Showing 93001 words to 96000 words out of 202729 words

Chapter 32 - MAZAN KO MATAN HAUSA NOVEL

M SHAKUR   

17 Feb 2025

8936

fashi ko kidnappers na kawo aka kwashe kayan shagonki ko me namiki tell me? Ko maganan ki nakai waje? Ni ban kira Baraka nakai karanki ba nida na taimaka miki mijinki ya koraki daga gida nakaiki nawa gidan ki kwana kikahau zagan mini miji saikene keda bakin kice na ha’inceki na cuceki ke babydoll ko, to uwar uban yaya na cuceki ko yaudaranki?” Sosai Hadiza ke kallon Zeenah adah Hadiza feels duk duniya bataga wanda yakaita baki da tsiwa ba, she can stand anywhere and defend herself but yau saitaga batada bakin Zeenah tafita cus for a moment saita rasa mezata fadi na cewa Zeenah ta cuceta ta ha’inceta, tarasa how she will put it in words ayanda takeji azuciyanta sai chan zuciya ya bala’in zo mata wuya amman tadaure tace “Zeenah lied to us she’s not abinda take fada mana she’s, she lied about tanada yan aiki, even vacation din datace taje for her birthday is not like taje din da gaske Zeenah is a crook lier and a deceit, she kept on telling us she’s a feminist ita kaza kaza kaza ce agidan mijinta, she’s lying karya take mijinta treat her kaman garbage, fasa plates agabanta without tsoron kada yaje yajimata ciwo, she’s just so full of lies mayaudariyan mata irin ta, taje tasa na maka mijina a kotu abanza a wofi makira annamimiya la’ananniya kawai, agunguma, wlh Zeenatu ta girmi shedan cus jiya saiya yamata salute din raba aure” jakan dake hannun Zeenah ta ijiye gefenta tana kallon Hadiza tace “ai kinga halin nata bantaba ganin yarinyar mara tarbiya irinki ba Hadiza saisa mijinki ya auro miki yar aikin ki!” zabura Hadiza tayi tamike danji tayi kaman Zeenah ta watsamata garwashin wuta, itama Zeenah ta zabura da sauri Baraka ta tashi tsaye tace “me haka kukeyi, wai ku yarane? Kuna abu kaman masu fama da tashin balaga”? Zeenah tace “Baraka dalla tashi agabana kinada 4kids I don’t wanna injure you for them akan me this stupid girl zatazo tana shararamin zagi ubanme namata, sabida she’s a fool ta dauka because nace ni feminist ce dole sai na dinga zagin mijina kaman yanda takeyi is that what makes me a feminist? Or ta dauka sai na iya ihu da shakemai wuya ina hauka danadenade shine feminist? Muna haduwa and talk about feminism but ban taba cemiki ni ina zagin mijina kuma bana ganin darajan shi kaman yanda kikema Nura ba ko nataba fadin haka Baraka”? Dasauri Baraka tace “a’a” Hadiza tace “amman kina fadamana baki daukan shit din namiji kema kina bashi hot hot, zaman fire for fire kikeyi” dasauri Zeenah tace “Hadiza dakata listen fa kalle ni da kyau ni Zeenatu ce ba Nura ba, stop talking kaman nine nafara saki zama feminist bayan kin rigani zuwa abujan nan ma, dakika dawo garin nan lokacin ina kano ina battling da tsohon mijina kan saki, nadawo Abuja nasameki ayanda kike we just flow together cus we were friends back then and bamu yarda maza su takamu ba so what are you saying?” Hadiza tace “eh amman ke kika zugani nasa Nura a kotu, ke kika sakani daukan that action against him kika kara harda molesting dina yake bayan bantaba gayamiki ba, you are so evil, black witch” Zeenah dake tafarfasa ganin yanda Hadiza ke wanke ta da zagi daban daban tace “you are very stupid for calling me evil and black witch kinji, Hadiza did I hold you at gun point nace saikin sa Nura a kotu eh?” Zeenah tai ihu ahaukace tace “nadauki bindiga na daura akanki nace dole kisa Nura a kotu keda ko maganan Uwarki bakiji wayeni dazakiji magana ta? Kuma molesting bake kika gayamana daya auro Ummi haka yake daddanneki yaciki bakiso ba”cikin tsananin fushi Hadiza na ture Baraka tace “uwata kika zaga?” Cikin fushi Zeenah tace “ke baki zagin uwar wasu”? Bangaje Baraka Hadiza tayi ta taho ahaukace zata