Showing 78001 words to 81000 words out of 160450 words

Chapter 27 - LOKACI BAI KURE BA COMPLETE

M SHAKUR   

01 Oct 2025

121

2mins awajen sannan ta tashi da kyar tawuce kitchen nipples dinta sun fito sosai bana wasa ba, dankalin ya konema, kwashewa tayi tasa wani.


Koda yafita ya rufo kofa kasa wucewa yayi saidai ya zauna anan bakin kofa Allah yasama safiya ne babu wanda yafito cus just hugging her and feeling her messed with jikinsa sha awansa yatashi sosai dudda akwai tight boxer ajikinsa wanda yawanci yan gym da yan kwallo ke sawa sabida yakama gabansu kafin su saka wando but dudda haka yatashi, harde kafafuwansa yayi yana tsaki kadan he hates embarrassing moments haka, wats even wrong with him? As far as yasan kansa is not like he loves Safeerah kawai he deeply cares for her and wants the best for her but mesa zaiji sha awa takamasa cus he sees her in morning time, muryanta jiya da yanda ya kashe waya ya damesa da he couldn t sleep, he called wani good colleague a airforce shima major ne haka akasa wani pilot nasa yatukosa as early as 5 na asuba daga lagos to Abuja, waya yakira akazo aka daukesa kawai yatafi barrack dan duba progress na gidansa daganan zai kara komawa Lagos.
Wuraren 2 na rana aka daura Auren Auwal Ibrahim Maradi da Nanah Khadijah Maidula akan sadaki Miliyan Goma dudda mutane nata mamaki sunan ya chanza wasu didn t give meaning, wasu feels ina ruwansu, Auwal was feeling somehow, few friends nasa akace ashiga dashi cikin gida for Halal hug, tunda aka fara abubuwan nan bai hadu da Nanah ba itama haka.
Cikin gida aka kaisa zuwa falon Abba inda Nanah ke azaune tana sanye dawasu fararen clothes tayi kyau sosai an mata lullubi, tsayar da Auwal akayi gabanta yarasa mezaiyi kawayenta sukace hug her, hannunsa har rawa yake yakai hannu ya yaye gyalen dago kanta Nanah tayi ta kallesa she wish Salim nata ne abu taji a wuyanta amman ta daure tai murmushi kadan, aka fara ihu kama hannuwanta yayi yadagota ta taso gently yayi hugging nata batasa hannayenta abayansa ba anata ihu ana hotuna daganan dai suka tafi.

Wuraren 6 akazo aka tafi da Amarya za ayi event na welcoming Amarya sai sunday zata tare a gidanta, Nanah taga soyayya, tasaki ranta, dudda eyes nata keeps scanning for Salim cikin all the men but basa, washe gari sunday aka kaita gidanta.

**
Yau duka duka tarewan Safeerah saura kwana hudu, gabanta sai faduwa yake she keeps regretting uban abinda yasa tai aure but kuma saita tuna how good Baba is looking now, Salim ya aikama da both Baba and Mama manya manyan akwatina na dinkakkun kaya masu mahaukatan kyau, ya chanzama iyayenta wardrobe, ya ijiye musu 2cars da standard soja cus Baba baigama iya tuki ba dudda yafara koya, kuma Baba ya fara neman koyarwa ma gobe wani school sunce yazo kuma yasoma murmurewa sabida cin abinci mai kyau da gina jiki, Mama ma haka sai kyau take gasu da abinci agida da komi, Salim babu abinda baya kawowa sojojinsa kawai yake turowa dan tun rannan dayazo da safe rabonsa dayazo, jiya yamata text kan su shirya gobe za a kawo akwati gabanta sai faduwa yake ganin everything is serious, data gayama Mama cewa tayi daman anama bazawara akwati haka takira Ummi da Momma ta sanar dasu itada Yasmeen sukahau aiki sunada komi snack suka kwana that night sunayi, Mama tasa hannu, wuraren 1 suka gama washe gari Mama takira makotanta dasuke dan shiri nan aka hadu ana girki Safeerah da Yasmeen suka fice suka shiga gidan wata Amarya me yaro daya dasuke shiri sanda, Momma da Salma sukazo gayama Salma inda suke akayi tazo tasamesu.

