Showing 177001 words to 180000 words out of 202729 words
jin bakinta na neman maidashi ragon namiji abunda baitaba yi ba wato kawowa fast, fizgota yayi to his body yawani rungumeta yafara kissing dinta tundaga abdomen nata yana shakan makirin kamshin datakeyi yana tahowa sama, ware kafafunta tayi dripping like mad, jin yaki kawowa boobs nata cikinta yake kissing yasa takama kanshi kaman yaron data haifa tadaura kanshi saman boobs nata dasauri yayi grabbing boobs, the way yawani jaaa nipples nata yana sha jitayi kaman she’s pee-ying ajikinta, ahankali yakai hannunshi daya and just placed it awajen kaman ya debo ruwa dazai wanke hannu her clit was so damn hard, ahankali yafara wani kalan wasa yana hargitsa vijay da hannunshi while sucking boobs nata and playing da dayan, kan Alawiyya duka ya daburce bama tasan da wanne zatajiba, the way AJ ke slapping vijay yana wani barbajeshi yana wani ayakaya da clits din ihuuu Alawiyya tayi and just explode a hannunshi yawani tara hannunshi kaman me bara awajen, ijiyan zuciya kawai take saukewa feeling so good kaman yacire mata wahalan da azaban dake jarabanta ajiki since, now she just wants him to go in between nata shima and cum aciki she prays tadauki cikinshi cus this is the only thing dazata iyama AJ for loving her this hard, kankameshi tayi da muryanta da baya fita sosai tace “f*ck me, destroy my hole!”.
Let’s stop here I will post continuation of episode 20 idan naga kun……
This Alawiyya ko halin uwatta ta dauko sak! She likes abun too much now naga abinda yasa bazata iya zama da Alhaji ba.
EPISODE 2️⃣1️⃣
Follow this page dan samun hadaddun shoes and bags na yan gayu na ado da kwalliya, looking for plug na laces too? Oya check them out.
https://instagram.com/asmeeyamin_collections?igshid=NzZlODBkYWE4Ng%3D%3D&utm_source=qr
Duk wacce ko wanda ya karanta mini littafi batare daya biyaba ban yafeba, chat me up idan kinason this book wa.me/+2347032934950
Yanda take maimaita Innalillahi wa Innailaihi Raji’un was overwhelming tana kuka, kalaman da AJ yamata I hate you na ringing in her ear down to her brain, takasa motsi, feets nata ma batajin zasu iya dagata ba cus they were numb, jitakeyi kaman mutuwane yazo mata kawai, tayi nadaman abubuwan data fadamai, that I hate you kadai daga AJ gwara taji kalman abakin kowa da kowa na duniya than tajishi abakin shi.
Ringing da landline na dakin yafarayi shi yasa AJ ya iya mikewa daga jikin kofan yana dafe kanshi sabida jiri yadaga wayan, Receptionist tace “Sir we haven’t seen your guest taxi is waiting” da kyar bakinshi ya iya budewa yace “am coming” ijiye wayan yayi yataso yana layi sosai yabude kofan ahankali duke yaga Alawiyya gaban kofan tana kuka sosai, juyowa tayi da kanta da sauri takalleshi jin yabude kofa, dauke kanshi yayi kawai yasa hannunshi zai dagata takasa tashi cus kafafunta were sun sankare, ahankali yajuyo da kanshi ya kalleta the way take yasan bazama ta iya daga kanta ba kawai saiya duka yadauketa chak a hannu, yanda heart nata yayi waving dasauri ta kalleshi tana wani irin kukan am sorry, dauke kanshi yayi kawai yafara tafiya da ita har zuwa elevator suna shiga ciki ta kankameshi sosai, cikin muryan kuka tace “I’m sorry AJ dan Allah kayakuri dan Allah kaji, please don’t hate me AJ dan Allah don’t hate me” tayi maganan tana kankamemai wuya saida sukakai ground floor kofan elevator na shirin buduwa yasauketa daga jikinshi yasa hannunshi yakamata suka fice dasauri tagoge fuskanta har wajen taxi din awaje sukaje yabude baya yasata rikemai hannu tayi gamgam tace “AJ” fizge hannunshi yayi batare daya kalleta ba ya maida kofan motan yarufe yajuya yakoma ciki azuciye sukuma motansu yayi reverse, yanda take kuka a mota saida drebab yace “it’s okay Madam lovers