Showing 183001 words to 186000 words out of 202729 words
a mother, loving that child, caring for the child, supporting the child’s dream sune abinda ke making wacce takawo yaro duniya a mother, dakuma tausayi and bakida any sannan you don’t act like Alawiyya’s mothe……” Tass!! Ammi tadaukeshi da mari tai ihu tace “how dare you! How dare you? Kasan waye ni kake magana dani haka ba atom of respect a maganan ka, how dare you? Bakasan zan iyasa akasheka ba yanzun nan eh”? Murmushi AJ yayi ya kalleta ko dar babu yace “I don’t care dan kinsa akansheni yanzu haka but kafin kisa din I have something to tell you” yayi dan shiru yakalleta cikin idanu yace “the day I found your daughter Hajiya Fateema she was trying to take her own life screaming with lots of fear a kawo bridge, all mutanen dake wajen fuskansu na chanza mata zuwa fuskan mutumin dakikasa ta aura, i know you know what that means” dasauri Ammi tace “sai akai uban mene angaya maka ban sani bane duk shirmen Alawiyya ne wannan wanda kai da ita kuka hada plan din dan kuyi eloping” dan dariya kadan AJ yayi tareda fuzar da iska daga bakinshi yace “i just said u we’re never a mother to Alawiyya and you keep proving me right, how funny!” Yasake fuzar da iska da kyar yace “Alawiyya had to see a psychiatrist from Ahmadu Bello University Teaching hospital yayi diagnosing condition nata as type 2 depression
which those 7days she was on medication kinsan why am telling you this?” Yayi maganan yana kallon Ammi idanunshi sun cika da kwalla, Ammi ta tsaya chak tana kallon kwayan idanunshi dake sparkling yaron badai dara daran sexy eyes ba irin masu narkar da zuciya, AJ yace “sabida i know dawo da ita dakikayi yanzu zaisa that gurl to mentally shutdown, your daughter is sick! Alawiyya is sick! She needs to leave that marriage and see a doctor” wow! Ammi tafadi tana tafi tace “now I see inda conversation din ke tafiya” Ammi ta kyalkyace da dariya tace “you are a nobody don’t you dare tell me how and what I will do akan yarinyata, I have 6girls I trained them kawowa yau on my own without fathers nasu and that’s not why am here” Ammi tadanyi shiru sannan tace “I wanted nakaika one of the worst prison a Nigeria to rot achan but yarinyar nan saida tasa namata alkawari bazan tabaka ba sabida ta yarda ta koma, now offer danake baka shine ka tattara yinaka yinaka your mother, sister, wife and daughter kabar Nigeria gabaki daya da zama ku koma chadi ko Nijar inba hakaba I will waste your life AJ” “and who are you?” AJ yayi maganan ba tsoro da saida Ammi tasake kara kallonshi irin da me yaron nan yake takama ne yake mata magana haka kirjinta na tafarfasa yana bugawa duka atare ganin jan wuya ne yaron, AJ namata wani kallon disrespect yace “do I look like yaranki dakike detecting yanda life dinsu zai kasance? Do I look like someone da a woman like you can Boss around?Do you think you can tell me yanda zanyi rayuwana ko yanda bazanyi ba?” Ammi jitayi ta mutu a tsaye AJ yace “with all due respect Ma’am you don’t have that right akaina! Baki isa kice ga yanda zanyi rayuwana ba!” Baki Ammi ta saki sakaka da mamaki ya kasheta tana kallon AJ sai ta nuna shi da yatsa tace “yanzu Alawiyya kap mazan duniya tarasa wanda zataso sai mara kunyan yaro, mara da’a, mara tarbiya, tijararen yaro mai fekakken idanu irinka kai amman Alawiyya taci baya wlh tir tai asara” komawa Ammi tayi kujera tazauna tareda crossing legs tana kallonshi shegen yaro kodan yaga yanada kyau ne yasa yakejin kanshi kaman wani kwaro oho, ahankali tace “you are stubborn but guess what haryau banga wanda ya kaini iya tankwara stubborn kids irinku ba dake fama da tashen balaga