damke Zeenah Baraka tasake riketa tana nishi tace “Dan Allah wai me haka ku yarane” Zeenah tace “ko amafarki kada ki kara cewa nina zugaki cus ko uwarki bata isa tazugaki ba balle Zeenatu, bansa gun akanki ba nace kai Nura kotu, dakika bani waya nayi snapping fuskanki as evidence shima nine nasaki? Stupid big for nothing girl kawai, an danna miki saki due to your stupidity yanzu u are looking for who to blame wai I deceive you how? My dear carry your cross kowama yadauki nashi, wawiya kawai da babu abinda tasani banda neman kudi da iya zagin mutane sai kace bamagujiya, ke wlh abin kunyace ga jinsin mu mata cus u are not woman enough tunda kina gidanki har mijinki zai iya yaga yar aikin ki yar kauye yaji yana sonta kin kasa cin bura’uban yar aikin, nine yanzu zakizo with your running mouth kinama hayagaga, if u even try that nonsense with me I will beat nonsense commit for your body niba Nura bane” Baraka tace “wai me haka Zeenah Hadiza kikema magana haka why are you so bitter kawarmu ce fa” Hadiza da Baraka tarike tace “yar bakin ciki dai ba kawar mu bace, bakin ciki take dani wulakantacciyan, gani tayi dudda tana matan minister nafito komi, gida, interiors, kudi, yara and everything” maganan tama Zeenah zafi ainun tace “eh naji but dai tell me cikin abubuwan dakika lissafo wanne yarage yanzu? Yaranki sunfison yar aiki sama dake uwarsu! Same with mijinki ya zabi yar aiki sama dake! Hakama yan uwan mijinki, Shammmmmmeeeee on you Hadiza!” wani kalan zabura da Hadiza tayi tai wulli da Baraka tawani daka tsalle ta zubama Zeenah nushi abaki sai jini, suka shiga dambe ana chakume chakume, ashedai Hadizan mu nada karfi, yau ta haukace tatas ihu kawai take sosai tana kaima Zeenah duka kota ina tace “Shegiyar shedaniya, azzalamu zalumamma, annamimiya miya miya, yar bakin cikin ciniki, ahaka zaki kare, wlh Hadiza namiki fincinkau, celebrate my down fall today your own is coming tommorow” zokaga fadan manyan mata dayake unexpected adiza ta farmata yasa tasami upper hand sai zubama Zeenah nushi dake da kyar Zeenah ta samu ta gannama Hadiza cizo kan breziya saida taji takamo kan nonon Hadiza ta saketa da gudu ta koma baya takama boobs nata tace “vampire witch kawai, Nigerian zombie” zasu koma kan juna Baraka ta shiga tsakiya tace “wlh zan bar shagon nan bazaku kashe juna agabana ba police su kamani” azuciye Zeenah ta tashi ta shiga maida dankwali ta tana share bakinta dake jini da bayan hannu sai haki take tace “kuma Alhamdulillah naji dadi da Nura ya sakeki yakuma miki shamaki dashi dan mace kalanki don’t deserve miji irin Nura, iyayenki ba kowan kowana ya daukoki ya rufamiki asiri ya aureki kinamai iskanci kin dauka bamusan shine yasiyama Babanki mota ba, ya gyara muku gida, sannan ya nemawa mijin yayanki Jamila contract yasami kudi daba hakaba ai a gidanku ke kadai kikadan auri miji me kudi su Rabi ai duk maneji suke agidan auren dan haka yanzu zakisan me rayuwa dan ubanki, business din nan dakike takama dashi saki dinga ciyarda kanki agidanku dan yanzu me ciyarda ku ya sakeki kuma Allah ya kara naji dadi yanda ya sakeki wawiya kawai and welcome to zawarci” tashi Hadiza tayi zatai kanta Baraka ta tareta tace “Zeenah tafi” Zeenah tace “kobaki fadi ba shagon ma ubangiji Allah yasa alhakin Nura ya sauka akai ya lalace, kullum kina mana tunkaho yau acahnxa wannan motan gobe achan a wanchan, Nuri kaza kaza kaza kaman ke kadai ce me miji aduniya you will loose everything banziya kawai karya” cikin wani kalan fushi Hadiza tace “Baraka wlh zan kashe matar nan in batabar min shagoba” da sauri Baraka taja hannun Zeenah itama ta sunkuci jakanta ta fitarda ita daga shagon.
Oya registration for shiga matan aure class dina dazai fara November yafara, payment is 2k.
Chat me up idan kinaso wa.me/+2347012181461🥰