Layla, Anty Asabe da fews kawayenta guda biyu sai Mama Kulu Matar Baffa da Bathoul ne suka kawo akwatunan, wani abu Momma taji ya tsayamata a wuya sanda aketa shigo da akwatunan cus ana expecting akwati yan guda biyu ko daya ma tunda haka akema zaurawa amman saitaga akwati set set guda biyar kowani set nada 7pcs na box, saiga wasu basket na yan gayu suma kayane anyi wrapping anyi decorating aka fara ayiyiriri ana zazzaunawa, kasa hakuri Momma tayi dan gani tayi anya sunsan yarinyar nan bazawara ce kuwa cikeda bakin ciki tai yake tace  bazawara ce diyarmu fa wannan kaya har ina yarinyar harda d a dan saurayi guda daya Waleed sauke kanta kasa Mama tayi batace komiba amman maganan yamata wani iri, Ummi tace  mace ko takai shekaru dari mace ce Umma tace  mu baruwan mu da al adun nan, munga diya munaso munyi abinda yakamata makota suka keta guda, aka fara bude akwatina ba su Ummi ba hatta makota dasu Layla saida kowa yaga yanda fuskan Momma ya chanza kunga kayan da akama Safeerah kuwa, Momma ta kirga set set na zinare masu faska faskan sarka guda biyar wanda kudinsu duka zai iyakai 500million ga atampopi babu ta kasa da 200k abaya kusan guda 20 yan millions ne bayan 100k ba, ubanme yakai Shamsu kai Safeerah kampanin nan data sani da Salma aka kai, Innalillahi jibi arziki this people are rich rich crazy rich, abubuwan aka shiga shigowa dasu sukaci sukai kat sannan suka tafi Mama takawo 300k shima cikin kudin da Salim yaba Safeera tabayar da abubuwan da akayi suka karba sukai godiya sosai da nuna jin dadi babu rainuwa suka tafi for the first time sai Mama taji zuciyanta ya natsu da aure cus sunada mutunci ga karamci kudinsu baisa musu girman kai ba, jibi yanda sukai godiya da kudin mutanen da sunsan sunfi karfin ta.
Neigbours sukama Mama addu a, Ummi tahada musu komi ta babbasu suka tafi, kaman jira Momma take tace  aikin banza yarinya zatai aure amman har yau kun kasa sa yaro yazo gida ya gaidani ina head of family dinmu kallonta Ummi tayi ta tabe baki tace  maida wukan Hajiya Kubra Head of Family Salim zaizo ya gaidaki zan sanar da Safeerah ta gayamasa wani kallo Momma tamata kaman ta maketa tace  wai nazama tsaran wasanki ko kudi yasa kika tarama matarnan biyayya tanuna Mama data juya abinta Ummi tace  wai me matsala ki eh? Adda me haka? An zauna agidan ki kin addabesu sun barmiki, yarinyar dakika kora tasamo miji sai bata rai kike cikin fushi Momma tace  eh mijin da d ana Shamsu yayi sanadi ba, da bai kaita ba da zata iya zuwa kampanin ne ita tama isa tashiga kalan wajajen nan, ni din ce dai sanadin duk wani good abu dasuke dashi a duniya shiru Ummi tayi ta tsaya tana kallonta ganin bakin ciki karara bataso tabiyemata ayi fada gwara a lallabata ayi auren lpy tace  to ki yakuri tashi tayi tace  Salma tadawo ni natafi gida tawuce tafita abinta Ummi tace  baki dauki komi a akwatin ba yakamata kisa albarka fa Adda  Allah ya kyauta tabude kofa tafice .

