not flat but dudda haka is not that big big kawai dai tumtum alamun kosasshiyar mace, she’s booby and assy duka, sannan tanada manyan idanu, dark eyebrows da eyelash gareta dogaye ga pink lips sannan tanada dogon gashi baki, dan gashin ma asake yake gashi so silky kaman gashin yan india. Kaga bayin datake ciki zaka dauka wani master bedroom ne ohhh! Allah ya azurta wasu da arziki kam, wani drawer tabude dake gaban babban mirror bayin hadaddun lafiyayyun ribbons ne nakama gashin kai, tasa hannunta gently tadauki daya takama gashinta tadaure sannan takai hannunta karkashin motion tap dake wajen kawai ruwa yazubo tashiga wanke fuskanta sai chan takara dago fuskan nata takalli madubin tana fuzar da iska murya chan kasa tace “I hate him!” saikuma takai hannayenta biyu tadaura saman bakinta tafashe da kuka sosai saikuma ta tsugunna akasa awajen murya chan kasa duk tana magana da kanta tace “I’m tired nagaji, I hate everything about him, I hate his body akan nawa, I hate yana tabani, Ammi kince with time zan soshi this is 4 good yrs nakasa developing feelings for him, I hate this marriage” she cried a bayin harta koshi da kukan dan she’s frustrated, batasan menene sex ba cus whatever Baban chan is doing da ita is not sex kawai haukanshi yakeyi, tass tashare fuskanta tabude kofan bayin tafito minsharin dayake yacika dakin, ko kallon gadon batayiba tawuce tafita daga dakin kaganta saika kara kallo idan tana tafiya komi na jikinta rawa yake wani daki next to nasu ta bude, wani kalan hadadden dakine yanda kasan suna cikin space, wasu yara guda biyune maza kwance suna bacci abinsu kan gadon, identical twins ne dudda suna kama da ita amman basu dauko hasken fatanta ba at all cus su bakake ne, duka duka bazasu wuce 2yrs ba yaran, ahankali tahau kan gadonsu ta kwanta tareda kankamesu tana jan bargo tarufa nan da nan bacci yayi awon gaba da ita.
Cikin bacci mai nauyi sosai taji ana tabamata boobs batare data bude idoba tabuge hannun tace “stop Hassan” dan tadauka Hassan ne shine har yau bai dena taba nono ba any chance daya samu saiya taba unlike Hussain dashi yadaina, jin ba’a denaba yasa tabude idanunta ahankali cikin nauyin bacci, hada ido tayi dawani dattijon mutum da akalla zaiyi 75yrs, kana ganinshi kaga yara mazan dake bacci, kalan fatarshi sukayo, yanda yake kallonta kadai zai tabbatar maka da lafiyayyen kaunan dayake mata yana zaune ata bakin gadon dab da ita hannunshi saman kan boobs nata, kabar da hannunshi tayi rai abace tace “me haka Hubbi?” Idan kana wurin zaka dauka zaiyi fushi sabida sigan yanda tamai maganan cikeda tsiwa da yanda tanuge hannun amman ko ajikinshi saima kamo hannunta dayayi cikin sauri yace “mesa kikazo dakin nan?” Tana kokarin karbe hannunta tace “Twins ke kuka nazo bacci ya kwasheni” cikin wani kalan bege yace “hudu tayi zo muje na gaisa da jikinki kafin nai wanka nafita sallan asuba” yayi maganan zai dagata, abu taji ya tsayamata awuya tadai daure tace “wai dan Allah me haka Hubbi? Kai bazaka barni nahuta ba matanka hudu fa, kwana shidda kanachan zagayen gidajen su, kazonan basaika hutaba ni nagaji” wani irin washe baki yayi yana murmushi yana lallabata zai dagata yace “haba Alawiyyata, ko mata dari ne garen ni ke kadaice Babyna, Babyna dani Alhaji Murtala mai Makamashi nikeso, tun kina yar yarinyan ki fa nake kiwon abuna, dudda na auri mata daban daban kusan goma sha uku kenan yanzu bantaba cin karo da mace mai ni’iman ki ba, nagama zagayen gidajen su kap babu wacce abu ya shiga tsakanina da ita, ke kadai nake sha’awa wlh, banda kamanki ke kadai nake gani jikina yayi motsi, muje kinji yarinyata, kome kikeso zan miki, yau iPhone 15 dinki ma zata iso dana miki order, My Lawi, haba yar auta, My Sweet Baby” yajata ba yanda ta iya ta bishi, suna shiga daki ya kwantar da ita kan gado yahau kanta aranta tace “style din kenan” hannunshi yakai ya juyo da fuskanta ta fuskance shi yana kokarin manna bakinshi kan nata cikeda ki ta fizge fuskanta daga hannunshi tace “ni banyi brush ba” cikin tsananin so yace “kedai bakison kiss ai nadade da sanin bakison jajayen leben nan naki dake burgeni su dawo baki kaman nawa ko, lebe jazur yo kusu Hassan yara bazasu nuna miki jan lebe ba ai shikenan tunda bakiso” yayi maganan yana shiganta fuskanta na kallon gefe dan ko smell na breath nashi bataso dudda bawai kazami bane azuciyanta tafara kirga numbers. “One….two…three….four….five…..sex…..seven…..eight……nine…..ten….eleven….twelve….thirteen….fourteen…..fifteen…..sixteen…..sevente……”
“Asshaa! Lawi Lawi zaki kasheni yarinyar nan wasssshhhh Allah Alhamdulillah” yajuye kafin ta kirga zuwa seventeen yakoma gefenta yana maida ijiyan zuciya kaman zai mutu ko kallonshi bataiba, kusan 10min yayi yahuta sannan yatashi yana gyara jallabiyanshi dake jikinshi dan bai cireba kawai dagata sama yayi yace “bari naje dakina ko” yaduko tareda shafamata kumatu yace “tashi kema kije kiyi wanka ki salla kinji” gyadamai kai tayi har lokacin bata juyoba, yawuce yafita.