quarrel is normal, he will get over it and come back to you, I’ve seen your love written all over face nashi” kaman bada ita yake magana ba chan yace “where am I taking you too” da kyar ta iya fadin sunan estate nasu nan suka tafi sauke class yayi ana ganinta aka bude musu gate suka shiga har kofar gidan lokacin wuraren 4:30 sauka tayi taxi din yaja motan dan kudin za’ayi adding a bill na AJ ne dazaiyi clearing idan zaiyi checking out gate tabude ahankali tashige ciki har takai dakinta babu wanda yaji kofan ta kulle sai kawai ta zauna dirshan agaban kofan tabude takardan tana kallo ga hoton Babanta ga profile nashi gabaki daya harda email address, company names, social media handles nashi da sauransu, shine Prime Minister of Qatar while babanshi shine Emir na Qatar wanda last 2yrs ago ne yayanshi dayake Emir yarasu kasancewan yayanshi baida d’a namiji yasa shiya zama Amir, Mahaifinta yayi karatu Australia inda ya karanci physiatrist bayan nan taje US yayi wani military training wanda bai samu ya karasa ba sabida wani hadari daya samu dayamai injury babba…… Shiru tayi tana kallon paper da hawayenta keta sauka ciki suna diddiga in drops saikawai tafashe da kuka duka hawayen na zuba kan paper da ta tare da hannu paper na jikewa kawai she’s feeling batai deserving this paper ba dudda babban burinta was ta gano Babanta and go to him, Allah kadai yasan how he struggle da kalan wahalan dayasha ko kalan kudin daya kashe to obtain this information for her, mesa ta yarda da maganan su Ya Raheena akan AJ? Mutumin da basu sanshi ba basu taba zama dashi ba, basu taba magana daya dashi ba yet sun fadi so much akanshi daya shiga ranta ya zauna daram dayar yasa she was doubting his love for her, Why did she do that? Sunce AJ doesn’t care about her while shi kadaine aduniyan nan yake having sleepless night because of her, shi kadai ke wahalan mata just to see smile a fuskanta, shi kadaine farin cikinta and bakin cikinta means alot to him cus yanaji ajikinshi, AJ is not after her body kaman yanda suka fadi cus gashinan dudda yanda taso yamata wani abu yaki, aurenta yakeso yayi and have her in halal way, why did she tell him all of that trash? Yanda takeji ko ayanzu inhar AJ bai yafemata abubuwan data fadamai ba har Babanta ma bazata iya nema ba ko takira ba dantaci mutuncin wanda ya nema mata babanta, rarrafe tayi ta dauko waya daga karkashin gado tai dialing number shi but wayanshi akashe sake daga takardan tayi tana kallo tabubbude tana haddace komi akanta kafin ta tashi tawuce bayi ta yayyaga papers din tayi flooshing nasu, kanta kaman zai tarwatse yake mata kayan jikinta ta cire tai wanka tafito tasaka wasu kayan tahau kan dadduma salla tayi kawai ta kwanta awajen juyi take, tasake tashi ta zauna daman haka rabuwa da masoyi yake? Daman haka kalman tsana yake that word I hate you Alawiyya is the darkest word in her life, wani baccin ma sai hankalinka a kwance yake zuwa har gari yayi haske idanun Alawiyya tarr 48hrs kenan bata runtsa ba, tana kwance awajen aka bude kofan dakin Ammi ne tashigo tayi wani shiga na alfarma taci gayu tana zuba kamshi yanayin yanda taga Alawiyya saida gabanta yafadi amman tadaure ta boye tace “ke mehaka baki wanka ba? PJ da mijinki yamana booking na jiramu a airport fa” yanda Alawiyya ke kallon Ammi da jajayen idanunta dasuka kumbura da fuskanta gabaki dayama dasukai ja saida Ammi ta tsorata amman ta dake, shigowa dakin Ya Raheena tayi ganin yanayin Alawiyya saitaji kawai no she can’t look at this girl no kawai tajuya tafita, Ammi dasauri ta ijiye jakanta tayane gyalen ta ijiye tazo dasauri ta dago Alawiyyan tace “Cookie”