Wuraren 2 Safeerah suka dawo me gyara ta takirata daki tana rike da Waleed, Yasmeen da Salma tara da ita akwatinan falo suka kalla, kallo daya Safeerah tama kayan ta wuce, mesa yamata akwatina dayawa haka tawuce wajen me gyara tana ijiye Waleed gefenta dahar yatashi tace  ina zaka zauna kaga bari nabaka wayana ta kunna mai cartoon a YouTube yana kallo aka bata maganin sha, Ummi tashigo dakin tace  Momma na so Salim yaje ya gaidata agida? Ki kira ki gayamasa kallon Safeerah tayi saikuma tace  Ummi gaskiya ki gayamasa kedai dakuwa Ummi tamata tace  kinci gidanku dakike cewa ni nakira, maza kirasa banson damuwan Adda please tai maganan tana wucewa tafita, dan shiru tayi saita kalli Waleed tace  Waly bani wayan nayi kira kaji cikeda rigima yace  uhn uhhh murmushi tayi tace  yakuri dan Allah, arama Ummy zan baka cheese dasauri ya sakan mata wayan yace  cheezee gyadamai kai tayi tace  eh takai wayan kunnenta harya katse bai daga ba sai gashi yakirata back ahankali ta daga tace  ina yini muryansa kasa kasa yace  yakuke how is Waleed? Ahankali tace  gashinan kusa da ni murmushi yayi yace  basa wayan zare wayan tayi daga kunnenta tasa a speaker tace  Waleed gashi za ayi magana dakai karban wayan Waleed yayi yasa a kunne a juye da karfi yace  aloooooo dariya Umma mai gyara tayi, itama Safeerah tai murmushi tana kalllon Waleed kaman zata cinyesa tana mugun son danta, daga ta dayan bangaren cikeda so Salim yadan daga murya a sigan yarinta yace  Waleeeeddddd zaro idanu Waleeed yyi saiya juyo yakalli Safeerah yaron yanada mugun wayau ga brain cikin voice nasa na yara yace  Ummyyyy Abeeeeee! Wani kunya Safeerah taji sau daya ta gayama yaron Abee by mistake but harya rike gyadamai kai tayi alamun eh shi ne, Waleed yasake juyawa yace  Abeee! Wani piercing zuciyansa yanda yaron genuinely call him father yayi saiyaji yakara sonsa, cike da sincere love yace  na am my Son, how are you ? Dasauri yace  fine Abee Salim yace  yesss good boy, how is Ummy ? Dan kunya Safeerah taji jin ya tambayeta, juyawa Waleed yayi yakalli Safeerah dake kallonsa ta batarai sosai yace  Ummy fine Abee sai yacire wayan yasa a kunnen Safeerah yace  Ummy Abeeee, talk kaman Salim yagane me Waleed yayi saiyace  Hello Ummy! Wani irin sanyi Safeerah taji a kunyace tawani sunnar dakai murya kasa kasa tace  ni sunana Safeerah dasauri Waleed yace  Ummy! Salim yayi murmushi mai sauti kadan yace  kinji ko Ummy, why did you call? Cus yasan bata kira saida wani abu, ahankali tace  ahmmm daman Momma Yayar Baba keson ganinka ta wannan gidan shiru yadanyi he knows akwai yaro awajen ahankali yace  okay yace  Waleeeeed dasauri Waleed yacire wayan daga kunnenta yasa anashi yace  Abeee Ball dasauri