Hadiza zubewa tayi akasa tasa hannunta aka ta runtse idanunta wacce all her life tadauka as her best friend turns out to be her best enemy, wani irin kuka take mai tsumarai wayanta ke ringing cikin wani kalan muryan kuka tace “Nuri” dasauri ta dauki wayan ganin Babanta ke kira saida gabanta yayi mummunan faduwa, share fuskanta tayi da sauri ta dauka, strictly yace “kada dare tamiki baki shigo gidana ba akano Khadija!” Dip ya katse wayan.
Oya registration for shiga matan aure class dina dazai fara November yafara, payment is 2k.
Chat me up idan kinaso wa.me/+2347012181461🥰

Wayyyo Hadiza betrayal is painful guys💔💔

Kuna ganin Hadiza ita tajama kanta all this calamity ko ba ita bane??💔

Menene matsalan Hadiza guda daya dakuka lura tanadashi??? Yimata fada akai??

Lemme go first; Hadiza I think kinada yawan zagi, and zagi ba shine solution ba😎

Oya yau mutaru mu mata fada cus ciwon diya mace na y’a mace ne, kufito muma Hadiza fada today 🤗

https://www.instagram.com/p/CyykyCCoKeB/
💫MATAN?? Ko MAZAN??💫


✍🏻M SHAKUR


EPISODE 2️⃣8️⃣

I am a certified Cosmetologist and I help women of color attain Clean, Clear and Brighter looking skin through supplements.
Bari na muku gwari gwari mutanena🤣 itadin certified wato tayi graduating a harkan cosmetologist, kwararriya ce, duk wata matsala dakikeda shi afata tanada maganinta kawai ki sameta, discoloration, kyasfi, dry skin, ke ko baturiya kikeso ki zama zata maidaki yesss😎 kuje page dinta na IG kusha kallo, sannan ga number ta ku danna kumata magana a whatsapp ku fadi matsalan ku.

We treat skin conditions like hyperpigmentation, uneven skin, dark spots, skin discolorations and skin aging through beauty supplements that work from the inside.

My handle is
www.instagram.com/gimigimoraskin

Contact Number:
wa.me/+2347062972229

28
Ba karamin batama su Nura lokaci akayi ba, shi yana zaune bayan kanta kaman criminal, Alhaji Musa da Lawyer shi ke shiga da fita, ganin yanda suke da kudi aikuwa sun tatsu a hannun yan sanda dan kusan 650k suka kashe wanda duka Alhaji Musa yabiya daga pocket nashi, sannan aka sallamesu Nura yayi signing a some files haka sannan suka baro wajen sukai sallama da Lawyer Nura suka wuce, Alhaji Musa ke tuki bini bini yana kallon Nura, ganin baya iya magana ma yasa yace “nakira Maman Humaira tana gidan tareda su Aman da Amali tun dazu, koda school bus yakawo su already tana gidan” gyadamai kai Nura yayi ahankali, juyarda kanshi yayi yana kallon titi bayako kyafta idanu sunyi nisa sosai ahankali yace “Musa park the car please” parking motan Musa yayi yace “lpy”? Ahankali Nura yacemai “ina zuwa” bude motan yayi yafita yafara tafiya zuwa gefen titi, saida yadanyi nisa sai kawai ya tsugunna yabawa titi baya, Musa dake kallonshi ta cikin mota Nura ya bala’in bashi tausayi dan Nura is hurt da yanda Hadiza ta makashi a kotu dakuma mishi shairi, da wulakanta shi datayi, badadan lawyer shi ba da har handcuff za’a samai a hannu fa, he’s heart broken sosai.