Shiru Alawiyya tayi binta kawai take da idanu amman batace komiba, kama kafadanta Ammi tayi ta jijjiga tace “ke Cookie snap out of it” takai hannunta tana bubbuga kumatunta ijiyan zuciya Alawiyya ta sauke kafin ahankali cikin muryan kaman wacce zata shura tace “Am…..myyy” dasauri Ammi tace “ke lafiyanki kalau are you sick” ahankali Alawiyya tace “my heart is sick Ammi” hade giran sama dana kasa Ammi tayi dan bama taso takawo mata maganan soyayyan nan cikin rashin son nuna tagane komi tajaye hannunta daga jikin Alawiyyan tace “ni kinga tashi mutafi kina batamin lokacin” zata mike karaf Alawiyya takama hannunta hakan yasa Ammi tajuyo rai abace tace “ohh zaki saba alkawarin damukai jiyane?” Girgiza mata kai Alawiyya tayi hawaye na taruwa akan idanunta ahankali tace “Ammi I want to share my sorrows with you” hade fuska Ammi tayi tamau babu alamun rahama akan fuskanta, dayan hannun Ammi Alawiyya ta dauka ta hadesu biyun kaman alamun roko tadaura fuskanta kan hannun Ammi tace “Ammi I don’t wanna lie to you anymore” tadanyi shiru tana kallon kwayan idanun mahaifiyar ta kaman yanda Ammi ke kallonta tace “Ammi I love AJ” wlh wlh badadan yanda taga yarinyar kaman ba lafiya ba kuma badadan tana lallabatane sabida takaita gidan Alhaji ba da wlh tama shegiyar fitinanniyan yarinyar nan tsinannen duka, cikin wani irin raunin murya Alawiyya tace “Ammi bantaba son wani aduniya ba sai AJ and bazan taba son wani ba sai shi, bani na sama kaina sonshi ba Ammi, Allah ne ya samin sonshi and shi kadaine zai iya ciremin, Ammi i love AJ alot” daidai lokacin wani kalan hawayen kunci suka sauko daga idanunta kaganta zaka iya fashemata da kuka, cikin sheshekan kuka da jiniya tace “Ammi only AJ nakeso banson Alhaji wlh zan koma sabida biyayya and sabida wish naki ne just to make you happy Ammi inason na faranta miki rai Ammi sabida baki da lafiya kuma burina akullum shine narabu da mahaifiyata lafiya, I am choosing you Ammi over farincikin rayuwana” yeeeeeeee Alawiyya ta kankame hannun Ammi tana kuka mai sauti da ruri hawayen ta na wanke hannun Ammi gwanin ban tausayi cikin kukan tace “Ammi for the sake of what I am doing for your happiness kema inason kimin wani abu inhar you care about me even if it’s just a little bit care Ammi for the sake of ni yarki ce” haderai Ammi tayi tamau, Alawiyya bata damuba cikin kuka tace “Ammi promise me bazaki ma AJ komi ba, promise me bazaki tabashi ba, bazaki hukunta shi ba, none of what happened was his fault Ammi, karkisa a kulle AJ or send him to jail or set him up for something bad allow him to live his life yanada yarinya just 5months old kome kikamai ita zaiyi affecting who will take care of his daughter and his mom da sister nashi and his wife eh Ammi? Ammi promise me you will not touch my AJ please Ammi dan girman Allah dan kaunar dakikema Allahu subwanahu wata’ala” sosai Ammi ke kallon Alawiyya wannan kalan soyayyan da yarinyar nan kema AJ ko ita mahaifiyarta batajin Alawiyya na sonta this much ba, yarinyar nan is ready to die for AJ, who is this boy daya sace zuciyan yarta haka ubanme AJ yama Alawiyya her innocent yarinyar……
“Ammi inhar you give me your words bazaki taba AJ ba I will go back to kaduna dake now without gardama?” Hadiye duk abinda Ammi takeji tayi tadaure tace “shikenan naji am giving you my word bazanmai komiba but da sharadi daya duk randa yakara neman ki ko kika gudu wajenshi Alawiyya saina hallaka yaron nan dan ubanki, how dare you Ma da aurenki kije and sleep with your school boyfriend eh”? Sauke kanta Alawiyya tayi kasa ahankali tace “Ammi nina bashi kaina and forced him to do it” wani kallo Ammi tamata batason maganan yama wuce haka dan the next abinda zatace is because Alhaji baya gamsar da ita hakan yasa kawai tamike tace “ni jeki wanka na manta da kayan dana taho miki dasu dazakisa a falo bari naje na dauko miki”.