just know cewa bazaka taba samun Alawiyya ba arayuwan ka indai nine mahaifiyarta kaida ita har abada wallah” murmushi AJ yayi yace “well am sure zaki iyayin hakan amman abu daya dana sanı da bazaki iyaba is bazaki taba iya cire soyayaya na daga zuciyar yarki ba har abada!” Tashi Ammi tayi jikinta na rawa tace “Kamal, Kamal” ta kwalama Kamal kira da sauri suka shigo Ammi ta nuna AJ da hannu tace “kumai lilis kuje ku zubar dashi a duk rafin dakukaga dama” tawuce fuuuu zata tafi hartakai kofa zata fita AJ yace “Hajiya Fateema!” Chak Ammi ta tsaya saikuma tajuyo shima juyo da fuskanshi AJ yayi da kyar yana lilo ya kalleta da jajayen idanunshi yace “start counting dayagau saura few days you will loose everything! Abinda kikafi tsoron loosing you will loose it sabida alhakin Alawiyya” ya kwashe da dariyan da Ammi batasan lokacin datace “kuci ubanshi Kamal” dukanshi su Kamal da boys nashi sukahau dukanshi Ammi tawuce tafita, ta ko’ina kaima AJ duka suke ba tausayi ba imani saida ya sume warwas sannan Kamal yasa aka kawo barrel suka bude aka sakashi ciki aka rufe suka dauka da kyar aka fita dashi waje sukasa a bayan wata mota aka wuce chan wani rafi akaje aka wurga barrel da AJ keciki……..
EPISODE 2️⃣4️⃣
Naji ance you are looking for the most affordable shoe and bags plug?? Say no more check and Follow this page dan samun hadaddun shoes and bags na yan gayu na ado da kwalliya, check them out.
https://instagram.com/asmeeyamin_collections?igshid=NzZlODBkYWE4Ng%3D%3D&utm_source=qr
Duk wacce ko wanda ya karanta mini littafi batare daya biyaba ban yafeba, chat me up idan kinason this book wa.me/+2347032934950
Har magrib idan Alhaji zai shigo dakin Alawiyya sau dari da gudu zata tashi tashiga bayi ta kulle taki sauraranshi ne kawai shikuma bukata kaman zai kasheshi, wuraren 8 yashigo gidan dakin su Hassan yashiga yaga sunyi bacci, dakin Alawiyya ya shiga harta fara gyangyadi akan gado baccin da yau day3 batai ba yasoma daukanta taji karan bude kofa dasauri tazabura ta tashi aguje zatai bayi Alhaji yakalli bodyguard din dake tsaye gefen kofan kaman gunki yace “kinga daukomin ita ki kawomin dakina maza” yajuya kawai yafice taku daya bodyguard din tayi takama Alawiyya kawai ta dagata kaman Paper ta daurata a kafada, cikeda fushi da masifa da tsiwa Alawiyya na neman fada da ita tace “mehaka? Ke kika haifeni dazaki daukeni haka mehaka”? Ihu Alawiyya tayi har muryanta na shakewa tace “leave me” tashiga kokawa da ita amman ko gezau bude kofan dakinta tayi tafito da ita ganin anyi hanyar dakin Alhaji da ita yasa tace “wai me haka eh mehaka kukemin agidan nan? Am I some child da kowa keyi yanda yaso dani”? Daidai tabude kofan dakin Alhaji na tsaye gaban kofan rikeda handcuff a hannunshi guda biyu yanuna gadonshi yace “kwantar min da ita anan ki bame mini hannuwanta da kafafunta da wannan” sai alokacin Alawiyya tafashe da kuka ganin handcuff da ake kulle hannun mutane a police station tace “mehaka kakesa amin? Eh? What is this? Why are you treating me like this? Ni zakasa a kulle” kwantar da ita bodyguard din tayi tawani danneta ta karbi handcuff din tadaga hannuwanta sama babu ko imani atattare da ita irin ita order Oganta takebi dinnan tasama hannun Alawiyya handcuff ta manna da karafunan gado Alawiyya na kara kallon hannunta da mamaki ganin da gaske ankwa aka samata kaman yar prison, bodyguard ta kuma kama kafafunta zatasa Alhaji yace “kidan wawware kafafun kafin kisa akwan” bodyguard din tace “Yes sir” ware kafafun Alawiyya tayi tai spacing nasu away from each other tasa ankwan ta hada da karafunan gado, Alhaji yace “you can go and sleep kawai idan ina bukatan ku I will call” yes sir tafadi tafice Alawiyya tahau kokawa da akwan tana kuka sosai an wani bubbude ta agado an samata ankwa takalli Alhaji tana kuka sosai tace “what is this? Mena maka why will you ask them to handcuff me am I a prisoner? Sabida ka auren you think