Salim yace  meya sami ball dinka ? Dasauri Waleed yakalli Safeerah cus jiya ta karbe ball din ta boye cus ya buga a tv, raurau yayi da idanu kaman zai fashe da kuka yace  Ummyyyyyy idanu Safeerah ta zaro yanzu Waleed har ya iyakai karanta, ahankali Salim yace  don t cry zansa Ummy ta baka ball dinka bata wayan sama Safeerah wayan yayi a kunne anatse yace  ina ball dinsa? Ahankali tace  na karba na boye  mesa? Ya tambaya ba wasa, Waleed ta kalla tace  tv yake bugama kwallon strictly yace  and so? Maza kibasa ball dinsa, seizing the ball is not a solution, he s a small boy he needs to play, correct him gently then kibasa his own space na ball, maybe back yard ko wani room is okay sosai taji kalaman sa hakan yasa tace  okay dasauri Waleed yamaida wayan kunnensa yace  Abeee murmushi Salim yayi yace  Ummy zata baka but karka buga a tv is not good okay gyadamai kai Waleed yayi yace  okay Abeee dan ijiyan zuciya Salim yasauke like is this how sweet kids are wallahi he loves the boy, ahankali yace  bye bye Waleed raurau Waleed yayi da fuska da Umma mai gyara da Safeerah sukahau kallon yaro kaga yaro, sai kawai yafashe da kuka sosai kafin Salim yayi magana Safeerah tasa hannu ta karbe wayan ta katse ta harari Waleed dake kuka tace  daga mutum yayi magana dakai saikahau mai kuka bazaije yayi aikin gabansa ba? Idan kana irin halin nan bazan kara baka wayana kayi magana dash& &  Ringing wayanta yahauyi Umma mai gyaran tace  wallahi shima yana bala in son Waleed gashinan yakira, ki barsa mana yarone jibi yanda kika sakashi kuka yanzu cikin kuka Waleed yamikamata hannu irin tabasa wayan nan daukan wayan tayi tamika masa ya karba yakai kunne dayake ta manta batasa a speaker ba but gani tayi yadena kukan yakai hannu yana share fuskansa saiyahau murmushi saikuma yahau dariya sosai, Safeerah sai kallonsa take batasan meyake gayama yaron haka ba dayake dariya, hawaye taji ya cicciko mata a idanu dasauri tadena kallonsa she s just feeing bad for Waleed, mahaifinsa ya tsanesa baitaba ganinsa ba rannan dayasan tanada ciki yakirata shi bayason ciki, data haihu an kirasa but still bayaso ko pure water mahaifinsa Waleed baitaba sha ba, look at yanda yakeson wani a matsayin uba wanin da bamatasan ko zai barta taje da Waleed gidansa ba, dudda yataba fada but batasan ko parmanent bane, taki maganan sabida ita duk inda zatasa kafa danta na wajen idan bai yarda ba yasaketa, maybe duk hiran na yanzu ne suna zuwa gida yafara wulakanta Waleed ko ta haihu ya banbance nasa yaran da Waleed it happens ai she s just feeling bad for the boy, kusan 20min yayi yana magana da Waleed sannan ya katse Waleed yabata wayan da kansa yana tsalle yana clapping.
EPISODE 4?? 6??