Kafin Alawiyya tai magana Ammi tabude kofan tafice, Alawiyya tabita da kallo da kyar ta tashi tawuce bayi tayo wanka tafito Ammi tagani takawo mata wani ubansu lace da aka mata fitted gown tasaka ya kamata ya tsaya mata chak ajiki ajiki, Ammi tashigo da wata makeup artist tace “yimata makeup wannan jan da fuskanta yayi da kumburin idanun nan su tafi” nan da nan aka hau mata kwalliya aka mata dauri wlh zaka sauka bikinta ne ake Ammi tace “kashhh nai mantuwa wlh da nasa an miki lalle jiya amman muje kaduna nakira amiki” fita mai makeup din tayi Ammi tadau gyale tana yafamata tace “kina komawa yanzu ba bata lokaci just get pregnant ki zuba ma Alhaji wasu yaran kina jina and banso ki takurama Alhaji ki bashi kome yakeso ki kwantar mai da hankali kinajina” Gyadamata kai Alawiyya tayi Ammi tabata dolce gabana flat slippers tasaka sanna tadagata suka fice afalo sukaga Ya Raheena zaune kallo daya tama Alawiyya da Ammi keja kaman gunki tana binta tadauke kai Ammi tace “yima yayanki sallama Raheena saduwan alheri ayafema fitsarrariyan dan babu wanda batama rashin kunya cikinmu ba but yanzu she’s now a good girl ko”? Tai maganan a tana rungumo Alawiyya Ya Raheena ta mike tana kakalo murmushi tace “to Allah ya kiyaye ya kaiku lpy agaida su Twins” har Ammi tafitar da Alawiyya kallon Ya Raheena take kawai irin kallon mena muku da you all couldn’t stand for me couldn’t protect me gashi za’a maidani gidan mutumin nan suna ficewa hawaye yafado daga idanun Ya Raheena sai kawai ta zauna kan kujera tana goge fuskanta feeling so guilty and sad she’s a terrible sister wlh
Tashi tayi tawuce sama da sauri tashiga dakinta ta maida kofa tarufe tadauki wayanta takira Hamida kafinma tai magana muryanta na rawa sosai tace “Hameeda I feel soo bad wlh I am such a terrible sister, koni bazanma yarana fata cikinsu wani yadauko kalan halina ba yama kanwarsu haka” kawai tafashe da kuka sosai Itama Ya Hameeda jiki asanyaye tace “just stop blaming yourself yazamuyi is just a test about 3 most important people in our lives, ga Ammi ga Alhaji ga Alawiyyan” Ya Raheena tace “but dudda haka the least we could do was to pick our little sisters side for God sake su Ammi da Alhaji sunyi rayuwansu sun more kuruciyansu Alawiyya fa? Yanzu tafara rayuwa the poor thing is just 24, babu wanda ya chanchanci rayuwa da wanda bayaso, I feel so bad for brainwashing yarinya ina bata wanda takeso bayan ban sanshi ba banma taba ganinshi ba, Hameeda for that guy yaso Alawiyya tun tana university kawowa yau bayan 4yrs da aure shows how much he values and love kanwarmu, duka duka duniyan gudanawa take? Me aciki dabazamu bata abinda takeso ba? Daga wajen Ammi batada sassauci daga wajen Alhaji batada sassauci hakama mu da muke yayyinta bata samu sassauci da kauna daga garemu ba, zunubin data kwasa wlh all of us duka familyn mu partake in it all abubuwan nan are not fair to her” Ya Hameeda tace “Ya Raheena ko munyi supporting Alawiyya means nothing kema kinsan Ammi keda final say din nan, ko ana hamaza hamata Ammi can’t let go senatorial seat nata sabida Alawiyya, kinga stop thinking about it kanki ma ciwo zaiyi at least kinga the level da Ammi is willing to go to make that girl ta zauna da Alhaji tunda har tana karya da blood cancer ta duba girman ciwon bataji tsoro ba dan haka kawai ki share zancen, let’s just pray for her, bari nakoma office ke dai kina hutu before Excellency yadawo daga medical check up, bye” ahankali Ya Raheena tace “bye” tasauke wayan daga kunnenta ita kadai tasan yanda takeji gabaki daya komi yadena mata dadi zuciyanta baya mata dadi yau tarasa ina zata jefa kanta.