you can do whatever kakeso dani? Wlh Allah zai sakamin bazan taba yafemaka all abubuwan dakamin ba”cikeda so Alhaji yazo bakın gadon yazauna da sauri yakai hannunshi yana goge mata hawayen fuska yace “haba Babyna, why all this anger baki kewana ba? Kene bakiji Lawi, nayi nayi kinsha karfina, mutuwa kikeso nayi kwana nawa ban sadu da kowa ba banda natsuwa a birkice nake eh, inazuwa bari nai wanka nazo na lallasheki da kyau ina zura miki hanjin ligidin” yatashi ya wuce bayi kokawa Alawiyya take sosai but abunku da gado mai tsada ko shaking gadon bayayi saima hannayen ta da kafafunta dasuka fara mata ciwo sunayi kaman zasu tsunke tafashe da kuka gabanta na faduwa kaman tana dakin dodo tarasa inazata sa ranta, tana ahaka Alhaji yafito daga bayi dagashi sai towel a kwankwaso fatarsa dukta tsamure rawa jikin Alawiyya yafara kaman taga dodo murmushi yamata yace “wai baki dena kukan ba Babyna haba wlh kinada rigima yanzu Lawi sosai” yayi maganan yana jaye towel din ya yar dasauri Alawiyya ta runtse idanunta gashin wajen duk furfura, abun yatashi amman duka tsawonshi da kadan yafi tsawon tsinken ashana ga fatan a molkode, wutan dakin ya kashe yataho zai hayo gadon yace “yauwa bismillahi” yanda jikin Alawiyya da gadon ke kakkarwa zaka dauka tasamu farfadiya ne boturan riganta Alhaji yashiga cirewa yabude rigan batare daya cireba wani kalan kai hannayenshi kan boobs nata yayi yace “wayyooo Allah na nayi kewan maaman nan, maama ne gasu duk madara tampatsa tampatsa dasu, gasu Allah ya musu kawuna yoo ba dole ba” wani irin kala kala kalan brain din Alawiyya yafara kaman irin ana kada kararawa aciki tama kasa magana, wani iri takeji kaman wani cuta ko mugun abu ke tabata kaman ana cire mata rai, hawa jikinta Alhaji yayi yakai bakinshi kan nata tana kauda fuska amman yarike habanta yadaura bakinshi kan nata yafara tsotsa wani irin mugun amai yataso mata amman sabida babu abinci acikinta takasa yin aman ko damuwa Alhaji baiyiba sai shan bakinta yake kaman maye yau Alhamdulillah yasami bakin yana shafa nonuwan dadi kaman zai kasheshi ya kankameta tas at this point bata damu da writs nata ya katse bama kokarin kwace hannunta take tana gardama amman Alhaji yariketa gamgan kusan 1min yayi sannan yasaki bakinta yace “wlh nayi kewanki Lawi banda kamanki Lawi bakinki kaman bukkan alawa, nonuwanki dadin murzawa ashe saisa su Hassan basu gajiya da girmansu matsasu suke” yayi maganan yana kama dan dick dinshi yakai zai shiga kokowa sosai Alawiyya tafara batasan sanda bakinta yabude ba tace “AJjjjjjjjjjjj AJ save meeee, wayyooo Allah na don’t touch me, karkamin banasooo” Dasauri Alhaji yace “yau naga ikon Allah, wai yaushe kika zama fitinanniya ne iyye, mekuma AJ, saura DJ haba Lawi, mesa kikemin haka so kike nayi fushi dake gardama zaki faramin yanzu kuma”? Yayi maganan yana rirriketa da karfinshi ya danne kafafunta datake motsi dasu, yashige wayyooo Allah kaman an jefashi a aljanna, normally kullum da kyar yake kutsawa ciki dan Alawiyya a matse take but yau saiyaji zuruf ya shiga bawai tabude bane amman babu wannan shiga da kyar dinnan dayake da kullum, mantawada batun yayi sabida dadi yafara mots da sauri dan shi baya iya bugawa ko hakawa yace “wohoho yarinya gaba sai tsinannen dadi wai jama’a nabanuuuu zan kawoooioii hoooohohoooo Lawi Lawi nashiga uk……..” kafin yagama fadin ukun yajuye yana nishi yana haki kaman zai shura lahira.