Harde kafafunta tayi kaman taci kanta takeji,she don’t even know how to explain her situation, dasukai aure all this abubuwan baya damunta cus she hates sex ma lokacin, kusan 2yrs ahaka but tana haihuwan twins sai kawai jikinta ya chanza mata gabaki daya, yazo tanajin sha’awa, tanada feelings, idan yana sex bama tasan meyake ba sai bayan yagama jikinta ke gayamata ai anmata wani abu and she needs that abu now badly but bazata samu ba, he’s so tiny, banda haka abun kaman kubewan dayay laushe yay sanyi yasoma mokadewa, that’s how erection nashi yake, idanko ba erection wajen kaman mattacciyan ganye amman abin sai bakin jaraba, bai taba zuwa gidanta bai mata abuba saidai idan tana mp, baya ganinta ya kyale kaman anmai asiri da ita, filo tadauka tasa in between her legs but she’s not just feeling any better sai kawai ta tashi tafada bayi tabudema kanta hot water.
Fitowa tayi daga bathroom din daure da towel, komi ahankali takeyi tazauna gaban mirror tai blow drying gashinta tai parking, tadauki wasu sprays masu tsada da kamshi ta feffesa ma gashin sannan tashiga shafe shafe ta shafa wannan ta shafa wanchan ta sa wannan turaren tasa wanchan, kai dole ma mijinta yadinga binta from yanda take abu kasan yar gayu ce ita sosai bana wasaba, gatada kula da kanta, wani simple ciffon riga da wando taciro tasaka nude, there’s no way idan ka kalleta bazaka sake ba kayan sunmata kyau, sannan tadauki hijabi tasa tahau kan dadduma tai sallan asuba lokacin around 5:40AM tana gamawa tai azkar dazatayi tadauki Al Qur’ani ta karanta daganan ta tashi tafito, sitting room tawuce na nan sama, falon kaman aljannan duniya, zama tayi tareda daukan wayanta tashiga IG tana dube dube har ya shigo gidan ya hauro sama da sallama, kallo daya tamai ta watsar cikeda yanga tace “good morning Hubbi” dawani kalan sauri yazo inda take yazauna kan table yana facing dinta kaman zai cinyeta yace “wai waye yatabamin autan Ammi taketa kumbure kumbure haka? Menene matsalan ki eh? Talk to me ko menene kikeso aduniyan nan zan miki gayamin, kudi kikeso?” Girgixamai kai tayi tareda tabe baki dan kudi at this point datake in life is not her problem, kudin datake dashi yanzu haka zai iya kaita 20yrs kuma tana spending nasu lavishly basu kareba, tama rasa menene problem dinta, she’s healthy, yaranta ma haka , Maman ta and her Sisters are healthy babu wani matsala a family ta, bata rasa ci ko yasha ba, bata da any problem, kawai she don’t even know meke damunta, she’s not happy, she feel kaman rayuwanta don’t belong to her, baki tabude zatai magana saiga hawaye sun zubo sharrr, yanda Alhaji yamike zaka dauka hauka yakamashi ne dasauri yakoma gefenta, yakama kafadanta kaman yar baby çıkın tsananin so yace “Alawiyya why are you crying? Fadamin menene? Meya sameki? Wata daga cikin matana sun kiraki sun zageki ne? Wlh kowacece zan saketa? Wacece? Me ake miki? Waya samin baby kuka first thing in the morning? Ko yarana ne suka kira suka miki rashin kunya”? Girgizamai kai tayi hawayen yakasa daina zuba dudda she’s trying her best to hold them in, hakan yasa shima Alhaji yayi kaman zai fashe da kuka yace “to menene? Kinga hankalina nima zai tashi yanzu, wlh da abu yasameki gwara ya sameni, Alawiyya you are my entire heart, kinsan yanda nake sonki nakeji dake kuwa? Tell me waya tabamin Alawiyya na? Ammi takiraki tamiki fadane?” Girgizamai kai tayi, dasauri kaman zai fashe da kuka yace “to menene Babyna? Eh? Na shiga uku na lalace, Alawiyya kinsan yanda nakejin kukan kına kokon raina kuwa, kiwa Allah ki gayamini menene eh Babyn Mai Makamashi”? Ganin har hawaye na shirin fadi mai daga idanu dan dama yasaba mata kuka yasa cikin very hurtful and disturbing voice tace “am not happy ne kawai yau dana tashi, kaman in mut” kasa karasa maganan tayi sabida hannuwanshi biyu daya daura saman bakinta yace
25, August 2025
Saadatu Ali
Yes