Karfe 9:00 jirginsu ya sauka a Kaduna airport, gawasu manyan jeeps da Alhaji yaturo a kwashesu bai fitoba shi sabida bayajin dadi sosai saukowa sukayi Ammi na rikeda hannunta kaman yar yarinya suka shiga mota peeee sai gidanta, suna horn gaban gidan aka bude karamin gate da gudu Alhaji ne yaci wani mahaukacin gizna milk ga babban riga ya kafa hula sai kamshi yake zubawa yana ganin motansu jikinshi har rawa yake yace “sune open the gate” Ammi dake kallonshi ta nunashi tace “kalli wanda kika tsana yanda yake compound yana gadin dawowanki jiki na rawa, akwai wanda zai taba sonki haka arayuwa” Alawiyya ko kallonta batayiba sai window kawai datake kallo dan ita har yanzu bama ta kalli inda zai nuna mata Alhajin ba, shiga cikin gidan akayi da motan dasuke ciki motan na parking Alhaji da kanshi yabude kofan su kaman zaburarre yace “Lawiiii” washe baki Ammi tayi tace “ahh Alhaji gatanan zaka ganta wani iri iri dayake tasha bacci a jirgi” tayi maganan tana muntsilin Alawiyya dako juyowa batayiba glass take kallo kawai, saukowa Ammi tayi dan itane kusada kofa tasa hannunta tajawo Alawiyya tace “sauka mana sweet Cookie ga Alhaji” tsayawa Alhaji yayi yana kallonta yanda tajuyo dudda bashi take kallo ba idanunta nakan yaranta data gani agaban kofa an foto dasu Nanis sun rikesu sunyi kyau abinsu kaman ka sace, Alhaji kusan mutuwan tsaye yayi yana kallonta tundaga kan kafafunta Alawiyya ta rame but is as if raman yakara mata kyau tayi haske, kirjinta sun karamai wani tumbotso sunyi jeren kombo yanda kasan me karamin ciki, jikinshi wani rawa rawa yake ganin taki fitowa baisan lokacin daya shige cikin motan baiyi wata wata ba yakamata ya rungume tsamtsam kaman wanda yake kuka yace “wayyooo Allah na Lawi you are here, nayi kewanki yarinyana I miss you” murmushi Ammi tayi tawuce ciki tana daukan su Hassan da Alawiyya ke kallo har lokacin Ammi na shigewa tawani tureshi tasauko daga motan da kyar yace “La…….Lawi in……” kafin yakarasa maganan tawuce ciki kasa motsi yayi ya tsaya yana kallon yanda ass dinta ke juyawa suna karkada wai Ya Allahu Ya Jabbar!duwawunta kaman dabarbaje yanda yake jijjiga, ahankali shi kadai yace “waya bata mata rai kuma? Ina Binta tace an warware komi tadawo garau da ita”? Yayi maganan yana saukowa daga motan yana shafa gabanshi ta cikin malum malum yace “aisai ki kwanta tundadai tadawo yau zakici abinci anjima”.
Ahankali tabude kofan falon tashiga Ammi na zaune afalon da twins ajikinta Alawiyya na shigowa sukai wani jumping suka sauka daga jikin Ammi suka taho wajenta da gudunsu irin na yara. “Maaaa….mi Moo….mi…..Maaaa…mi” hannunta tabude
25, August 2025
Saadatu Ali
Yes