Wuraren 8 sukai parking agaban gidan Auwal Ango ke tuki, baiso yadauki KB cus he knows the people are not that nice sune sukai making life na matarsa miserable, wayansa Auwal yadaga yakira Shamsu nan da nan aka bude musu gate suka shiga ciki sukai parking, Shamsu yafito yana sanye da jean da riga, jean din yasauka kasan bombom dinsa yayi ass down kana ganin boxer sa kallo daya Salim yamai yadauke kai he sees why kaninsa baiyi keeping Shamsu as close friend ba, fitowa yayi a nutse Shamsu yace  Inlaw Inlaw bayabo ba fallasa Salim yamikamai hannu batare dayace komiba shima Shamsu yadansha jinin jikinsa yamaida jeans nasa waist yace  kumuje Momma na jiranku yana gaba suna biyeda shi abaya suka shiga falon Momma na zaune taci uban gayu tasha gwal ta tsare Salim din da kallo tana salati da sallallami ina Safeerah tasamo hadadden classic namiji irin wannan jama a, dan bata taba ganin Salim dinba sai yau, maza like this da Salma sukafi dacewa not wata Safeerah, murmushi tayi tace  bismillah ku kuzauna akasa kan carpet Auwal ya zauna while Salim yayi zamansa kan kujera ganin haka Auwal yadawo kujera shima zauna Momma tace  laaaa ga kujera da zaka zauna akasa Auwal anatse Salim don baison bata lokaci yace  ina yini murmushi tayi tace  lpy lau bari akawo lemu, Salmaaa daga ciki cikeda fi ili da kakale akace  na am Momma fitowa Salma tayi taci gayu anmata wani professional makeup tasaka wani mahaukacin lace hadadde sky blue batasa gyale ba kayan sun kamata tana wani irin kamshi na ban mamaki takalli Momma ashagwabe tace  gani Momma murmushi Momma tayi ganin yanda tai kyau tace  kawo ma bakin mu su lemu kizo ku gaisa murmushi tayi tace  toh tawuce kitchen bata jimaba tafito da tray da lemu ke kai da dakbun nama yar aiki biye da ita da tray na small chops tazo wajen dukawa dab da Salim tayi tace  Yaya ga ruwa dasauri Auwal ya kalleta ganin yanda ta duka kusa da Salim like wat is this? Momma tai murmushi tace  ga Autana Ummu Salama kenan muna kiranta da Salma, she s 22, final year student din Accounting a Nile in few months zatai graduating, tayi saukan Al, Qur ani tun marigayi mahaifinta tsohon gwamnan Jigawa na raye
Momma tace  budurwa ce bata taba aure ba, Salma is simple girl that has a pure innocent heart, kaganta dudda ta girmi Safeerah amman Safeerah kullum dukanta take tana sata kuka sabida batada karfi da wayau, bata taso cikin rayuwan talauci ba, or all this ghetto life kalan na su Safeerah saisa sukeda banbanci upbringing baki Salim yatabe now he sees what the whole meeting is about, anatse Momma tace  Salim dago kai ka kalleni dago kansa yayi yadaura kan Momma bayako kyaftawa ba tsoro ko shakka or wani abu, Momma ta dafe kirjinsa tace  kaganni I am a mother! Bazan taba ganin abinda zai cutar da d ana nayi shiru ba, before Safeerah kanninka Auwal has been friends with d ana Shamsu tun zamanin university so that makes u kaima d ana, why will I see abinda zai cutar dakai nai shiru eh Salim? Koba hakaba Auwal ? Gyadamata kai Auwal yayi batare dayayi magana ba, gyara zama Momma tayi da kyau ganin yanda Salim ya tsareta da idanu, dan rage murya tayi tace  bansanka da wuri ba danasan da Safeerah zaka aura dana hanaka, kasan dalilin dayasa nama Safeerah aure bayan sun dawo garin nan? Kurr Salim ke kallonta baya ko gezau, Momma ta rage murya ta nuna Shamsu tace  kagansa nan duk abokinsa dazaizo gidan nan binsa take, yar karaman yarinya tasan maza bala in son maza ne da ita Momma tace  danaga abin yayi yawa yasa na roki kawata data gayamin tana nemanwa danta aure dayaki natsuwan mata, an gayamata akamai aure zai natsu shine na hada aurenta da Abbati amman shima ta shiga gidansa bai isheta ba tadinga biye biye saisa haryau bai yarda Waleed dansa bane ya koreta sabida yagano bin maza ta& &  Salim bai bari takarasa maganan ba dan he s loosing his cool strictly babu wasa ko rahama kan fuskansa yace  what exactly are you trying to tell me now Madam? Ba Momma kadai ba har Shamsu da Salma saida suka kallesa gabansu duk ya fadi ganin yanda baida wasa kuma baida mutunci yanda yakira Momma da Madam was damn rude, dan dakewa Momma tayi irin na cikkakiyar yar duniya, tayi yar dariya kadan tace  daman labari naji kayi aure ka auri asalin matarka saliha baiwar Allah da iyayenka suka zabama tausayinta nake banso innocent yarinya a shafa mata wani cuta dan Safeerah bata fasa halin nan that is the same reason dayasa na korata daga g1dana rannan dan ganinta akai da maza

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login