Wayanshi daya bari kan kujera ne yahau ruri hakan yasa ya kalli screen din ganin Hajiya ne yasa yadauki wayan tareda saukowa daga mota yawuce inda yake aduke yadafash tareda bashi wayan yace “koma mota kayi waya da Hajiya ita ke kira, bari na shiga super market din chan nasamo mana ruwa, ba ruwa a motan da dan abinci bamuci komiba tun safe” karban wayan Nura yayi yawuce mota tareda zama abaya shikuma Alhaji Musa yawuce super market.

Daukan wayan Nura yayi kafinma yayi magana yaji unsettle muryan Hajiya tace “Nura I’ve been calling you tun dazu wayanka baya shiga kana ina” cikeda dauriya gudun kada ta gane komi yace “inda nake ba network ne Hajiya” dan shiru Hajiya tayi jin muryanshi kafin tace “kanin yaron nan dake neman auren Meena yakira yayanshi yake fadi yaganka a kotu matarka takawo karanka shi yana aiki a Admin office ne kaman ku wai dayagani da Meena yasa yakira yayanshi, what is happening Nura? Kaine aka gani a kotu”? Dan lumshe idanu Nura yayi wato babu abinda yakai bad news spreading, jin yakasa magana yasa cikeda damuwa sosai Hajiya tace “what happen talk to me Nura, kasan how worried sick nake kuwa tun dazu nake kira waya ka baya shiga, meke faruwa Nurudeen”? In a very weak voice yace “Hajiya Hadiza takai karana kotu sabida na mareta shekaran jiya…….” Da kyar dai ya iya bama Hajiya labarin sama sama, Hajiya tai shiru kaman wacce ruwa ya cinye tanajin muryanshi dake breaking sosai, ance tsakanin d’a da uwa sai Allah dudda he’s trying to show her he’s fine but she could feel pain din danta piercing through every organ na jikinta, she feel yanda voice nashi is so weak, shaking with lots of sorrow atattare dashi, cikin dauriya da kokarin so tabashi karfi dakuma tsananin so irin wacce mahaifiya kema danta tace “are you okay yanzu? Kun gama zancen kotun? Hope babu abinda ya sameka? Did anybody hurt you Nura? Tell me wani abu yasameka kun gama da kotun, are you fine Son?” Hajiya ya jeromai tambayoyin cikeda damuwa, da tausayi dakuma matukar son danta, baki Nura yabude zaiyi magana sai yaji abu ya tokaremai wuya, dagewa yayi cikin karfin hali irin na maza zaiyi magana yakasa sai hawaye sharrrr, duk yanda yaso ya danne kukan yakasa abinda he can’t remember the last time yayi arayuwanshi sai kawai kukan yashiga flowing, cikin murya mai bala’in rauni da bata nuna kaman mutum na kuka but at the same time kuka yake yace “Hajiya I don’t know why all this is happening to me?” Yadanyi shiru cus muryanshi na rawa kukan dayake yazama so obvious yace “Hajiya Hadiza hurt me deeply, she crushed my ego today, laifine dan na sota? Hadizan danai soyayya da ita harna aura was a hardworking obedient wife, muna dawowa Abuja ta chanza, I put up with every attitude nata cus idan akwai soyayya dole akwai sacrifice da hakuri da juriya, she did so many mistakes ina yafemata and overlook nama manta something like that ever happened, all because of one slap Hajiya wanda in all this years da muna tare ban taba mata ba can’t she forgive me, I am human Hajiya, I get angry too, banfi karfin kofsawaba haka banfi karfin aikata kuskure ba babu abinda fushi baya sawa, but sabida a single slap ta makani a kotu tabatamin suna batare datayi tunani how this action will affect me ba, or my children, Hajiya mata yakamata tazama mai rufawa mijinta asiri, idan yamata kuskure ta rufamai asiri, tanuna min cewa ita ba matan da zata iya rufamin asiri bane and bata damu da self respect dina ba, I love Hadiza alot, I’ve done all I could but tunda abin yakai ga haka gwara na hakura da ita for good!” Hajiya