Da kyar ya iya fadawa gefenta yana kunna bedside lamp yajawo drawer yaciro wata yar kwado yataso ya kwance kafafunta dannan ya kwance hannunta yana kallon yanda hawaye ke fita daga gefen idanunta saikuma yakalli hannunta ganin jini yasa yace “asshha kin gani kinjima kanki ciwo ko lemme get first aid box” yatashi yayi bathroom nashi da sauri ta tashi har tangadi take tana dafa bango tabude kofa tafice zuwa dakinta tana shiga ta maida kofan tarufe ta zauna jikin kofan tasa hannunta duka biyun tana durza bakinta dayay kissing kaman mara lafiya tana wani irin kuka, kaman ance ta kalli side drawer wayanshi tagani maybe dazu daya shigo ya ijiye wayan awajen tana wani irin kuka ta rarrafa tasa hannu ta dauka tabude ba password tashiga kiran Ammi.
Ammi na zaune adakin hotel nata dan harta fara bacci Ya Raheena ta tadata dan guilt na neman hallaka Ya Raheena takasa hakura tahau yima Ammi magana ganin Alhaji na kiran dayan wayanta yasa tace “hold on Raheena Alhaji na kirana I am sure yarinyar nan tayi wani abu tace don’t cut d call nasan short magana ne” tai maza tasa wayan a kunne tace “Hello Alhaji” cikin wani kalan murya Alawiyya tace “Ammi he’s hurting me hannuna da kafafuna sunji ciwo he put handcuff a hannuna, Ammi yasa an daddaureni he forced himself on meeeeeee” Alawiyya tafashe dawani irin kuka ma Mamanta dayasa Ammi taja tsaki tace “Inda kin yarda zai miki hakane dakika kirani kina fadamin inyime to? Nakira nacemai Alhaji mesa kai handcuffing Cookie ke you are lucky ma mijinki is romantic bakisan handcuff wani salon sex bane? My dear good night I will call you tommorow” tazare wayan daga kunnenta ta maida wayan gefenta tadauki na wanda take magana da Ya Raheena takai kunnenta tace “Raheena kina jina da stupid girl din nan ko and you are here feeling bad because of her, feeling guilty, inda ban mata karyan blood cancer nan ba kina ganin zata yarda takoma ne? Yanzu ma ahakan kalla karan shi takawomin“…
Idan kika karanta mini littafi batare dakin biyaba ban yafeba.
Chat me up idan kinaso wa.me/+2347032934950
Tass a kunnen Alawiyya Ammi tai maganganun nan danta dauka Alawiyya ta katse wayan, Alawiyya jitayi kaman an dauki kanta an tsoma atafashashen ruwan zafi yanzu Ammi karya tamata daman? Batada any blood cancer? Shine Ammi tadinga kuka kaman alokacin ma zata mutu, why is her family like this? Ammi bata sonta ne? Katse wayan tayi ahankali dasauri tashiga saka number Babanta data haddace aka tana numfashi sama sama kaman mai asthma harzatai dialing saikuma ta dakata batason Alhaji yasani, ai taga facebook profile nashi hakan yasa tashiga facebook na wayan Alhaji tashiga searching profile na Babanta tanasa sunanshi tana cikin searching mistakenly hannunta ya shiga messenger nashi, status na account din Ammi tagani asama saita danna 2hrs ago Ammi tai posting hotonta a office kaman akwai abinda ke controlling nata kawai saita shiga chatting na Ammi da Alhaji the last time ma sukai chatting a messenger din was since 2016 yawanci maganan aiki ne hakanan kawai saita shiga scrolling sama har zuwa chatting nasu wuraren 2010, taga maganan Ammi tace “I can’t stop thinking about daren jiya yallabai” saiga reply din Alhaji as “I hope Alawiyya zatayo gadon dadinki!” Wani kalan fadi wayan yayi daga hannunta baki tabude tana kokarin salati ma takasa sai wani irin nishi kawai take kaman mai asthma before 60secs su cika idanunta just went blank kawai ta zube wajen a sankare.