jitayi kaman tayi kuka sabida yanda taji Nura is seriously crying, bazata iya tuna the last time da Nura yayi kuka ba maybe tun yana primary school, Nura grew up as a strong hardworking man, baida magana, ita badadan tazo Abujan nan sabida ciwon taba batasan kalan rayuwan dayakeyi da iyalinshi ba, ko sunzo kano babban salla Hadiza bata zama gidanta gidan su take zuwa to ta ina zata gane wani kalan rayuwa suke ciki? Nura ba gayamata zaiyiba, banda hakama is not proper tasa kanta arayuwan gidanshi, datazo Abuja taga zamansu saisa dayazo mata da maganan auren Ummi bata hanashi ba, saisa take sonshi da Ummi dantaga itane yarinyar dazai iya tankwarawa dan ayanda taga Hadiza wlh wlh tafi karfin danta, babu yanda zatayi ne dan yana sonta amman babu mahaifiyar da zataso taga mata na ganama danta azaban da Hadiza kewa danta, tun ranan farko data shigo Abuja taga kallan zaman dasuke ta dage sosai da yima danta addu’a kan Allah yakawo mai karshen wahalan nan, idan aurensu akwai alkhairi to Allah ya daidaitasu idan babu Allah yakawo musu mafita su biyun. Anatse dakuma soft tone ganin danta is weak tace “Nura bazan maka karyaba auren ku dakai da Hadiza has become toxic, the space will do the two of good, burina shine Allah ya zaba maka abinda yafi maka alkhairi, Allah ya takaita muku wahala, ka kawomin yaran nan kano gobe” kaman maraya Nura yace “tohh” Hajiya jitayi zatamai kuka tadai daure no one can understand the pain of a mother idan taga danta na wahala, Nura is suffering sosai cus yanason Hadiza, Hadiza kuma ta maida Nuran kaman abokin fadanta, Nura yabata tausayi sosai daurewa kawai tayi hatası ta fashe da kuka damuwan takaramai yawa, ahankali tace “kazo kano gobe Ummi na nan wajena” dasauri cikin muryan da ba karfi har lokacin yace “eh”? Ahankali Hajiya tace “Ummi na gidana bataje kauyensu ba” lumshe idanu Nura yayi ahankali saikuma yabudesu baice komiba, Hajiya tace “you will get true this Nura, duk abinda bai ragazaka ba will only make u stronger, rayuwa yagaji haka, Allah ya kyauta ina kuma yima Hadiza fatan shiriya, Allah ya shiryata, Allah ya ganar da ita, sai kazo gobe kaji, Allah tamaka albarka Allah ya rage maka zafin dakakeji azuciyanka, May Allah grant you comfort my Son” ahankali Nura yace “Ameen Hajiya” Ahankali tace “kagama da kotun gabaki daya yanzu?” Gyadamata kai yayi yace “eh ina tareda Alhaji Musa ne zamu tafi gida” Ahankali Hajiya tace “to kuje gidan first I will call u later, don’t forget ka kira mahaifin Hadiza koka turamai sakon message” gyadama Hajiya kai yayi ya katse wayan yashiga aikama Mahaifin Hadiza message dan baijin zai iyamai magana yanzu ba.

Hajiya jitayi kaman akwai dutse akan zuciyanta duk yanda zatai bayani bazaku fahimta ba Nura is her only son, shine amatsayin mahaifi ga duka kannenshi mata, shine komi nasu, shine school nasu, shine kayan dakinsu, shine komi, shine abincinta, maganinta daidai da electric bill na gidan nan da swan bottle water datake sha da komi ma shine and Hadiza is trying to kill her son for her, bawai ta tsani Hadiza bane but zuciya batada kashi, datake Abujan nan taga abinda ke faruwa Hadiza ta siremata tatas daga zuciya babu uwar dazatazo matar dake wulakanta mata dan datasan zafin haihuwan shi, Hadiza fitinanniyan mata ce ta fitini danta haba! Aisha takira wacce itace gist partner Hajiya dan banda Nura itace yatta tabiyu kuma kunsan mata da iya relating to pain din maman su.
Aisha na kiran Hajiya back Hajiya

25, August 2025
Saadatu Ali

Yes

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login