Tofah !!
Kaka kara kaka!!
Me Sakon da Alawiyya ta karanta yake nufi aganinku?? Allah sa Alawiyya tayo dadin ki???
Wait Alhaji da Ammi sun taba…..????
Alhaji ya kyauta daya kulle Alawiyya???
EPISODE 2️⃣5️⃣
Naji ance you are looking for the most affordable shoe and bags plug?? Say no more check and Follow this page dan samun hadaddun shoes and bags na yan gayu na ado da kwalliya, check them out.
https://instagram.com/asmeeyamin_collections?igshid=NzZlODBkYWE4Ng%3D%3D&utm_source=qr
Duk wacce ko wanda ya karanta mini littafi batare daya biyaba ban yafeba, chat me up idan kinason this book wa.me/+2347032934950
Ahankali take bude idanunta tana kallon saman dakin kanta yayi dummmmm sai chan taga igiyan drip saitaga mutane akanta wanda bata gane ko wayesu, saichan taga haske a idanunta dayasa ta kulle idanunta dasauri tasake budewa ahankali wannan karan taga Alhaji, Ammi, duka sisters nata da wani baturen likita akanta dukansu na wajen taganesu, banda sisters nata taga bakinsu na motsi alamun duk magana ake mata amman batajin kalmansu ko daya sabida ringing na bell da kunnuwanta keyi har zuwa brain nata, dagota akayi zaune Ammi cikeda damuwa tace “Cookie Cookie na talk to me gani nan meke miki ciwo yanzu eh?” Kuri Alawiyya ke kallon Ammi da kodaddun idanunta da bushashen lips nata, eyes nata sunyi dark circles tai wani irin haske kaman irin gawan daya farfado dinnan, anatse Dr yace “please kuyi excusing nawa nadubata” cikeda damuwa Alhaji yace “Dr why is she not speaking”? Dr yace “that’s what I want to know” fita duk sukayi wajen dakin Alhaji da Ammi hankalinsu atashe dan bayan an balle kofan dakinta yaganta unconscious akasa ga wayanshi agefenta yaga chat nasu na Facebook da Ammi ne Alawiyya tagani yagayama Ammi, abinda yatada musu da hankali kenan deep down suna wishing Allah sa bata gani ba ko Allah ya mantar da ita abinda tagani.
Sunan Alawiyya Dr yakira yace “can you hear me Alawiyya”? Ko kallonshi Alawiyya batayi and batajinshi sai kallon kofa take bell din kanta na ringing, lura da abu Dr yayi sai kawai ya matso yaki bakinshi saitin kunnenta yayi ihu da karfi. “Alawiyyaaaa!” Wlh kaman ba ita akama ihu hakaba ko gezau saima kallon kofa datakeyi komawa baya Dr yayi ya tsaya yana kallonta tundaga kan yanda taketa yakushin yatsunta ita kadai tana kallon kofa, yana daga wajen yace “ku shigo” shigowa dukansu suka sakeyi Ammi tayi gadon da gudu takalli Alawiyya dake kallon kofa tana kokarin getting yarinyar tai looking nata in the eyes gabanta na faduwa tace “My Cookie menene? Uhm meke damunki? Mesa kika sume? Kwananki nawa bakici abinci ba likitoci sunce u we’re dehydrated sannan bakici abinci ba bakisha ruwa ba sannan baki bacci ba for days haka aka saki a fuilds na abinci da kara karfi yau kwanan ki 3 a hospital tell me baby na me kikeso kici na dafa miki? Eh Autan Ammin ta” Ringing bell da kunnenta keyi yarage sai alokacin komi daya faru yasoma dawomata kanta yafara ringing I hate you Alawiyya I hate you Alawiyya, baya sonki, are you sure he will be loyal to you, akanshi zaki rabu da family ki namiji ba dan goyo bane, I can’t stop thinking about yesterday yallabai, I hope Alawiyya will be as sweet as you, sai chan muryan AJ yafara echoing a brain nata sosai yana ihu yana cewa “I hate you Alawiyya I
25, August 2025
Saadatu Ali
Yes